• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    Buhari ya naɗa Bashir Ahmad mai taimaka masa kan harkokin sadarwa na zamani ‘SA Digital Communications’

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Yadda dakarun Najeriya suka kashe Boko Haram 29, suka ceto mutum 52 da suka yi garkuwa da su

    Buhari ya yi ragaraga da Najeriya, ya jefa ‘yan kasa cikin halin ha’ulai ko ta ko ina ba sauki – Kukah

    2023: Takarar ‘Muslim-Muslim’ rashin adalci ne, ƙara rura ƙiyayya da ƙara nesanta haɗin kan ‘yan Najeriya ne -Hassan Kukah

    BA GUDU BA JA DA BAYA: PDP na gudana a jini na, ko na faɗi zaben fidda ɗan takara, ita zan yi – Wike

    KAƊA HANTAR PDP: Wike ya gayyaci Gbajabiamila da Gwamnan Legas buɗe ayyukan taya jiha, bai gayyaci ‘yan PDP ba

    Ni da kai na zan zaɓi wanda zai gaje ni, goyon bayan ku kawai nake bukata – Buhari ga Gwamnoni

    Duk da ƙalubalen da mu ke fuskanta, Najeriya za ta ci gaba da zama ƙasa ɗaya dunƙulalliya – Buhari

    MATA KU RIKA SAKA JIGIDA: Sirrika 6 da saka jigida ke yi wa mace – Binciken Masana

    MATA KU RIKA SAKA JIGIDA: Sirrika 6 da saka jigida ke yi wa mace – Binciken Masana

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    Yadda rundunar sojin sama suka kashe fitaccen dan bindiga, matan sa biyu da kwamandojinsa 8 a Katsina

    A shafe tarihin wadanda suka soke koyar da tarihi a makarantun Najeriya – Wole Soyinka

    Wole Soyinka ya yi tir da bidiyon barkwanci da shegantakar ‘yan ƙungiyar ‘Pyrates Confraternity’ kan Tinubu

    Duk masu son shugabancin Najeriya su fito su nuna fuskokin su, ba sai lokaci yayi a hadamu da tarkace ba – Muhammadu Sanusi II

    Cire ni daga Sarautar Kano ba zai hana ni ci gaba da faɗin gaskiya ba – Sanusi Lamiɗo

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    An yi amfani da ƴan daba ne aka kada ni – Bashir Ahmed

    Buhari ya naɗa Bashir Ahmad mai taimaka masa kan harkokin sadarwa na zamani ‘SA Digital Communications’

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Yadda dakarun Najeriya suka kashe Boko Haram 29, suka ceto mutum 52 da suka yi garkuwa da su

    Buhari ya yi ragaraga da Najeriya, ya jefa ‘yan kasa cikin halin ha’ulai ko ta ko ina ba sauki – Kukah

    2023: Takarar ‘Muslim-Muslim’ rashin adalci ne, ƙara rura ƙiyayya da ƙara nesanta haɗin kan ‘yan Najeriya ne -Hassan Kukah

    BA GUDU BA JA DA BAYA: PDP na gudana a jini na, ko na faɗi zaben fidda ɗan takara, ita zan yi – Wike

    KAƊA HANTAR PDP: Wike ya gayyaci Gbajabiamila da Gwamnan Legas buɗe ayyukan taya jiha, bai gayyaci ‘yan PDP ba

    Ni da kai na zan zaɓi wanda zai gaje ni, goyon bayan ku kawai nake bukata – Buhari ga Gwamnoni

    Duk da ƙalubalen da mu ke fuskanta, Najeriya za ta ci gaba da zama ƙasa ɗaya dunƙulalliya – Buhari

    MATA KU RIKA SAKA JIGIDA: Sirrika 6 da saka jigida ke yi wa mace – Binciken Masana

    MATA KU RIKA SAKA JIGIDA: Sirrika 6 da saka jigida ke yi wa mace – Binciken Masana

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    Yadda rundunar sojin sama suka kashe fitaccen dan bindiga, matan sa biyu da kwamandojinsa 8 a Katsina

    A shafe tarihin wadanda suka soke koyar da tarihi a makarantun Najeriya – Wole Soyinka

    Wole Soyinka ya yi tir da bidiyon barkwanci da shegantakar ‘yan ƙungiyar ‘Pyrates Confraternity’ kan Tinubu

    Duk masu son shugabancin Najeriya su fito su nuna fuskokin su, ba sai lokaci yayi a hadamu da tarkace ba – Muhammadu Sanusi II

    Cire ni daga Sarautar Kano ba zai hana ni ci gaba da faɗin gaskiya ba – Sanusi Lamiɗo

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

KWANAKI 100 BAYAN HARIN JIRGIN ƘASAN ABUJA: Yadda Boko Haram su ka ruguza Kurkukun Abuja, su ka ƙwaci dakarun su 64 da ke tsare

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
July 7, 2022
in Labarai
0
KWANAKI 100 BAYAN HARIN JIRGIN ƘASAN ABUJA: Yadda Boko Haram su ka ruguza Kurkukun Abuja, su ka ƙwaci dakarun su 64 da ke tsare

Bayanan da ke ci gaba da fitowa bayan mummunan harin da ɓangaren ISWAP na Boko Haram su ka kai wa Kurkukun Kuje, har su ka kuɓutar da zaratan su 64 na nuna cewa tsarin tsaro da leƙen asirin Najeriya na da gagarimar matsala sosai.

