• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

TINUBU A KAN SIKELI: Ko ‘yan Arewa za su yi masa rana? Ko kuwa ‘Iya ruwa Fidda Kai’

Abubakar MaishanubyAbubakar Maishanu
June 23, 2022
in Rahotanni
0
TINUBU Na Tsaka Mai Wuya, Daga Dr. Aliyu U. Tilde

Kwararren masani kuma mai sharhi kan al’amuran siya tsohon shugaban Cibiyar Nazarin Harkokin Dimukraɗaiyya ta Manbayya House, Habu Muhammad, ya bayyana ziyara da ɗan takarar shugabancin ƙasar nan a ƙarƙashin tutur jam’iyyar APC Bola Tinubu, a matsayin wani ɓangare na son gadar buzun shugaban ƙasa Muhammad Buhari, a kakar zaɓen shekara ta 2023 mai zuwa.

Farfesan Muhammad na tsangayar kimiyyar Siyasa dake Jami’ar Bayero Kano, ya shaidawa PREMIUM TIMES HAUSA cewa ” Tinubu ɗan siyasa ne da ya yarda da cewa matuƙar ya samu goyon bayan jihohin Arewa, irin su Kano to babu shakka mafarkin sa na zama shugaban ƙasar Najeriya, zai zamo gaske.

A cewar sa kaso biyu cikin uku na masu kaɗa ƙuri’a a Arewacin Najeriya sun fito ne daga Jihar Kano, wanda hakanne ya sanya shi shirya babban taron sa kashi na 12 a jihar a matsayin wani ɓangaren na neman tsayawa takarar 2023.

Sai dai da dama daga cikin mutane na iƙirarin cewar zagayen da Tinubu, ya ke yi a yankin na arewa wata hanya ce samar da haɗin kan yankin.

Ya ce da wannan zagayen da ya ke zaifiye masa da ya tara manyan jagororin yankin Kudu, domin sanar da su manufar sa ta tsayawa takara a kakar zaɓen shekara ta 2023.

Har wa yau Farfesan ya ce tsohon gwamnan jihar Legos, na da ƙalubale babba da zai fuskanta a yankin arewa matuƙar al’ummar yakin na ci gaba da ganin yadda jama’a ke kallon irin yadda Hausawa da Fulani ke ci gaba da rasa rayukan su da ma faɗan manoma.

Dai dai da sau ɗaya Tinubu bai taɓa tsoma bakinsa kan irin rikicin dake faruwa a yankin kudan cin ƙasar nan, musamman yadda ‘yan kasuwar da suka fito daga arewa ke cikin gaba da fuskantar barana wani lokacin har da kai musu hari.

Ya ce matuƙar ya zuba ido hakan su ka ci gaba da faruwa to kwa ba makawa tasirinsa a arewacin Najeriya, zai gaza kai bantansa.

A cewar sa idan muka kalli siyasar Kano, musamman babban ƙalubalen da ke gaban Jam’iyyar NNPP da kuma rashin iya tafikantar da jagoranci a ƙarƙashin mulkin Ganduje.

Sanin kowa ne Kano, itace jiha mafi shahara a arewacin Najeriya, haka kuma itace alƙiblar siyasar yankin, wanda ko a babban zaɓen shekara ta 2015 jam’iyyar APC ta tsira da ƙuri’u kimanin miliyan 1 da dubu ɗari 9, haka a shekara ta 2019 jam’iyyar ta tsira da makamanciyar haka.

A wani bincike da PREMIUM TIMES HAUSA tayi ya bayyana cewa ɗan takarar Shugaban ƙasa a jam’iyyar ta APC, Tinubu ya daɗe yana tsare tsaren sa har ma da samun damar haɗuwa da wasu masu karfin faɗa aji a jihar da mutanen cikinta ke ƙaunar jam’iyyar.

To sai dai magana ta gaskiya jam’iyyar APC, a Kano, bata da wani karsashi duna da yadda gwamna Abdullahi Umar Ganduje, ya yiwa jam’iyyar kisan mumuƙe ya yi da yake gudanar da salon mulkinsa.

