• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari ya yi ragaraga da Najeriya, ya jefa ‘yan kasa cikin halin ha’ulai ko ta ko ina ba sauki – Kukah

    2023: Takarar ‘Muslim-Muslim’ rashin adalci ne, ƙara rura ƙiyayya da ƙara nesanta haɗin kan ‘yan Najeriya ne -Hassan Kukah

    BA GUDU BA JA DA BAYA: PDP na gudana a jini na, ko na faɗi zaben fidda ɗan takara, ita zan yi – Wike

    KAƊA HANTAR PDP: Wike ya gayyaci Gbajabiamila da Gwamnan Legas buɗe ayyukan taya jiha, bai gayyaci ‘yan PDP ba

    Ni da kai na zan zaɓi wanda zai gaje ni, goyon bayan ku kawai nake bukata – Buhari ga Gwamnoni

    Duk da ƙalubalen da mu ke fuskanta, Najeriya za ta ci gaba da zama ƙasa ɗaya dunƙulalliya – Buhari

    MATA KU RIKA SAKA JIGIDA: Sirrika 6 da saka jigida ke yi wa mace – Binciken Masana

    MATA KU RIKA SAKA JIGIDA: Sirrika 6 da saka jigida ke yi wa mace – Binciken Masana

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    Yadda rundunar sojin sama suka kashe fitaccen dan bindiga, matan sa biyu da kwamandojinsa 8 a Katsina

    A shafe tarihin wadanda suka soke koyar da tarihi a makarantun Najeriya – Wole Soyinka

    Wole Soyinka ya yi tir da bidiyon barkwanci da shegantakar ‘yan ƙungiyar ‘Pyrates Confraternity’ kan Tinubu

    Duk masu son shugabancin Najeriya su fito su nuna fuskokin su, ba sai lokaci yayi a hadamu da tarkace ba – Muhammadu Sanusi II

    Cire ni daga Sarautar Kano ba zai hana ni ci gaba da faɗin gaskiya ba – Sanusi Lamiɗo

    NDLEA

    Jami’an NDLEA sun kama Faston Coci da durum uku cike makil da muggan kwayoyi

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Ƴan sanda sun kama mutumin da ya saba Yi wa mata fashi bayan ya zuba musu maganin barci a lemu

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari ya yi ragaraga da Najeriya, ya jefa ‘yan kasa cikin halin ha’ulai ko ta ko ina ba sauki – Kukah

    2023: Takarar ‘Muslim-Muslim’ rashin adalci ne, ƙara rura ƙiyayya da ƙara nesanta haɗin kan ‘yan Najeriya ne -Hassan Kukah

    BA GUDU BA JA DA BAYA: PDP na gudana a jini na, ko na faɗi zaben fidda ɗan takara, ita zan yi – Wike

    KAƊA HANTAR PDP: Wike ya gayyaci Gbajabiamila da Gwamnan Legas buɗe ayyukan taya jiha, bai gayyaci ‘yan PDP ba

    Ni da kai na zan zaɓi wanda zai gaje ni, goyon bayan ku kawai nake bukata – Buhari ga Gwamnoni

    Duk da ƙalubalen da mu ke fuskanta, Najeriya za ta ci gaba da zama ƙasa ɗaya dunƙulalliya – Buhari

    MATA KU RIKA SAKA JIGIDA: Sirrika 6 da saka jigida ke yi wa mace – Binciken Masana

    MATA KU RIKA SAKA JIGIDA: Sirrika 6 da saka jigida ke yi wa mace – Binciken Masana

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    Yadda rundunar sojin sama suka kashe fitaccen dan bindiga, matan sa biyu da kwamandojinsa 8 a Katsina

    A shafe tarihin wadanda suka soke koyar da tarihi a makarantun Najeriya – Wole Soyinka

    Wole Soyinka ya yi tir da bidiyon barkwanci da shegantakar ‘yan ƙungiyar ‘Pyrates Confraternity’ kan Tinubu

