• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

RIƁINJIN DAMBEN 2023: Tsakanin Shago, Ɗandunawa Ko Gundumi: Wa zai ci ƙasa, wa za a buge ko da ƙarfin ƙulli?

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
June 19, 2022
in Babban Labari
0
RIƁINJIN DAMBEN 2023: Tsakanin Shago, Ɗandunawa Ko Gundumi: Wa zai ci ƙasa, wa za a buge ko da ƙarfin ƙulli?

A halin da ake yanzu dai a Arewa za a iya cewa ‘yan takara uku ne za su yi yaƙin buga-in-buga a ranar zaɓen shugaban ƙasa. Akwai Rabi’u Kwankwaso na NNPA, akai Bola Tinubu na APC, akwai kuma Atiku Abubakar na PDP.

Waɗannan ‘yan takara uku ko shakka babu, za su kama alkyabbar Arewa kowa ya sa wuƙa ya yanki iyar yankin da zai iya isar sa yin fatari, wando ko warki a ranar zaɓe.

Idan aka dubi waɗannan ‘yan takara aka yi masu kallon ‘yan dambe, za a fahimci cewa duk irin ƙarfin da su ke da shi, a Arewa ne za a yi yaƙin a ƙare, kuma a kashe na kashewa, wanda ya yi nasara kuma ya sai murna.

Bola Tinubun APC: Zaren damben Bola Tinubu mai ƙwari ne, kuma murɗaɗɗe, yadda kowa ya buga zai iya kai shi ƙasa. Sannan kuma ya na da ƙarfin arzikin da zai sheƙa wa makaɗa da maroƙa kuɗi su yi masa kirari sosai.

Tun a yanzu Tinubu ya nuna cewa ya shirya, domin yaron sa ya lashe zaɓen gwamnan Jihar Ekiti da ƙuri’u masu rinjayen gaske.

Tinubu na da ƙarfin gwamnonin APC da kuma ƙarfin gwamnatin tarayya. Irin wannan taron-dangi idan su ka yi wa mai ƙaramin ƙarfi, dukan kwaf-ɗaya za su yi masa. Idan kuma mai ƙarfi ne, su yi masa taron-dangi, su yi masa sukan-kabarin-kishiya.

Babbar matsalar da Tinubu zai fuskanta a Arewa ta na da yawan gaske. Na farko dai masu kallon dambe na ganin jikin sa ya saki, ya yi tsufan da ko ya naɗa zaren damben sa ya kai naushi ko kutufo ko ƙulli, ba zai iya kai Atiku ko Kwankwaso a ƙasa ba. Saboda jikin babu ƙwari, ƙafafun ba a dire su ke ba, sannan kuma damtsen babu ƙwanji.

Na biyu kuma shi ne a Kano Kwankwaso ya rigaya ya buwayi lungu da saƙo, ta yadda duk da cewa jam’iyyar sa sabuwa ce, amma shi da ya ke tsohon hannu ne, to ya ƙwace wa APC magoya baya da yawa. Dama kuma na sa magoya ban daga PDP su ka bi shi kamar kaza da ‘ya’ya. Aka bar su Aminu Wali, Mohammed Abacha da Sanata Lado a PDP, tare da mutanen da ba su wuce yawan garken shanun Sarkin Fulani ba.

Abin dubawa shi ne, ƙuri’un jihar Kano sun fi yawan ƙuri’un jihohi bakwai ko kusan takwas ma. Shi ya sa duk wani shahararren ɗan dambe idan bai yi kisa a damben Kano ba, to damben sa bai kai dambe ba.

Idan aka lura da tafiyar APC, za a ga ta fara cikin karo da baƙin jini, kamar yadda aka riƙa yi wa PDP a 2014 da 2015.

Rashin tsaron da ya ƙara dagulewa a Arewa ya kawo wa APC mai mulki baƙin jini a yankin. Har ta kai jama’a da dama su na yin tir da waƙar ‘Jagaba Shi Ne Gaba’, wadda Dauda Kahutu (Rarara) ya yi masa.

Ko da ya ke Tinubu na iya taɓukawa Kano, tunda ya na da manyan mafarauta, irin su Gwamna Ganduje da kuma gwamnatin jihar ɗungururum. Ko da hayagaga za su iya fitar da shi kunya. Sai dai a yi wadda za a yi.

Atiku Abubakar: Matsa Ka Buga ‘Dai Ɗan Sadauki, Tunda Mazaizai Sun Yi Laushi’:

Haka dai mawaƙi marigayi Musa Ɗanƙwairo ya zuga Atiku, wanda a yanzu shi ne Wazirin Adamawa.

