• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Duk bashin da za a ciwo don aikin da ba kudaden shiga za a rika samu da su ba, majalisa ta hana – Sakon Atiku

    Ina da laƙanin kawo ƙarshen matsalar wutar lantarki a Najeriya – Atiku Abubakar

    Na maida albashin da aka rika biya na lokacin da na yi murabus, kafin Buhari ya sake naɗa ni hadimin sa – Bashir Ahmad

    Na maida albashin da aka rika biya na lokacin da na yi murabus, kafin Buhari ya sake naɗa ni hadimin sa – Bashir Ahmad

    Lantern light

    Kungiyar ma’aikatan kamfanonin samar da wutar lantarki ta kasa ta janye yajin aiki

    Tsohon hadimin Buhari, Sharada ya fice daga jam’iyyar APC, ya koma ADP

    Tsohon hadimin Buhari, Sharada ya fice daga jam’iyyar APC, ya koma ADP

    Yadda Sheikh Gumi yayi ruwa ya yi tsaki aka saki ɗan tsohon gwamnan Kano da iyalan sa daga ƴan ta’adda

    Har yanzu akwai fasinjojin Jirgin kasan Abuja-Kaduna 27 dake tsare a hannun ‘yan bindiga – Tukur Mamu

    Kungiya ta yi korafi kan sahihancin takardun karatun ɗan takarar gwamnan Bauchi na APC, ta roki INEC ta soke takarar sa

    Kungiya ta yi korafi kan sahihancin takardun karatun ɗan takarar gwamnan Bauchi na APC, ta roki INEC ta soke takarar sa

    Yadda Mahara suka kashe mutum 9 suka sace shanu 500 a Sabuwa, jihar Katsina – Honarabul Danjuma

    RASHIN TSARO: ‘Yan bindiga sun kashe mutum 15 a makon jiya a Najeriya

    Ƴan bindiga sun sace mutum 60 a Rini jihar Zamfara

    Yadda ‘Yan bindiga sun kashe malamin makaranta a jihar Nasarawa

    Ahmad Lawan sitting

    INEC ta yi fatali da sunayen Sanata Lawan da na Akpabio, ta ce hauro da su aka yi ta katanga

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Duk bashin da za a ciwo don aikin da ba kudaden shiga za a rika samu da su ba, majalisa ta hana – Sakon Atiku

    Ina da laƙanin kawo ƙarshen matsalar wutar lantarki a Najeriya – Atiku Abubakar

    Na maida albashin da aka rika biya na lokacin da na yi murabus, kafin Buhari ya sake naɗa ni hadimin sa – Bashir Ahmad

    Na maida albashin da aka rika biya na lokacin da na yi murabus, kafin Buhari ya sake naɗa ni hadimin sa – Bashir Ahmad

    Lantern light

    Kungiyar ma’aikatan kamfanonin samar da wutar lantarki ta kasa ta janye yajin aiki

    Tsohon hadimin Buhari, Sharada ya fice daga jam’iyyar APC, ya koma ADP

    Tsohon hadimin Buhari, Sharada ya fice daga jam’iyyar APC, ya koma ADP

    Yadda Sheikh Gumi yayi ruwa ya yi tsaki aka saki ɗan tsohon gwamnan Kano da iyalan sa daga ƴan ta’adda

    Har yanzu akwai fasinjojin Jirgin kasan Abuja-Kaduna 27 dake tsare a hannun ‘yan bindiga – Tukur Mamu

    Kungiya ta yi korafi kan sahihancin takardun karatun ɗan takarar gwamnan Bauchi na APC, ta roki INEC ta soke takarar sa

    Kungiya ta yi korafi kan sahihancin takardun karatun ɗan takarar gwamnan Bauchi na APC, ta roki INEC ta soke takarar sa

    Yadda Mahara suka kashe mutum 9 suka sace shanu 500 a Sabuwa, jihar Katsina – Honarabul Danjuma

    RASHIN TSARO: ‘Yan bindiga sun kashe mutum 15 a makon jiya a Najeriya

    Ƴan bindiga sun sace mutum 60 a Rini jihar Zamfara

    Yadda ‘Yan bindiga sun kashe malamin makaranta a jihar Nasarawa

    Ahmad Lawan sitting

    INEC ta yi fatali da sunayen Sanata Lawan da na Akpabio, ta ce hauro da su aka yi ta katanga

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

2023: Ƙungiyar Kiristocin APC sun yi fatali da tikitin ‘Muslim-Muslim’, sun ce rashin tunani da rashin adalci ne

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
July 13, 2022
in Manyan Labarai
0
Church Cross

Church Cross

Wasu shugabannin Kiristocin jam’iyyar APC sun bayyana cewa sun yi fatali da fitar da ɗan takarar shugaban ƙasa Musulmi da kuma ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa Musulmi da APC ta yi.

Bola Ahmed Tinubu ne ɗan takarar APC kuma Musulmi ne daga Jihar Legas, kudancin Najeriya.

A ƙarshen makon jiya ne Tinubu ya naɗa Sanata Kashim Shettima ɗan takarar Mataimakin Shugaban Ƙasa, wanda shi ma Musulmi ne daga Jihar Barno, Arewacin Najeriya.

