• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

    TIRKASHI: ‘Yan sanda sun kama harsasai da buhunan kullin wiwi da aka yi wa kudi naira miliyan 600 a Kebbi

    TIRKASHI: ‘Yan sanda sun kama harsasai da buhunan kullin wiwi da aka yi wa kudi naira miliyan 600 a Kebbi

    Isah Ashiru ya doke Ramalan Yero, Sani Sidi, ya zama ɗan takarar gwamnan Kaduna na PDP

    Za mu yi nasara a kotu ‘InshaAllah’ – Isah Ashiru na PDP a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

    TIRKASHI: ‘Yan sanda sun kama harsasai da buhunan kullin wiwi da aka yi wa kudi naira miliyan 600 a Kebbi

    TIRKASHI: ‘Yan sanda sun kama harsasai da buhunan kullin wiwi da aka yi wa kudi naira miliyan 600 a Kebbi

    Isah Ashiru ya doke Ramalan Yero, Sani Sidi, ya zama ɗan takarar gwamnan Kaduna na PDP

    Za mu yi nasara a kotu ‘InshaAllah’ – Isah Ashiru na PDP a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

ZARGIN WATANDAR NAIRA BILIYAN 1: Fani-Kayode ya nemi jami’an tsaro su damƙe Ayu

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
October 4, 2022
in Labarai
0
EFCC ta sake damƙe Femi Fani-Kayode a harabar kotu

Kakakin Yaɗa Labaran Rundunar Yaƙin Neman Zaɓen Bola Tinubu, Femi Fani-Kayode, ya yi kira ga jami’an tsaro cewa ya yi mamakin da har yau ba su kama Shugaban PDP Iyorchia Ayu ba.

Fani-Kayode ya ce tuni ya kamata a ce jami’an tsaro sun damƙe Ayu da mambobin shugabannin PDP waɗanda aka raba wa kuɗaɗen, tunda dai ta tabbata cewa an yi watandar.

Fani-Kayode ya yi wannan kiran a ranar Titinin a shafin sa na Facebook da Tiwita, inda ya ce ya yi mamakin yadda shugaban PDP ya raba kuɗaɗe masu yawa haka.

Mako ɗaya kafin rabon kuɗin, sai da Gwamna Nyesom Wike na Jihar Ribas ya yi zargin cewa an bai wa Ayu zunzurutun kuɗaɗe har naira biliyan ɗaya.

“Idan Ayu ya isa, ya fito ya ƙaryata ni. Na ce wani ya ba shi naira biliyan 1 a Legas. Ban ce kuɗin gwamnatin Legas ba ne. Amma dai a Legas wani ya ba shi kuɗin. Idan ƙarya na ke yi, shi Ayu ya fito ya yi magana. A lokacin ni kuma zan faɗi sunan wanda ya ba shi kuɗin.” Inji Wike.

PREMIUM TIMES Hausa ta buga labarin yadda wasu jiga-jigan PDP huɗu su ka maida kuɗaɗen da aka ba su, bayan sun lura da yadda aka riƙa yi masu terere a jaridu da soshiyal midiya.

A labarin wannan jarida ta buga cewa naira miliyan 120 na neman hargitsa PDP.

Aƙalla Shugabannin Kwamitin Zartaswar PDP huɗu ne su ka maida wa jam’iyyar sama da naira miliyan 120 a cikin asusun ta.

Daga cikin su akwai wanda ya maida naira miliyan 28 wasu har naira miliyan 36. Shugabannin PDP sun ce an ba su kuɗin ne da sunan “alawus ɗin gida” ko “kuɗin haya.”

Su huɗun dai kowane ya rubuta wa Shugaban PDP Iyorchia Ayu wasiƙa bayan sun maida kuɗin, su ka ce sun mayar ne saboda an yi masu terere a jaridu cewa sun karɓi cin-hanci.

Wani ɗan Kwamitin Zartaswar PDP ya tabbatar wa PREMIUM TIMES cewa tabbas an rubuta wasiƙun.