Maganar gaskiya duk da ana kallon kamar Atiku ya shirya, to akwai jan aiki a gaban sa. Irin yadda APC ta yagalgala PDP a zaɓen gwamnan Ekiti da aka yi a ranar Asabar, ya nuna PDP ta ɗaura banten kokawa ba ma tukunna.

Yayin da Bola Tinubu ya dira Ado-Ekiti ya na taya ɗan takarar gwamnan APC kamfen, shi Atiku shagaltuwa ya yi da zaman dirshan a Abuja, ya na tarukan da kawai fesa Turanci ake yi, wanda ba ya iya hana iska kayar da mai kayan kara.

A Kano, ƙarfin PDP ya ragu, Kwankwasiyya ko na ce NNPP ta maƙure mata wuya, ta suma. Sannan kuma duk wani masanin siyasa a Kano ya san cewa irin su Aminu Wali da Sanata Lado da Mohammed Abacha ba kalar zubin manyan mafarautan da za su iya ƙwato wa Atiku nama a bakin kura ba ne.

Idan Atiku ya yi wasa, tun da wuri za a tiƙa shi da ƙasa a Kano. Mutumin da Kanawa su ka kayar kuwa babu wani tasirin da zai iya yi ko da a garin su. Abin a jinin siyasar su ke.

Kamata ya yi a ce Atiku ya miƙe kamar da gaske. Ba wai ya tsaya Abuja ya na Turance ‘yan Arewa ba. Dannowa ya kamata ya yi da ƙarfin sa, da jinin sa, da jikin sa. Kai har ma da jakar kuɗin sa. Ko banza dai daliget sun nuna wa duniya cewa sai da kuɗi a ke cin zaɓe a Najeriya.

To mene ne amfanin kuɗin Atiku idan ba za su iya ci masa zaɓe ba?

Rabiu Kwankwaso: Jure Fari Sai Tofa:

Duk irin iya tuggun ɗan siyasa, matsawar adawa ya ke yi da Kwankwaso, to hankalin sa ba ya kwanciya, sai fa ranar da ya ga cewa shi ne ya yi nasara.

Allah ya bai wa Kwsnkwso da tafiyar siyasar ta Kwankwasiyya farin jini. Ba don kuɗi ake son Kwankwaso ba, kuma ba don a samu kuɗi ake bin sa ba. Kauna ce da kuma aƙida irin ta magoya bayan siyasar NEPU da PRP a zamanin marigayi Malam Aminu Kano.

Kwankwaso zai iya zama ‘Kada Dama Ruwa’ a wannan zaɓen. Zai iya gurgunta masu ƙafafu a Kano da wasu jihohi, musamman ganin yadda a kullum jam’iyyar sa ke ƙara cika dalilin yadda hasalallun ‘yan takarar da aka ɓata wa rai a APC da PDP ke tururuwar shiga jam’iyyar sa ta NNPP, mai kayan marmari.

Tags: AbujaHausaNewsPREMIUM TIMESTinubu
Previous Post

BAYAN SAMUN NASARAR ZAMA ƊAN TAKARA: Tinubu ya rubuta wa Buhari wasiƙar godiyar rashin naɗa wanda zai gaje shi

Next Post

Maza sun koka kan yadda kasuwancin ‘Maniyyi’ ba ya kawo kudi masu daraja a Abuja

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Maza sun koka kan yadda kasuwancin ‘Maniyyi’ ba ya kawo kudi masu daraja a Abuja

Maza sun koka kan yadda kasuwancin 'Maniyyi' ba ya kawo kudi masu daraja a Abuja

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ‘Ruhun Mai Tsarki ne ya umarce ni na kashe ta’ – Inji matar da ta kashe ‘yar shekara biyar
  • RIGA MALAM MASALLACI: Matasan Kano sun yi wa ginin ƴan canji diran mikiya, sun yi warwason kayan ‘ganima’
  • HIMMA DAI MATA MANOMA: Rashin jari mai kauri ya sa noma na ya ƙi gaba, ya ƙi baya – Wata mace mai himma
  • CIRE TALLAFIN MAI: Kungiyoyin ma’aikatan lantarki, Ƴan jarida da na Kwadago za su tsunduma yajin aiki daga ranar Laraba
  • Yadda bashin Dala Miliyan 19.3 na Bankin Musulunci ya bunƙasa noma a ƙananan hukumomin Kano 44 – Hamisu, Kodinetan KSADP

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.