Ganduje a jihar Kano, ya yi sanadiyar barin wasu daga cikin jiga jigan jam’iyyar ɗauke da fishin abinda aka yi musu da su ka haɗar tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, maitaimakawa shugaban ƙasa Muhammad Buhari, kan harkokin majalisa Kawu Sumaila, inda suka koma jam’iyyar NNPP, wanda kuma hakan ana ganin zai yiwa ɗan takarar giɓi wajen samun ƙuri’un da yake tsammanin.

Idan aka haɗa jiga-jigan da su ka haɗa da Kawu Sumaila, da Jibrin Kofa da suka fito daga yankin Kano ta Kudu wacce take da kimanin mazaɓu 15, wanda ko a iya ƙaramar hukumar Rano kawai akwai kimanin mutum 71,641 duk da har zuwa yanzu INEC bata fitar da adadin jama’ar da sukayi rijistar zaben wannan shekarar ba.

A Don haka jam’iyyar APC yankin Kano ta Kudu na da babban ƙalubale da a gabanta a babban zaɓe mai zuwa duk da cewa bulaliyar Majalisan wakilai maiwakiltar Tudun-wada da Doguwa Alhassan Ado, ya yi iƙirarin cin nasarar jam’iyyar kamar yadda aka gani a baya.

To sai dai a yankin Kano ta arewa da ke ɗauke da mazaɓu 14 wadda Sanata, Barau Jibril ke wakilta na da yaƙinin irin nasarorin da su ka cimma a yankin jam’iyyar za ta taɓuka abin arziki duba da a yankin sirikin Buhari ya fito wato Sarkin Bichi Nasiru Ado Bayero.

Arewa Maso Yamma

Idan muka duba Kano ta tsakiya kuwa jam’iyyar APC zata fuskanci manya manyan jagororin yankin wato Sanata Malam Ibrahim Shekarau da Kwankwaso da suka fito daga jam’iyyar NNPP wanda sanin kowa ne tsihon gwamna Kwankwaso na da ɗibum magoya baya a jihar Kano, haka ma Malam Shekarau.

Haka zalika akwai wasu rikice rikicen cikin gida da jam’iyyar ke fuskanta a wasu yankunan da ke cikin ƙwaryar nirnin Kano, tun bayan zaɓen fidda gwani da jam’iyyar ta yi wanda harzuwa yanzu ake zaman doya da manja a tsakanin wasu ‘ya’yan jam’iyyar da aka kasa sasantawa.

Yayin da wasu ɗinbum magoya bayan APC ke ganin gazawar gwamnatin tarayya kan abubuwan da su ka tsammaci za su gani a mulkin cikin shekaru 7 da ta shafe tana mulkar wannan jihar.

Duba da wannan hasashe za a iya cewa jam’iyyar NNPP zata iya samun nasarar cin zaɓe a jihar Kano, za kuma ta zamo wake ɗaya mai ɓata gari tsakanin ‘yan takar karun APC da kuma PDP wajen samarwa da Kwankwaso, kaso mai tsoka na ƙuri’un jama’ar yankin.

A arewa maso yammacin ƙasar nan za a iya cewa abun ya sha banban domin kuwa a jihohi irin su Kaduna da Katsina jam’iyyar APC zata ci gaba da riƙe madafun iko duba da nasarorin da gwamnonin yankin su ka cimma duk da cewa akwai ƙalubalen tsaro da jihohin ke fuskanta .

A jihohi irin su Sokoto da Kebbi kuwa za a iya cewa jam’iyyun na da ƙalubale a gabansu wajen cin zaɓen a jihohin.

Arewa ta Tsakiya

Jam’iyyar APC a arewa ta tsakiya kuwa hasashe na nuna cewa a jihar Niger, zata iya samun nasara duba da yadda jam’iyyar adawa ta PDP a ke gani a jihar ta rasa karsashi.

Tun lokacin da aka jiyo tsahon gwamnan Jihar Baban gida Aliyu, ya yi alƙawarin samar da shugabanci a jam’iyyar wanda alokaci guda aka jiyi rashin amon sa sakamakon zargin sa da almundahana.

Jam’iyyar APC da jihohin da take mulki

Jam’iyyar APC a arewacin ƙasar nan na da iko da jihohi 13 cikin 19, ciki kuwa akwai jihohi 3 da suka zamo ‘yan APC gargajiya wato Yobe, Borno da kuma jihar Zamfara, wanda akwai ya ƙinin jam’iyyar PDP ba zata iya cin koda kujerar gwamna a waɗannan jihohi, hankali kwanci Tinubu zai ci zaɓe a jihohin.

