• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Za a sheka ruwan sama kamar da bakin kwarya cikin kwanaki uku masu zuwa a jihohi 18 a Najeriya – NiMet

    Za a sheka ruwan sama kamar da bakin kwarya cikin kwanaki uku masu zuwa a jihohi 18 a Najeriya – NiMet

    RANAR ‘YANCI: ‘Yan Najeriya mazauna Landan sun nemi a yi wa gwamnatin NNPP a Kano adalci

    RANAR ‘YANCI: ‘Yan Najeriya mazauna Landan sun nemi a yi wa gwamnatin NNPP a Kano adalci

    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    Ƴan sanda sun damke wasu abokai ƴan kungiyar matsafa dake tsafi da kawunan mutane a Ilori

    Yadda ƴan sanda suka kama Ibrahim da ya yi garkuwa da Fatima, ya ƙarɓi kuɗi kuma ya yashe ta a Zariya

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Za a sheka ruwan sama kamar da bakin kwarya cikin kwanaki uku masu zuwa a jihohi 18 a Najeriya – NiMet

    Za a sheka ruwan sama kamar da bakin kwarya cikin kwanaki uku masu zuwa a jihohi 18 a Najeriya – NiMet

    RANAR ‘YANCI: ‘Yan Najeriya mazauna Landan sun nemi a yi wa gwamnatin NNPP a Kano adalci

    RANAR ‘YANCI: ‘Yan Najeriya mazauna Landan sun nemi a yi wa gwamnatin NNPP a Kano adalci

    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    JAllI-JOGAR BELIN DIEZANI A KOTUN LANDAN: Kotu ta hana Diezani fita yawon dare, da rana ma an ce ta maƙala na’urar gane duk lungun da ta shiga

    Ƴan sanda sun damke wasu abokai ƴan kungiyar matsafa dake tsafi da kawunan mutane a Ilori

    Yadda ƴan sanda suka kama Ibrahim da ya yi garkuwa da Fatima, ya ƙarɓi kuɗi kuma ya yashe ta a Zariya

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Kotu ta kori gwamna Sule na Nasarawa, ta ce PDP ce ta yi nasara a zaɓen gwamna

    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

RAHOTON MUSAMMAN: Za a naɗa wa Aleru, gogarman ‘yan ta’adda sarautar gargajiya a Zamfara

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
July 16, 2022
in Manyan Labarai
0
Neman aure ya yi sanadiyyar mutuwar Nabajallah, kasurgumin dan bindiga a Katsina

Idan dai ba Gwamnatin Jihar Zamfara ce ta gaggauta hana yin shagalin naɗin kafin lokacin ba, tuni shiri ya kankama domin naɗa riƙaƙƙen ɗan ta’adda, Ada Aleru sarautar Sarkin Fulanin ‘Yandoton Daji a ranar Asabar ɗin nan.

Majiya daga Gundumar Masarautar wadda ta nemi a ɓoye sunan ta, ta shaida wa PREMIUM TIMES cewa an yanke shawarar naɗa gogarman ‘yan bindiga, Ada Aleru Sarkin Fulani don kawai a kawo ƙarshen rikice-rikicen da su ka addabi yankin Tsafe da ‘Yandoton Daji, da kuma sauran yankunan Zamfara da Katsina da kewaye.

Waɗannan yankuna dai akasari Aleru ne da yaran sa ke yawan kai masu farmakin kashe-kashe, satar dabbobi, abinci da kuma garkuwa da mutane.

Masarautar ‘Yandoton Daji na ɗaya daga cikin sabbin masarautu biyu da Gwamnatin Zamfara ta ƙirƙiro cikin watan Mayu. An ciri masarautar daga Masarautar Tsafe. Aliyu Marafa ne aka naɗa Sarkin ‘Yandoton Daji.

An amince a naɗa wa gogarma Aleru sarautar Sarkin Fulanin ‘Yandoton Daji tsakanin su dattawan masarautar da kuma amincewar shi Aleru ɗin.

Cikin watan Maris PREMIUM TIMES ta ruwaito cewa a lokacin da aka yi zaman neman sasantawa a samu zaman lafiya a cikin Maris, dattawan yankin sun roƙi Aleru ya daina kai hare-hare a masarautar.

