• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

RIKICIN DANGOTE DA YAHAYA BELLO: Gwamnatin Yahaya Bello, ba ta da haƙƙi ko na takardar buhun siminti a kamfanin

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
October 13, 2022
in Labarai
0
RIKICIN DANGOTE DA YAHAYA BELLO: Gwamnatin Yahaya Bello, ba ta da haƙƙi ko na takardar buhun siminti a kamfanin

Gamayyar Rukunin Kamfanonin Ɗangote Industries Ltd, ya fitar da kakkausan raddi ga Gwamnatin Jihar Kogi dangane da dambarwar da ta haddasa rufe Masana’antar Siminti ta Ɗangote Cement da ke Obajana, Jihar Kogi.

Kakakin Yaɗa Labaran DIL na rukunin masana’antun Dangote mai suna Anthony Chiejina, ya fitar da raddin a ranar Laraba, inda a cikin dogon bayanin da ya yi dalla-dalla, ya ce Gwamnatin Jihar Kogi ba ta da sauran haƙƙi ko na buhun siminti cikin kamfanin a matsayin hannun jari.

“Gwamnatin Jihar Kogi ba ta sauran ko sisi a matsayin kuɗin ruwa ko hannun jari a cikin Dangote Cement PLC da ke Obajana.

“Dangote Cement tun da ya fara aiki a 2007, bayan ya sayi kamfanin daga Obajana Cement a hannun Jihar Kogi cikin 2002, bai daina biyan haraji ba. Kuma ya na biyan kuɗaɗen duk wani nau’in haraji da sauran caje-caje.

“Abin takaici ne yadda Gwamnatin Kogi ta yi amfani da ƙarfin gwamnati ta sa aka kulle masana’antar. Idon ta ya rufe, ta kasa yin la’akari da cewa akwai ma’aikata fiye da 22,000 masu aiki a masana’antar. Kuma da ita su ka dogara wajen ciyar da iyalin su.

“Ya zama dole mu fito mu yi wa jama’a bayani, ganin yadda dubban ma’aikata, ‘yan kwangila, masu hannayen jari a ciki, dillalai da waɗanda mu ke hada-hadar kuɗaɗe da su da kuma sauran masu ruwa da tsaki su ka damu da dambarwar da ke faruwa.

“Rufe masana’antar ya jefa ƙasar nan cikin wata matsalar tattalin arziki, amma Gwamnantin Kogi ba ta yi la’akari da hakan ba.

“Ya kamata jama’a su san cewa a yarjejeniyar cinikin Obajana Cement da aka yi cikin 2002 inda Dangote Cement ya saye shi, kuma yarjejeniyar kafa Ɗangote Cement ta tabbatar da cewa ƙasar da aka gina masana’antar, mallakin Ɗangote Cement ce, injina da sauran kayan aiki ma duk mallakin sa ne.

“Kuma albarkatun ƙarƙashin ƙasa da ke wurin su ma an samu haƙƙin mallakar su ne daga Gwamnatin Tarayya a bisa ƙa’idar dama ko izni na wasu ƙayyadaddun shekarun da gwamnati ke sabuntawa bayan wasu shekaru.

“DIL ya samu haƙƙin mallakar wurin cikin 2003, shekara ɗaya bayan yin cinikin Obajana Cement.

“An ba mu satifiket na haƙƙin mallaka iri uku, bayan mun biya dukkan kuɗaɗen da doka ta tanadar, kuma mun biya dukkan kuɗaɗen diyya ga al’umma mazauna yankin ko masu gonakin.”

Cheijina ya ce a kwantar da hankali, domin tuni kamfanin Dangote Cement da DIL sun kai ƙorafin su ga Gwamnatin Tarayya da sauran hukumomin da abin ya rataya a wuyan su.

Asalin Dambarwar:

Kamfanin Dangote Cement ya ce ‘yan iska da ‘yan bijilanten Gwamantin Kogi sun raunata ma’aikatan kamfanin.

Kamfanin Simintin Ɗangote ya bayyana cewa gungun wasu ‘yan iska da ‘yan bijilanten da Gwamnatin Jihar Kogi ta tura domin su kulle masana’antar, sun ji wa ma’aikata da dama rauni.

Kamfanin ya bayyana haka a cikin wata sanarwar da ya fitar.