    Duk masu son shugabancin Najeriya su fito su nuna fuskokin su, ba sai lokaci yayi a hadamu da tarkace ba – Muhammadu Sanusi II

    Cire ni daga Sarautar Kano ba zai hana ni ci gaba da faɗin gaskiya ba – Sanusi Lamiɗo

    NDLEA

    Jami’an NDLEA sun kama Faston Coci da durum uku cike makil da muggan kwayoyi

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Ƴan sanda sun kama mutumin da ya saba Yi wa mata fashi bayan ya zuba musu maganin barci a lemu

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

RAHOTON MUSAMMAN: ‘Yan ta’adda su na gagarimin shirin kuɓutar da zaratan su daga kurkukun Katsina, Kebbi da Gusau

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
July 25, 2022
in Babban Labari
0
BIDIYON HARBO JIRGI: Shirgegen Karya Boko Haram su ke yi – In ji Rundunar Sojin saman Najeriya

Wata majiya a cikin Hukumar Leƙen Asiri ta Sojoji ta ce ‘yan ta’adda na shirya gagarimin kai hare-hare a Gusau, Birnin Kebbi da Katsina don su fasa gidajen kurkuku su fitar da ‘yan uwan su da ke kulle a garuruwan uku.

Tuni dai har an aika da wannan gargaɗi ga Hukumar Kula da Gidajen Kurkuku ta Ƙasa (NCS).

Sun tsara fara kai harin a garin Gusau, daga nan kuma sai a Birnin Kebbi, sai kuma kurkukun na uku da za su fasa shi ne na Katsina. Haka dai hukumar ta leƙen asiri ta sanar da hukumar gidajen kurkuku, kamar yadda wani jami’in da ya san komai kan wasiƙar gargaɗin wadda ‘yan leƙen asiri su ka aika ga hukumar kurkuku, shi kuma ya shaida wa PREMIUM TIMES. Wannan jarida ta ga kwafen takardar gargaɗin da idon ta.

Majiyar ta ce matakin harin da ‘yan ta’adda za su kai daki-daki shi ne saboda ba su da isassun hanyoyin sufuri ko zirga-zirgar kai hare-haren lokaci ɗaya a garuruwan uku.

Dukkan garuruwan dai a yankin Arewa maso Yamma su ke, yankin da ke fama da ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga su ke cin karen su babu babbaka. Haka nan kuma ƙungiyoyi irin su Boko Haram, Ansaru da ISWAP sun kwarara cikin yankin a ‘yan shekarun nan daga Arewa maso Gabas.

Haɗin kan da ya faru tsakanin Boko Haram da Ansaru ne ya haifar masu da samun nasarar harin da su ka kai a Kurkukun Abuja da ke Kuje, a ranar 6 Ga Yuli. Haka dai masu bincike da kuma manaƙalta hare-haren ta’addanci su ka bayyana.

A cikin wani bidiyo na baya-bayan nan da aka nuno maharan jirgin ƙasa na dukan waɗanda ke tsare sa hannun su, an ji wani ya na cewa ya na cikin waɗanda su ka kuɓuta daga Kurkukun Kuje.

Waɗannan mahara sun sha cewa gwamnatin tarayya ta san abin da su ke buƙata bai wuce a saki mutanen su da ke tsare ba.

Majiyar leƙen asiri ta ce buƙatar maharan ita ce a sako masu dukkan waɗanda ke tsare, su kuma za su saki fasinjojin da ke tsare a hannun su tun ranar 28 Ga Maris.

A cikin wannan gargaɗi na baya-bayan nan, gargaɗin leƙen asiri ya ƙarfafa cewa akwai yiwuwar su fara kai hari a kurkukun Gusau wannan Juma’a, 29 Ga Yuli.

Ranar Juma’a Kuma?:

Bayanan sirri sun nuna cewa za su iya kai harin ne a ranar Juma’a, saboda a ranar duk manyan jami’an kurkuku ba su wurin, ko dai sun rankaya hutun ƙarshen mako, ko kuma su na gida kwanciyar su.