“Aleru ya tara maƙudan kuɗaɗe da shanu masu yawan gaske. To kuma ya na sane da cewa idan ya ci gaba da yaƙi da sojojin Najeriya, to ko ba-jima ko ba-daɗe zai yi asarar shanun sa da dukiyar sa suka. A matsayin sa na shugaban ‘yan bindigar yankin ‘Yankuzo da Munhaye da kewayen yankin, ya na ganin abu mafi muhimmanci a gare shi, shi ne yin sulhu kawai.” Haka wata majiya ta shaida wa wakilin mu.

Wata majiyar kuma wadda ma’aikacin gwamnati ne a Tsafe, ya sanar da wakilin mu cewa an yanke shawarar naɗa Aleru sarautar Sarkin Fulani domin a nuna masa godiyar zaman lafiyar da aka samu na raguwar kai hare-hare a yankin.

“An yi wani taro makonni biyu da su ka wuce, waɗanda su ka halarci zaman sun gamsu da ƙoƙarin da Aleru ya yi na daina kai hare-hare a yankin. Bai roƙi a ba shi sarauta ba. Masarautar ce ta yi amanna da cewa idan aka naɗa shi Sarkin Fulani, to za a huta da fitinar sa shi da yaran sa masu yawa.”

Bayyanar Gogarma Ada Aleru Da Iyalin Sa A Sallar Idi A Tsafe:

Majiya ta shaida wa wakilin mu cewa Ada Aleru ya je Sallar Idi a cikin dandazon mutanen gari, a Tsafe, a ranar Asabar. Wannan lamari dai mutane da dama na yi masa kallon cewa alama ce mai nuna Ada ya karɓi tayin zaman lafiyar da aka yi masa.

“Ni na je Sallar Idi, na kuma ga lokacin da Aleru ya je shi da wasu yaran sa da iyalin sa. Kuma dukkan su babu mai riƙe da bindiga.” Haka wannan ma’aikacin gwamnatin ya shaida wa PREMIUM TIMES.

Ma’aikacin ya kuma bada dalilin sa na goyon bayan bai wa Aleru sarautar da ake shirin yi a ranar Asabar.

“Shin yaushe rabon da mu kira ka mu sanar da kai cewa an kai hari a Tsafe da kewaye? Ni na san wasu mutane ba za su yi murna ba, za su ji haushi, rayukan su zai ɓaci. To amma abin tambaya shi ne, ko gwamnati za ta iya yin nasara a kan ‘yan bindiga ne?”

Ya ƙara Aleru zai je tare da sauran riƙaƙƙun ‘yan bindiga, irin su Ali Zakwai, Bello Kachalla Turji, Yellow Ɗanbokolo, Sanata, Isuhu Yelo, Damina da Mai Shamuwa.

“Mu mun yi amanna cewa Aleru zai haɗa kan waɗannan riƙaƙƙun ‘yan ta’addar su zo a zauna domin a samu zaman lafiya.” Haka wata majiya a fadar Sarki ta sanar wa wakilin mu.

An tambaye shi ko massrauta ta sanar ko ta tuntuɓi gwamnatin jihar Zamfara, ko kuma da hannun Gwamnatin Zamfara wajen bayar da sarautar, sai majiyar ya ce bai sani ba, amma dai, ya tabbata za a yi shagalin naɗin sarautar a ranar Asabar ɗin nan.

Kakakin Yaɗa Labaran Gwamna Bello Matawalle, Zailani Bappa da Kakakin Yaɗa Labaran Kwamishinan ‘Yan Sandan Zamfara, Mohammed Shehu, ba su amsa kiran da wakilin mu ya yi masu ba. Kuma ba su maida amsar saƙon tes ɗin da ya yi masu ba.

Amma Wakilin Masarautar ‘Yandoton Daji, Magaji Lawali ya shaida wa PREMIUM TIMES cewa masarautar ta yanke shawarar naɗa wa Aleru Sarkin Fulani a matsayin ɗaya daga cikin hanyoyin ƙarfafa zaman lafiyar da aka samu a yankin.

“Tabbas ina tabbatar maka cewa za a yi bikin naɗin sa. Mu na yin wannan ƙoƙarin ne domin ƙarfafa ɗorewar zaman lafiyar da aka samu. Saboda a da a kullum sai an kashe mutane kuma sai an yi garkuwa da wasu.” Haka ya shaida wa wakilin mu a ranar Juma’a.