Mambobin na NWC da su ka mayar da kuɗaɗen sun haɗa da Mataimakin Shugaban Jam’iyya na Shiyyar Kudu Taofeek Yamma, Olasoji Adagunodo, sai Mataimakin Shugaban Jam’iyya na Yankin Kudu, Taofeek Arapaja, sai Mataimakin Shugaban Jam’iyya na Kudu, Dan Orbih da kuma Shugabar Mata ta Ƙasa, Stella Affah-Attoe.

Yayin da Arapaja ya mayar da naira miliyan 36, Adagunodo da Orbih da Effah-Attoe kowacen su sun maida naira miliyan 28.8.

Cikin wasiƙun da su ka aika wa Ayu, waɗanda PREMIUM TIMES ta ga dukkanin wasiƙun, sun bayyana cewa kuɗaɗen sun janyo idon mutane duk ya koma a kan su.

“Mu na sanar da kai cewa kuɗaɗen da aka ba mu sun janyo masa sa-ido daga jama’a, tare da yi mana terere a jaridu, haka Adagunodo ya bayyana a cikin wasiƙar da ya rubuta wa Ayu.

“Saboda haka ina sanar da kai cewa na maida naira miliyan 28,800,000 a cikin asusun banki na PDP mai lamba 1000095003 da ke bankin Globus Bank PLC. Kuma na manna maka kwafin rasiɗi mai tabbatar da shaidar na maida wa PDP kuɗin ta a banki.”

Kamar yadda ya yi, ita ma Effah-Attoe a cikin wasiƙar ta, ta ce yayin da ta ga kuɗi naira miliyan 28,800,000 a cikin asusun ta, ta yi tambaya, amma amsar da aka ba ta daga ofishin Ayu ita ce, kuɗin su na zaman kuɗin hayar shekaru biyu ne aka ba ta, a matsayin ta na mambar Kwamitin Zartaswa (NWC).

Ta ce tun daga ranar da aka tura mata kuɗaɗen mutane ke ta damun ta da kiraye-kirayen waya daga ‘yan gidan su, abokai, ƙawaye, ‘yan jam’iyya da ‘yan jagaliya, su na damun ta cewa an ba ta hasafin ne domin ta goyi bayan shugabancin Ayu, kan rikicin sa da Gwamna Nyesom Wike na Ribas.

Shugabar matan ta ƙara da cewa a jaridu da soshiyal midiya sai terere ake yi da su cewa sun cika aljifai da naira miliyan 28.8.

Dukkan su dai sun nuna cewa lamarin ya zubar masu da mutunci, kuma ya kunyata su.

Sai dai kuma bayan fallasar raba kuɗaɗen ne sai Kakakin Yaɗa Labaran PDP, Debo Ologunagba ya fito ya ce kuɗaɗen ba na cuwa-cuwa ba ne, kuɗaɗen kama gidajen haya ne aka raba wa waɗanda aka bai wa kuɗaɗen.

Tags: AbujaAlawusAyuHausaLabariLegasNewsPDPPREMIUM TIMES
Previous Post

GWANO BA YA JIN WARIN JIKIN SA: Ɗan Majalisar Tarayya ya nemi a rushe Majalisar Dattawa, ya su ba su da amfani

Next Post

TSEREN 2023: Atiku ne zai iya yin fatafata daƙile Boko Haram, ‘yan bindiga da ɓarayin fetur kwata-kwata a Najerya – Tsohon gwamnan Neja

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
TSEREN 2023: Atiku ne zai iya yin fatafata daƙile Boko Haram, ‘yan bindiga da ɓarayin fetur kwata-kwata a Najerya – Tsohon gwamnan Neja

TSEREN 2023: Atiku ne zai iya yin fatafata daƙile Boko Haram, 'yan bindiga da ɓarayin fetur kwata-kwata a Najerya - Tsohon gwamnan Neja

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Buhari ya yi da-na-sanin wasu abubuwa da ya aiwatar yana shugaban kasa – Adesina
  • Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu
  • Yadda Hukumar Tashoshin Ruwa ta yi gwanjon motocin alfarma da kayan ƙarambosuwa miliyan 45 a kan naira 1 kacal kowane
  • Najeriya ba ta buƙatar Majalisa biyu mai wakilai 469 – Shekarau
  • Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.