Yayin da ake ci gaba da bayyana ra’ayi mabambanta tun bayan bayyana sunan Shettima da Tinubu ya yi a Daura, a ranar Lahadi, waɗannan shugabannin APC Kiristoci sun ce fitar da Tinubu da Kashim da APC ta yi, tsagwaron rashin kaifin tunanin yakamata ne da rashin adalci a tsarin zamantakewar Najeriya mabambanta addinai da ƙabilu.

Haka kuma wannan ƙungiyar ba’arin Kiristocin APC ta ce tantagaryar rashin adalci ne APC ta yi wa Coci da ɗaukacin miliyoyin Kiristocin da ke ibada a coci a faɗin ƙasar nan.

Sannan kuma sun ce fitar da Tinubu da Kashim Shettima cin amanar haɗin kan zamantakewar al’ummar ƙasar nan ce, wadda kowa ke fatan a ci gaba da dorewar zaman lafiya da juna baki ɗaya.

Hasalallun sun buga misali da yadda wasu manyan malamai da limamai Musulmi su ka yi gargaɗin cewa “haɗa Musulmi tare da wani Musulmi takarar shugaba da mataimaki a jam’iyya ɗaya, rashin adalci ne, kuma yaudara da cin amana ne.”

Waɗannan bayanai na Kiristocin na ƙunshe ne a cikin wata takardar bayan gudanar da taro da su ka fitar a ranar Talata a Abuja, wadda ke ɗauke da sa hannun Farfesa Doknan Sheni.

A ƙarshen taro na su, wanda a zaman su ka tattauna makomar da ƙasar ka iya tsintar kan ta idan APC ta shiga zaɓe da ‘yan takarar shugaba da mataimakin shugaba duk Musulmai, sun ce su kam ba za su iya komawa a mazaɓun su su yi wa Tinubu da Shettima kamfen a zaɓe su ba, saboda dukkan su Musulmai ne.

Sun yi tsokaci cewa Najeriya ƙasa ce ƙasa ce mai mabambantan addinai da ke bin tsarin dimokraɗiyya, ba tsarin addini ba.

Sun ce amma duk da haka, ƙasar na kan wani tafarki ne wanda addini tamkar idanu ya ke ga mulkin Najeriya, domin duk wanda aka tsone, to sai idon ya zubar da ruwa ko hawaye.

A kan haka ya ce duk addinin da aka taɓa a siyasance, to tamkar an taɓo zamantakewar al’umma ne cuɗanye da juna aka taɓa.

Sun ƙara da cewa masu buga misali da 1993 lokacin da aka zaɓi MKO Abiola da Babagana Kingibe, to su sani cewa Najeriyar 2022 fa ba Najeriyar 1993 ba ce. “Sannan kuma ai Abiola da Kingibe ba su yi mulki ko da na minti ɗaya ba. Wato ba a taɓa yin Shugaba Abiola ko Mataimakin Shugaban Ƙasa Kingibe ba.”

Kiristocin sun ce an daɗe ana yi wa APC zargin cewa an ɗora mulkin ta ne bisa turbar da za a Musuluntar da Najeriya, “don haka tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa Musulmi da ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa shi ma Musulmi, hakan na nuna cewa biri ya yi kama da mutum.”

Sun kuma yi tir da APC, ganin yadda ta watsar da ta watsar da ‘yan takara Musulmi a cikin kwandon shara.

Sannan kuma ta ƙalubalanci cewa shin a yanzu tunda Shugaban APC ɗan Arewa ne, Mataimakin Shugaban APC ɗan Arewa ne, Shugaban Majalisar Dattawa ɗan Arewa ne, kuma ga Tinubu da Kashim duk Musulmai. “Shin kyamarar za a iya yarda a bai wa Kiristoci irin waɗannan muƙamai a lokaci guda kuwa?”

Idan ba a manta ba, Sanatan da ya falla wa wata mata mari a kantin sayar da kayan ƙarfin maza da mata, ya ce a matsayin sa na Kirista kuma Sanata ɗan APC, ba zai zaɓi Tinubu da Shettima ba, kuma ba zai yi masu kamfen a zaɓe su ba.

Tags: AbujaAPCDauraHausaKiristocinLabaraiLegasMusulmiNewsShettima
Previous Post

Maimakon korafi kan ‘yan takara musulmai, watsi da tsarin karba-karba da PDP ta yi shine abin korafi – Nebena

Next Post

Bangon Kurkukun Abuja ba shi da nagartar jure rugugin makaman ‘yan Boko Haram -Shugaban Gidajen Kurkuku

Next Post
KWANAKI 100 BAYAN HARIN JIRGIN ƘASAN ABUJA: Yadda Boko Haram su ka ruguza Kurkukun Abuja, su ka ƙwaci dakarun su 64 da ke tsare

Bangon Kurkukun Abuja ba shi da nagartar jure rugugin makaman 'yan Boko Haram -Shugaban Gidajen Kurkuku

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Ina da laƙanin kawo ƙarshen matsalar wutar lantarki a Najeriya – Atiku Abubakar
  • Yadda ƴan bindiga suka kashe wani babban lauya a jihar Zamfara
  • KIN SABONTA LASISI DA TARIN BASHI: Hukumar NBC ta soke lasisin tashohin yada labarai 52 a kasar nan
  • Gwamnatin Najeriya za ta yi gangamin neman amincewa a cire tallafin fetur
  • Yadda Hisbah ta yi gangamin kona giyar naira miliyan uku a Jigawa

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.