Cewar wani ɗan jarida dake zaune babban birnin jihar Yabe, Damaturu ” Jihar Yobe, jiha ce da jam’iya ɗayace kaɗai ke mulkarta domin basu da abokanan adawa, domin na ɗauki tsawon lokaci ina son tantance waye shugaban jam’iyyar PDP a jihar, domin naga bashi da buƙatar tsoma baki a wasu al’amuran da suka shafi jam’iyyar adawa ta APC”.

Ɗan jaridar da ya nemi a sakaye sunan sa domin gudun maganganun sanrai ya ce tun a baya a cewar gwamna Mai-Mala Buni, ya yi alƙawarin maida jihar Yobe, jiha ɗaya da jam’iyar siyasa ɗaya ce zata mulkesu kuma ana ganin haƙan nasa yana cimma ruwa, domun kuwa ba afiya ganin ‘ya’yan jam’iyyar PDP ba har sai lokutan zaɓe.

To sai dai ana ganin ɗan takarar shugaban ƙasar zai girbi abinda gwamnonin jihar Jigawa da Kebbi, su ka shuka na irin zunuban da suka a jihohin nasu, gwamnonin na shan suka kan yadda su kayi babakere, da lalata jihohi nasu ta hanya san rai da wasu buƙatu na ƙashin kansu.

A jihar Jigawa, kuwa ɗaya daga cikin shugabannin jam’iyyar Labour Party Abdullahi Tsoho, cewa ya yi sama da shekaru 7 kenan da aka samu malamai kimanin dubu 9 da kammala wa’adin ayyukan su na gwamnati, amma har zuwa yanzu ba a mayar da wannan gurbin ba.

Mai makon hakan gwamnan ya maida hankali wajen gida ɗakin karatun yaran ba tare da malaman da za su koya musu ba, a cewar Malam Tsoho.

Haka su kansu ‘ya’yan jam’iyyar ta APC a jihar Jigawa, na zargin cewa Badaru da rashin samar da tallafin kayayyakin aikin noma da ake shugowa da su ta ƙasar Sin wato China, wanda farashin kayayyakin aikin noma yafi sauƙi fiya fiye da ka siya a kamfanin da aka ware.

Lamarin da a jihar Kebbi ya tilastawa ‘ya’yan jam’iyyar APC canza sheka zuwa PDP, inda a jigawa kuma lamarin ya sha ban-ban domin kuwa ‘ya’yan jam’iyyar APC ƙin canza sheƙar su kayi tare da tsayawa a jam’iyyar suna jiran ramako ga abida akayi musu.
Inda a yanzu haka gwamnan ke fuskantar Shari’a daga Shugaban jam’iyyar na jihar kuma tsohon ɗan majalisa Faruk Aliyu, kan zargin gwamnan da ƙaƙaba musu ɗan takara dai zaiwa jam’iyyar APC takara wanda su ke ganin hakan a matsayin abinda ya saɓawa dokokin zaɓe.

Rikicin da ake gani ka iya taɓa jam’iyyar APC a babban zaɓen da ke tafe a shekarar 2023.

A arewa masu yammacin ƙasar nan kuwa ana ganin siyasa kan-kan-kan za ayi wato raba dai-dai.

A hasashen irin na su Farfesa Umaru Ibrahim, na tsangayar kimiyyar Siyasa dake Jami’ar Maiduguri, kuwa cewa ya yi da alamu jam’iya mai mulki ta APC za ta iya lashe jihohi 3 cikin 6 a arewa maso yamma.

Fafesan ya shaidawa jaridar Premium Times cewa abu ne mai wahala PDP tayi nasara a jihohin Borno da Yobe har ma da jihar Gombe da jam’iyyar APC ke mulki, don haka Tinubu zai iya sanya jihohin cikin wanda zai yi nasara.

Masanin ya yi tambihi irin na siyasa inda ya ce kasan cewar Atiku Abubakar ya fito daga arewa maso yamma dake da jihohi 6 a yankin, abin baƙin ciki ga Atiku shi ne, jam’iyyar APC mai mulki na da madafun iko a jihar Borno, Yobe da kuma Gombe, inda PDP ke da Jihohin Adamawa, Taraba da kuma Bauchi.