Kwana ɗaya bayan kai harin, Shugaba Muhammadu Buhari ya kai ziyarar gani da ido a kurkukun, inda bayan an kewaya da shi ya ga irin ɓarnar da aka yi, ya cika da mamakin da har ya taƙarƙare a cikin fushi ya yi wa hukumomin tsaron Najeriya tambayoyi guda bakwai da za a shimfiɗa su a cikin rubutun nan.

Boko Haram sun kai wa Kurkukun Kuje hari wajen ƙarfe 10 na dare a ranar Talata. Sun yi nasarar biyan bukatun su da su ka shafe kwanaki 100 su na neman Gwamantin Tarayya ta biya masu, amma abin ya faskara.

Bayan da ISWAP su ka kai wa jirgin ƙasan da ya tashi daga Abuja zuwa Kaduna hari a ranar Litinin, 28 Ga Maris, sun yi garkuwa da mutane fiye da 60, wato adadin zaratan mayaƙan su 64 da ke tsare a Kurkukun Kuje.

Daga cikin abin da su ka buƙata kafin su saki waɗanda su ka yi garkuwa da su, akwai ‘ya’yan su ƙanana da su ka ce an ƙwace daga iyayen yaran mata, aka kai su Jihar Adamawa gidan rainon yara aka tsare.

Bayan an shafe kwanaki ana sa-toka-sa-katsi, an sakar masu ‘ya’yan su, su kuma suka saki mutum 11 daga cikin waɗanda ke hannun su tun lokacin da suka kai wa jirgin ƙasa hari.

Yayin da ake ci gaba da tattaunawa da su ta hanyar ganin an biya masu buƙatar su ta biyu, wadda sauran ‘yan Najeriya ba su san ko wace ce ba, katsam kwanaki 100 cif bayan farmakin jirgin ƙasa, sai ISWAP su ka darkaki Kurkukun Abuja, su ka keta matakan tsaro da ƙarfin tsiya, su ka ruguza kurkukun, har su ka kuɓutar da zaratan su 64, kuma sauran fursunoni fiye da 400 su ka arce, har yau babu labarin su.

Kwana ɗaya bayan kai harin, muhimman batutuwa uku sun faru a ƙasar nan dangane da kai harin. Na farko dai ISWAP sun fito sun ɗauki alhakin kai harin.

Saboda gadara da nuna gazawar jami’an tsaron Najeriya, har bidiyo ISWAP su ka yaɗa, wanda su ka yi rikodin ɗin yadda su ka kuɓutar da zaratan na su, har su na fita su na kabbara, “Allahu Akbar!”

Batu na biyu kuma shi ne bayanin da mai shiga tsakani kuma ɗan sasanta neman mafita, Tukur Mamu ya fitar a ranar Laraba, inda ya sa ya tsegunta wa jami’an tsaron Najeriya yiwuwar kai harin, amma ba su hanzarta yin abin da ya dace su yi ba.

Mamu, wanda shi ne Kakakin Yaɗa Labaran Sheikh Ahmad Gumi, kuma Mawallafin jaridar Desert Herald, ya yi iƙirarin cewa buƙatar ISWAP ta biyu kafin su saki sauran fasinjojin jirgin da ke hannun su, ita ce sakar masu zaratan su 64 da ke tsare a Kurkukun Kuje.

Mamu ya ce an yi ya yin ja-in-ja tsakanin ISWAP da Gwamnatin Najeriya har dai aka sakar masu zarata 10 daga cikin 64.

Ba zato ba tsammani sai aka tashi da rugugin kai hari a kurkukun Kuje, har aka kuɓutar da Boko Haram/ISWAP 64 waɗanda ake ta haƙilon a saki kafin ISWAP su saki matafiyan da ke hannun su.

Gigitar Kuɓutar Da Boko Haram 64 A Kurkuku: Tambayoyi 7 Da Buhari Ya Yi Wa Hukumomin Tsaro:

Bayan ya kewaya ya ga irin ɓarnar da aka yi, Buhari ya yi tambayoyi kamar haƙa:

1. Ta yaya dakarun tsaro su ka kasa hana mahara kutsawa cikin kurkukun?

2. Mutum nawa ne ake tsare da su a cikin kurkukun?

3. Jami’an tsaro nawa ne a bakin aiki lokacin da aka kai harin?

4. Bursunoni nawa su ka rage a cikin kurkukun?

5. Shin ko akwai masu gadi saman hasumiyar-hangen-mugaye daga nesa (watchtower)?

6. Idan akwai dakarun tsaro a kan hasumiyar, me su ka yi to?

7. Shin kyamarar fallasa mugaye (CCTV) ta na aiki kuwa?

Daga nan ne Buhari ya ce gaba ɗayan tsarin leƙen asirin Najeriya ya ba shi kunya, sun zama abin tir da assha.