Lamarin ya faru ne bayan da Gwamnatin Kogi ta bayar da umarni a ƙarƙashin Majalisar Dokokin Jihar Kogi cewa a gaggauta kulle masana’antar, har sai an gabatar da shaidar Dangote ya mallaki masana’antar a bisa tsarin da doka ta tanadar.

Bayyana umarnin ke da wuya matasa da ‘yan bijilante su ka garzaya masana’antar, inda su ka riƙa tilasta ma’aikata cewa lallai sai sun kulle masana’antar.

Kamfanin ya ce zai ci gaba da gudanar da aikin sa kamar yadda doka ta tanadar.

PREMIUM TIMES Hausa ta buga labarin cewa Majalisar Kogi ta bada umarnin kulle Kamfanin Simintin Ɗangote.

Majalisar Dokokin Jihar Kogi ta bada umarnin a kulle Masana’antar Dangote Cement, bisa dalilin wasu zarge-zarge da ƙorafe-ƙorafe da ake yi.

A ranar Laraba ce Majalisar Dokokin ta bayar da umarnin, biyo bayan wasiƙar ƙorafin da mazauna Obajana, garin da kamfanin ya ke, su ka rubuta wasiƙar ƙorafi.

Majalisa ta kira Ɗangote, wanda shi ne na mafi karfin arziki a Afrika, domin ya je ya bayar da ba’asi, amma ya nemi a bayar da isasshen lokaci.

PREMIUM TIMES ta nemi jin ta bakin Kakakin Ɗangote Cement PLC, Anthony Chiejina, amma bai maida amsar saƙon tes da wakilin mu ya yi masa ba.

Mazauna yankin dai sun rubuta wasiƙar ƙorafin cewa ana ɓata masu muhalli, kuma ba a inganta rayuwar al’ummar yankin, kamar yadda doka ta wajabta wa masana’antar, kasancewa a yankin ne ta ke samun biliyoyin kuɗaɗe a duk shekara.

Ƙorafin da mazauna yankin su ka kai ya tayar da bincike ƙwaƙwaf ɗin da Majalisar Kogi ta ce ta gano cewa Ɗangote Cement ya sayi kamfanin daga Jihar Kogi tun cikin 2002, ba tare da ƙwararan takardun cinikayya ba.

Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Kogi, Kingsley Fanwa ne ya sanar da manema labarai haka.

Dalili kenan Majalisa ta bada umarni a kulle masana’antar, har sai an gabatar mata da takardun ciniki.

Dangote Cement ya sayi kamfanin simintin daga hannun Jihar Kogi cikin 2002, a lokacin da ake kiran sa da suna Obajana Cement Company.

Ɗangote Cement a yanzu shi ne masana’anta mafi tsada ta biyu a Najeriya.

Cikin 2022 tsakanin Janairu zuwa Yuni kamfanin ya yi cinikin siminti na naira biliyan 808, wanda a ciki naira biliyan 172.1 duk riba ce ta watanni shida.

Tags: AbujaHausaLabaraiNewsObajanaƊangote
Previous Post

AIKI SAI MAI SHI: Wike ya naɗa sabbin mataimaka 28,000, ƙari kan 14,000 da ya naɗa a kwanakin baya

Next Post

Sanatoci sun wargaje injin Kasafin 2023, sun ce akwai ƙura, hazo da dattin ruwan kwatami a ciki

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Majalisar Tarayya ta yi fatali da kudirin neman halasta noma da tu’ammali da wiwi

Sanatoci sun wargaje injin Kasafin 2023, sun ce akwai ƙura, hazo da dattin ruwan kwatami a ciki

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • MACE MAI KAMAR MAZA: Yadda Falmata ta kutsa cikin sana’ar gyarar waya ta yi zarra
  • Tinubu ya umarci jami’an tsaro su yi ƙumumuwa, su ceto ɗaliban Jami’ar Zamfara daga hannun ‘yan bindiga
  • Kwararrun likitocin hakora 84 kacal ake da su a Najeriya – NAPD
  • SHUGABANCIN APC: Ko biyayyar da Ganduje ke wa Tinubu za ta sa ya yi kargo a ɗigirgiren shugabancin APC?
  • SAKAMAKON AMBALIYA: Yadda yunwa ke nuƙurƙusa da kisan talakawa a yankunan Arewa

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.