A San Mutum A San Asalin Sa: Wane Ne Ada Aleru:

An haifi Ada Aleru a ƙauyen ‘Yankuzo ƙarƙashin Ƙaramar Hukumar Tsare. Amma a cikin gari ya tashi har ya girma.

Aleru ya na da shekaru 45 kuma ya na jagorantar ‘yan bindigar da ke addabar yankin Tsafe, Gusau, Zamfara da Ƙanƙara ta Jihar Katsina.

Yaran Aleru na girmama shi kuma su na jin tsoron sa, saboda irin kisan gillar da ya ke wa waɗanda ya kama.

An zarge shi da kashe ɗan Kwamishinan Tsaro Da Harkokin Cikin Gida na Jihar Zamfara, wato Mamman Tsafe.

Kafin harin da ya kashe ɗan Mamman Tsafe, Aleru ya sha kai hari hare-hare a cikin hedikwatar Ƙaramar Hukumar Tsafe.

Cikin 2019 ne Kwamishinan ‘Yan Sandan Katsina Sanusi Buba, ya ce Rundunar ‘Yan Sanda za ta biya ladar naira miliyan 5 ga duk wanda ya bayar da bayanin inda za a kamo Aleru, kuma har aka kama shi ɗin.

Shi ne ya kai hari a Ƙaramar Hukumar Faskari cikin Jihar Katsina, a Ƙadisau, inda aka kashe mutum 52. Ya kai harin ne saboda nuna fushin ‘yan sanda sun kama ɗan sa mai suna Sulaiman.

Shi ne kuma ake zargin ya kama jami’in Kwastan ɗin da ya ce sai an biya kuɗin fansa naira miliyan 10.

An sha yin zaman sulhu da sasantawa da Aleru a baya. Bayan wani zama da aka yi da shi a cikin Maris, ya ce amma ba zai ƙyale mutanen ƙauyen Magazu da kewaye ba, saboda a cewar sa, su na nuna wa Fulani rashin imani.

Amma dai wani jami’in tsaro da ya nemi a ɓoye sunan sa, ya ce mutanen Magazu da kewaye sun nemi yin zaman sulhu da Aleru kwanaki huɗu da su ka gabata.

An ce an yi zaman sulhu da ɓangaren Aleru da kuma dattawan yankin Magazu.

Mutanen Magazu sun nemi a bar su su yi noma da zirga-zirga. Su kuma ɓangaren Aleru sun nemi mutanen yankin Magazu su daina kashe Fulani.

Yayin da aka yi asarar dubban rayuka a Jihar Zamfara, cikin watan Yuni Gwamna Bello Matawalle ya ce kowa ya yi rajistar mallakar bindiga, domin ya kare kan sa.

Tags: 'Yandoton DajiAbujaAleruAliyu MarafaHausaNewsPREMIUM TIMESSallar IdiSarkin FulaniSarkin FulaninZamfara
Previous Post

Babu wani rahoton SSS kan takarar Tinubu-Shettima da aka aika wa Buhari -Fadar Shugaban Ƙasa

Next Post

DAKARU SUN FUSATA: Yadda Boko Haram 40 suka gamu da luguden alburusan sojojin Najeriya, baya ga makamai da suka kwato

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

DAKARU SUN FUSATA: Yadda Boko Haram 40 suka gamu da luguden alburusan sojojin Najeriya, baya ga makamai da suka kwato

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • NASIHA: Ya Allah, Kayi Muna Tsari Da Girman Kai, Daga Imam Murtadha Gusau
  • CUTAR DIPHTHERIA: An samu ƙarin mutum 8,406 da suka kamu da cutar a jihohi 19 a Najeriya – NCDC
  • Za a sheka ruwan sama kamar da bakin kwarya cikin kwanaki uku masu zuwa a jihohi 18 a Najeriya – NiMet
  • Yadda Ƴan bindiga suka kashe mutum 9 a Avi Kwall, jihar Filato
  • Yadda abokai kuma ɗaliban jami’ar Dutsin Ma, suka kashe abokin su saboda budurwa

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.