Ya ce APC zata fi karɓuwa a yankin arewa maso yamma matuƙar ta ɗakko mataimakin shugaban ƙasa a yankin.

A Bauchi kuwa malamin ya ce Atiku na da ɗunbin magoya baya wanda hakan zai zamarwa Tinubu wani wani tarnaƙi na samun nasara a jihar.

Batun Takarar Musulmi da Musulmi a Jam’iyyar APC

Shahararren malami kuma mai sharhi kan al’amuran siyasa a ƙasar nan Dakta Sa’idu Dukawa na jami’ar Bayero Kano, cewa yayi yawan ce-ce-kucen da ake tayi na takarar Musulmi da Musulmi ka iya taimakawa jam’iya mai mulki ta APC a wasu daga cikin jihohin arewacin Najeriya.

Zaɓar mataimaki da Tinubu zaiyi nada matuƙar tasiri a tsarin zaɓen da za agudanar domin kuwa zai iya samun ƙuri’u da dama daga jihar Kano da sauran jihohin arewa kamar yadda ya shaidawa Premium Times.

Ya ce ” mu ɗauka cewa Tinubu ya zaɓo musulmi a matsayin mataimaki daga yankin arewa, hakan kaɗai ka iya bashi damar lashe zaɓe a yankunan da jam’iyyar APC ke mulki har ma da ƙarin wasu, idan kuwa zaɓin nasa aka samu akasin haka to kwa lashakka APC za ta rasa wasu daga cikin jihohi domin addini na da tasiri wajen zaɓe.

Dukawa ya ce ko da irin Karaye kiraye-kirayen da shugabannin addinai da sauran ƙungiyoyi su kayi na kada Tinubu, ya sake ya zaɓi Musulmi a matsayin mataimaki na ƙara masa wani ƙaimi da ya fahimci irin mamayar da Musulmi su kayi da shahararsu a yankin arewa.

Lissafin da idan aka duba jihohin 19 dake arewacin Najeriya, jihohi 3 ne Kiristoci ke mulka, wanda kuma kowa ya shaida cewa yawan musulmai a arewa zai sa su so ganin ɗaya daga cikin su aka bawa muƙamin mataimakin shugaban ƙasa.

To sai da a cewar sa wannan tsari zai sanya mafi yawancins kiristocin da ke ƙasar nan ba zasu zaɓi jam’iyyar APC ba a arewacin Najeriya har ma da kuduncinta.

Masanin ya ce dukkanin wani buri ko bukata da jam’iyya itace taci zaɓe, kuma ko da yaushe burin ɗan siyasa shi ne ya samar da wata mafita da zata sanya shi ya ci zaɓe.

A ƙarshe Dukawa ya ce abin da ya kamata ga waɗan da za suyi zaɓe shi ne su tsaya su dubi cancanta ba son rai ba, su zaɓi wanda zai kawo karshen matsalolin tsaro, farfaɗo da tattalin arziƙi ba tare da la’kari da ina ya fito ba ko addinin sa

Tags: AbudullahiAbujaHausaLabaraiNewsPREMIUM TIMESTinubuTsoho
Previous Post

KOWAR HAƊIYI TAƁARYA: Shugaban APC ya gana da Sanatocin APC domin magance fitar-farin-ɗango da ake yi daga jam’iyyar

Next Post

‘Da APC da PDP duk sun gaza babu kamar APC da karkashinta rayukan dabbobi suka fi na mutane a kasar nan’ – Kwankwaso

Next Post
KWANKWASO DA PETER OBI ZA SU YI ‘KOLABO’: Tabbas muna tattaunawar yiwuwar haɗewa don kada APC da PDP a zaɓen 2023 – Kwankwaso

'Da APC da PDP duk sun gaza babu kamar APC da karkashinta rayukan dabbobi suka fi na mutane a kasar nan' - Kwankwaso

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki
  • ƘORAFE-ƘORAFEN MANYAN PDP KAN ATIKU: ‘Zan bi su gida-gida ina sasantawa da su’ – Inji Atiku
  • Sowore ya bayyana Magashi ɗan takarar mataimakin shugaban kasa na AAC, ya ce sai sun yi ragaraga da Kwankwaso a Kano
  • KABILAR MASSAI: Garin Da Ake Tofawa Mutum Majina Da Yawu A Matsayin Sanya Albarka
  • JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.