• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    Ƴan sanda sun damke wasu abokai ƴan kungiyar matsafa dake tsafi da kawunan mutane a Ilori

    Yadda ƴan sanda suka kama Ibrahim da ya yi garkuwa da Fatima, ya ƙarɓi kuɗi kuma ya yashe ta a Zariya

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    Ƴan sanda sun damke wasu abokai ƴan kungiyar matsafa dake tsafi da kawunan mutane a Ilori

    Yadda ƴan sanda suka kama Ibrahim da ya yi garkuwa da Fatima, ya ƙarɓi kuɗi kuma ya yashe ta a Zariya

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

RA’AYIN PREMIUM TIMES: Yadda Gwamnatin Buhari Ta Ruruta Wutar Cin Hanci Da Rashawa

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
August 1, 2022
in Babban Labari
0
RA’AYIN PREMIUM TIMES: Yadda Gwamnatin Buhari Ta Ruruta Wutar Cin Hanci Da Rashawa

Saboda jin raɗaɗin ƙalubalen matsalolin da su ka dabaibaye gwamnatin sa, Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa har ya ƙagara ya bar ofis, bayan kammala wa’adin sa. Buhari ya yi wannan furuci ne lokacin da Gwamnonin APC su ka kai masa ziyarar gaisuwar Babbar Sallah a Daura.

Ɗaya daga cikin matsalolin da suka yi wa gwamnatin sa tarnaƙi da dabaibayi, ita ce matsalar cin hanci da rashawa, abin da ya yi kamfen a 2015 cewa idan ya hau mulki zai daƙile. “Idan ba mu kashe rashawa ba, to rashawa za ta kashe mu.” Haka ya riƙa faɗa a wancan lokacin.

Sai dai kuma abin baƙin ciki shi ne wannan annoba ya kasa kakkaɓe ta, sai ma cewa ake yi ta na ƙara ƙamari a gwamnatin sa.

Ƙarin abin takaici shi ne fifita makusanta da bangaranci wajen naɗa manyan muƙamai a gwamnatin Buhari, ya ƙara fifita wutar cin hanci da rashawa.

Yanzu haka Kwamitin Majalisar Tarayya na gudanar da ƙwaƙƙwaran bincike kan harƙallar biyan kuɗin tallafin fetur, wanda ya rarake aljihun gwamnatin tarayya tsawon shekaru da dama.

Babban abin mamaki ne kuma abin takaici a ce tun daga Shugaban Ƙasa wanda shi ne Ministan Fetur, Ƙaramin Ministan Fetur da Ministar Harkokin Kuɗaɗe, dukkan su babu mai iya bayyana yawan adadin fetur ɗin da ake sayarwa kullum a Najeriya. Ballantana kuma a ce ga iyakar adadin kuɗaɗen tallafin da ake biya.

Kwamitin Majalisa ya yi ƙiyasin ana shan lita miliyan 40 zuwa miliyan 45 kullum a Najeriya. Amma kwamitin ya damu saboda NNPC Ltd na amfani da ƙididdigar cewa ana shan lita miliyan 65 zuwa miliyan 1000 a kullum, kuma ta hanyar amfani da waɗannan adadi ana cire masu kuɗaɗen tallafin fetur. Haka NNPC Ltd ya bayyana a cikin rahoton sa na wata-wata, wanda ta damƙa wa Kwamitin Rarraba Kuɗaɗen Tarayya.

Bambancin waɗannan adadi da ke tsakanin miliyan 40-45 da kuma miliyan 65 zuwa miliyan 100, ya nuna irin yadda ake tantagaryar wawurar kuɗaɗe a tsawon shekaru fiye da bakwai na mulkin Buhari.

Ƙarin abin takaici kuma shi ne jami’an tsaro da ke kula da kan iyakokin Najeriya ba su iya hana fasaƙwaurin fetur ana shiga da shi cikin ƙasashen da ke maƙwautaka da Najeriya.

Cikin wani ƙorafi da Honorabul Sergius Ogun ya gabatar, ya ce akwai ƙwararan hujjojin da ke nuni cewa ana ruɓanya kuɗaɗen tallafin da ake fitarwa kan fetur a NNPC Ltd, da kuɗaɗen tallafin da ake cirewa a ɗanyen mai NAPIMS, waɗanda adadin su zai iya kai naira tiriliyan 2.” Inji shi.

Amma abin haushi kawai ba tare da yin wani ƙwaƙƙwaran bincike ba, sai Shugaba Buhari ya a cikin Afrilu ya sa hannun amincewa da wani daftarin da aka kai masa na ƙara kuɗaɗen tallafi da naira tiriliyan 4.