Lalube A Duhu: An Ɗora Wa Sarakunan Yankin Kuje Alhakin Neman Ɗaurarrun Da Su Ka Arce:

Ministan Babban Birnin Tarayya, Abuja Muhammad Bello, ya umarci sarakunan gargajiya na yankin Kuje su tashi haiƙan su zaƙulo kuma su fallasa duk wani wanda ya ɓoye a cikin yankin, bayan arce daga Kurkukun Kuje.

Ministan ya yi wannan umarni ne a ranar Laraba, lokacin da ya ke ganawa da Sarkin Kuje, wato Gomo na Kuje, Haruna Jibrin.

Bello ya shaida masa cewa akwai buƙatar gaggawa ga basaraken ya sanar wa sauran sarakunan gargajiyar da ke masarautar sa cewa, su haɗa kai da jami’an tsaro ta hanyar ba su bayanan sirrin duk wani baƙon-ido ko mugun da ba amince da shi ba.

Ya ce sarakunan gargajiya sun san duk wani baƙon da ya shiga cikin al’umma ya nemi ya saje da su, ko kuma ya ɓoye a cikin su.

Da Rokoki Aka Fasa Kurkukun Kuje -Wasu Ɗaurarru:

Wata murya da aka yaɗa mai nuna cewa intabiyu ce ake yi da wasu mutum biyu a cikin kurkukun, sun yi bayanin yadda aka ruguza gidan.

Mutanen biyu sun riƙa shaida wa wata mace ‘yar jarida irin yadda ake rugugin harbi a cikin gidan.

Sun shaida mata cewa da rokoki ake harbi a kurkukun. Sannan sun bayyana cewa su ma wata ‘yar kafa su ke son samu su gudu, don kada harbi ya same su.

Wannan lamari dai ya faru a ranar da mahara su ka kai wa tawagar hadimai da masu yaɗa labaran Shugaba Buhari hari a kusa da garin Dutsinma, a Jihar Katsina.

Kuma a ranar ce ‘yan bindiga su ka bindige Kwamandan ‘Yan Sandan Yankin Dutsinma ɗin, wanda ke da muƙamin Mataimakin Kwamishina.

Kurkukun Abuja Da Ke Kuje:

A wannan kurkuku ne ake tsare duk wani babba ko ƙaramin ɓarawon gwamnati, kama daga ‘yan siyasa zuwa manyan ma’aikatan gwamnatin da aka ɗaure kan zamba da satar kuɗaɗe.

A nan ne ake tsare manyan masu laifuka a cikin al’umma da aka yi wa shari’a ko ake kan yi a Abuja.

Tun daga lokacin da aka kafa EFCC zuwa yau, a kurkukun Kuje ne ake tsare gwamnonin da aka riƙa tuhuma da laifin satar kuɗi, waɗanda ake tuhuma Abuja.

Daidai lokacin da aka kai hari a kurkukun Kuje, akwai mashahuran mutane da dama a cikin kurkukun, kamar su tsoffin gwamnoni Joshua Dariye da Jolly Nyame. Kuma akwai Abba Kyari duk a ciki.

Tags: AbujaKujeLabaraiNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

BOKO HARAM A ABUJA: Yadda ISWAP su ka raba wa ɗaurarrun da suka kuɓutar daga Kurkukun Kuje Naira 2,000 kowa ya yi kuɗin mota zuwa gida

Next Post

Idan Uba Sani ya zama gwamnan Kaduna, Daga Mohammed Ibn Mohammed

Next Post
Idan Uba Sani ya zama gwamnan Kaduna, Daga Mohammed Ibn Mohammed

Idan Uba Sani ya zama gwamnan Kaduna, Daga Mohammed Ibn Mohammed

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • TSAKANIN JULI 2021 ZUWA YUNI 2022: An biya fansar naira miliyan 653.7, an yi garkuwa da mutum 3,420, an kashe mutum 564 a hare-haren ‘yan bindiga -Binciken SBM
  • Buhari ya naɗa Bashir Ahmad mai taimaka masa kan harkokin sadarwa na zamani ‘SA Digital Communications’
  • ‘OBI-dients’ 2023: Guguwar siyasar Peter Obi kumfar gishin-Andurus ce -Dino Melaye
  • Yadda sojojin Najeriya suka dagargaza ƴan bindiga a Kaduna suka kwato bindigogi da babura
  • Wike ya caccaki gwamnonin PDP kan zaɓen Ahmad Lawan da Gbajabiamila

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.