To a lokacin ne ‘yan ta’addar za su bi ta wasu hanyoyin sirri su bai wa ƙananan jami’an kurkukun cin hanci domin a shigar wa ɗaurarrun da wayoyin kira.

Wani ƙwararren masanin tuggun yadda ‘yan bindiga ke tuntuɓar junan su, ya ce ta hanyar waya ne kaɗai maharan ke aikawa da saƙonni ko yin magana da ɗaurarrun da ke tsare a kurkuku.

Ya ce sai dai kuma wata dabara da ‘yan ta’addar ke yi, da sun gama waya sai su karairaya layin wayar.

Wani jami’in tsaro ya ce an samu layukan waya masu yawan a bayan kurkukun Kuje, bayan an gallaza wa wani da ake tsare da shi ya fallasa yadda ya yi magana da wasu na waje.

Yada Zangon Wucin Gadi A Unguwannin Kusa Da Kurkuku:

Rahoton sirri ya nuna cewa ‘yan ta’adda sun shirya yadda za a tura wasun su zaman wucin gadi a unguwannin da ke da kusanci da gidajen kurkuku, ya yadda za su riƙa kai makamai a unguwannin su na tarawa kafin su kai harin.

A Gusau, bayanin sirri ya nuna cewa za su fara yada zango ne su na sajewa da mutanen Unguwar Gwaza, kusa da kurkukun Gusau.

A kuma rahoton leƙen asiri na sojoji sun nuna a unguwar Ƙofar Soro maharan za su narke da sauran mutanen unguwa kafin su kai hari a Kurkukun Katsina. Sun kuma shirya kai harin cikin watan Agusta.

Sun shirya tura wasu mahara sajewa cikin mutanen unguwar da ake kira Kwaido cikin Ƙaramar Hukumar Augie.

Rahoton ya nuna mai yiwuwa ma tuni maharan sun shige cikin unguwannin na kusa da gidajen kurkukun.

Yayin da bayanan hukumar leƙen asiri ta yi kira a ƙarfafa tsaro a gidajen kurkuku, shi kuma Kakakin Gidajen Kurkuku na Ƙasa, Abubakar Umar, ya ce ba zai ce komai a kan bayanan sirrin ba.

Amma dai ya ce an ƙarfafa matakan tsaro a gidajen kurkuku, tun bayan farmakin da ‘yan ta’adda su ka kai a Kurkukun Kuje.

Tags: AbujaGidajen kurkukuHausaLabaraiNewsPREMIUM TIMESTa'adda
Previous Post

Ƴan bindiga sun saki wasu daga cikin fasinjojin jirgin kasa da suka yi garkuwa da su

Next Post

Daliget ɗin da su ka sayar da ƙuri’ar su a zaɓen fidda-gwanin APC sun cuci Najeriya -Amaechi

Next Post
HADIZA BALA: Yadda Buhari da Amaechi suka karairaya dokar yadda ake tuhuma da dakatar da jami’in gwamnatin Tarayya

Daliget ɗin da su ka sayar da ƙuri'ar su a zaɓen fidda-gwanin APC sun cuci Najeriya -Amaechi

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • BA TA FASHE BA TA ƁALGACE: Ban garzaya kotu ba, sharrin makusantan Atiku ne, kuma su za su hana shi yin nasara a 2023 -Wike
  • MATSALOLIN NOMA A ƘASAR NAN: Ana asarar naira tiriliyan 3.5 duk shekara bayan kammala girɓin kayan gona -Ministan Gona
  • RIGIMAR GIDOGAR DALA MILIYAN 418 TA PARIS CLUB: Minista Malami ya ce gwamnonin Najeriya ba su da hujjar ƙin biyan ‘yan gada-gada kuɗaɗen su
  • ASUU, FGN DA SAURAN MA’AIKATAN JAM’A: Ginshikai 5 da suka hana sasantawa, Ahmed Ilallah
  • PDP TA DAGULE: Wike ya maka Atiku da PDP kotu, ya nemi a ƙwace takarar Atiku a damƙa masa

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.