Watau dai a ƙarshen bincike za a ɓallo wata badaƙala irin wadda aka taɓa ɓallowa cikin 2012.

Daga cikin naira tiriliyan 2.5 ɗin da a wancan lokacin aka ce an cire matsayin kuɗin tallafin fetur, an gano cewa an yi wa ‘yan damfara watandar naira tiriliyan 1.7, mutanen da ko galan ɗaya na man kaɗanya ba su taɓa shigo da shi Najeriya sun sayar ba, ballantana man fetur.

Waɗanda aka kama da laifi a lokacin sun haɗa da hukumomin gwamnati irin su NNPC. Tilas ta sa gwamnati ta rage tallafin mai a lokacin zuwa naira biliyan 971 tsakanin 2013 da 2014.

Honorabul Ogun ya ce a gefe ɗaya kuma ana ci gaba da taɓka satar ɗanyen mai, har ta kai Najeriya ba ta iya haƙo ganga miliyan 1.8 da OPEC ta amince ta riƙa haƙowa a kullum, ta ɓuge ta na haƙo ganga miliyan 1.25 a kullum kaɗai.

Tashar Bonny wadda tashar lodi a ruwa ce da ya kamata a ce ana loda ganga 200,000 a kullum, yanzu bai fi a loda ganga 3,000 kacal a kullum ba. Kuma har yau ba a kama kowa ba, ballantana a hukunta masu yin harƙallar.

A gefe kuma lamari ya yi lalacewar da Najeriya ta biya naira tiriliyan 1.9 matsayin kuɗaɗen bashi tsakanin Janairu zuwa Afrilu 2022. Adadin ya wuce kuɗaɗen da gwamnati ta tara naira tiriliyan 1.2 a watannin huɗu kenan.

Kuɗaɗen haraji ko kuɗaɗen shigar gwamnati na ci gaba da kauce hanya su na faɗawa aljifan asusun bankunan bogi na ma’aikatu dachukumomi da cibiyoyin gwamnati, tare da hadin baki da bankuna, waɗanda su ke kaucewa daga bin tsarin Asusun Bai Ɗaya (TSA) na Gwamantin Tarayya.

Ba mamaki da Ministar Harkokin Kuɗaɗe Zainab Ahmed ta ce sama da naira tiriliyan 5.2 na hannun Hukumomin Gwamnatin Tarayya, amma kuma naira biliyan 53.5 kaɗai aka samu damar karɓowa zuwa Afrilu, bayan an shafe watanni 18 ana gaganiyar ƙwatowa.

Ku dubi yadda tsohon Shugaban Kwastan ɗin da ya saci naira bilyan 40, ya maida naira biliyan 1.5 kacal, bayan amincewa da yin hakan da aka yi da shi. Lamarin da ya maida kamfen ɗin yaƙi da cin hanci na Gwamnatin Buhari wani wasan kwaikwayo.

Sannan kuma duk wani tsari da zai bari har Akanta Janar na Najeriya ya kantara satar naira biliyan 109, to ba tsarin kirki ba ne.

Sannan kuma duk wani ƙoƙarin da EFCC ke yi, to katsalandan ɗin da Ministan Harkokin Shari’a Abubakar Malami ya riƙa yi wajen yaƙi da masu wawurar kuɗaɗe, ya zubar da darajar ƙoƙarin da hukumar ke yi. Malami, wanda shi ne Antoni Janar na Ƙasa, wanda shi ne oga kwata-kwata na gabatar da manyan kuraye a kotu, kwanan nan ya auri ‘yar Shugaba Muhammadu Buhari.

Tags: AbujaAPCfurucigwamnatin BuhariHausaMajalisar TarayyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Ƙanjamau ta sake mamaye duniya, bayan sakacin kula da cutar aka maida hankali kan korona -UN

Next Post

2023: INEC za ta raba katin zaɓe cikin Oktoba da Nuwanba – Okoye

Premium Times Hausa

Premium Times Hausa

Next Post
Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

2023: INEC za ta raba katin zaɓe cikin Oktoba da Nuwanba - Okoye

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga
  • RA’AYIN PREMIUM TIMES: NAJERIYA@63: Lokacin Tashin Babban Yaya Tsaye Ya Yi, Ko Kuma Ya Dawwama A Girman Kwabo
  • Diezani ta bayyana a kotun Birtaniya, bayan zaman beli na tsawon shekaru takwas a birnin Landan
  • Jami’ar Jihar Chicago ta mika bayanan karatun Tinubu ga Atiku
  • CIRE TALLAFIN MAI: Ƙungiyar Kwadago ta dakatar da yajin aikin ta shirya farawa ranar Talata

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.