• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

MATAIMAKIN SHUGABAN ƘASA: Dalilin da ya sa Atiku ya ƙi ɗaukar Gwamna Wike

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
June 20, 2022
in Babban Labari
0
MATAIMAKIN SHUGABAN ƘASA: Dalilin da ya sa Atiku ya ƙi ɗaukar Gwamna Wike

Bayanai na ci gaba da fitowa fili dangane da dalilin da ya sa ɗan takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin PDP, Atiku Abubakar bai ɗauki Gwamna Nyesom Wike matsayin mataimakin takarar sa ba, sai ya ɗauki Gwamna Ifeanyi Okowa na Delta.

Wike dai shi ne ya zo na biyu a zaɓen, wanda Atiku ya zo na ɗaya. Ya na daga cikin gwamnoni uku da jiga-jigan PDP su ka bai wa Atiku sunayen su domin ya ɗauki ɗaya daga cikin su. Sauran su ne Ifeanyi Okowa Gwamnan Delta da kuma Udom Emmanuel na Akwa Ibom.

Dukkan waɗannan ukun daga 2023 sun kammala zango na biyu na mulkin su a matsayin gwamnoni.

Atiku ya shaida wa manyan PDP cewa ba zai iya ɗaukar Wike ba, saboda baya ga cewa shi ne abokin kafsawar sa a zaɓen fidda gwani na 2023 ɗin.

Sannan kuma ya shaida masu cewa Wike ya yi ƙoƙari ya kayar da Atiku a takarar zaɓen fidda gwani a 2018, inda shi Wike ya goyi bayan Gwamna Aminu Tambuwal na Sokoto a wancan lokacin.

Sai dai kuma siyasa ta raba Tambuwal da Wike a zaɓen fidda gwani na 2022, inda Tambuwal ya janye wa Atiku kuma ya umarci mabiyan sa su zaɓi Atiku.

Wannan tuggu da Tambuwal ya shirya shi ne ya kayar da Wike, wanda bayan kammala zaɓe ya kira Tambuwal da ire-iren su maciya amana.

Majiya ta ce duk da Atiku ya kai ziyarar neman goyon baya a gidan Wike, a Abuja bayan kammala zaɓe, har Wike ya yi alƙawarin taimaka wa Atiku a zaɓen shugaban ƙasa, majiya ta ce hankalin Atiku ya tashi, ganin yadda bayan Wike ya koma Fatakwal ya riƙa antaya maganganu masu zafi kan gwamnonin da su ka zaɓi Atiku, musamman Tambuwal da Ifeanyi Okowa.

Wike ya ji haushin yadda Tambuwal ya kware masa baya, domin shi Wike a 2018 ya goya wa Tambuwal ɗin baya.

Sannan kuma Wike ya ji takaicin abin da Okowa ya yi, wato goyon bayan Atiku.

Dalilin haushin kuwa shi ne, Gwamna Okowa ne jagaba wajen gwagwarmayar da gwamnonin kudu su ka riƙa yi a baya cewa tilas sai ɗan kudu za a bai wa takara.

Tunda kuwa Wike ya fito takara, ya na ganin bai ga dalilin da zai sa Okowa ya umarci dukkan daliget na Delta su zaɓi Atiku.

Sannan kuma Atiku na zargin cewa Wike ya yi rigima da tsohon shugaban PDP na ƙasa, Uche Secondus ne, saboda Secondus ɗin ya kusanci Atiku sosai da sosai.

Wasu manyan PDP na ganin idan aka bai wa Wike takarar mataimakin shugaban ƙasa, hakan zai kakketa PDP, maimakon ƙara ɗinke ɓarakar jam’iyyar.

PREMIUM TIMES Hausa ta yi nazaein Abin da ɗaukar Ifeanyi Okowa zai janyo wa takarar Atiku a zaɓen 2023.

A ranar Alhamis da rana ce ɗan takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya gabatar da Gwamnan Delta Ifeanyi Okowa a matsayin mataimakin takarar shugaban ƙasa ɗin sa a zaɓen 2023 mai zuwa.

Ɗaukar Ifeanyi Okowa matsayin mataimakin takarar shugaban ƙasa na PDP zai haifar da abubuwa da dama, waɗanda ko dai su kai Atiku ga nasara, ko kuma ya ƙara shan kaye, kamar yadda ya sha a baya har sau uku a zaɓen shugaban ƙasa.

Ko ma dai me kenan, lamarin zai yi tasiri ne ko rashin yin tasiri, bisa la’akari da irin yadda yi amfani da abubuwan.

Da farko dai masu ruwa da tsaki na yi wa Okowa kallon cewa natsatstsen mutum ne kuma kamili, ba kamar Gwamna Nyesom Wike da ake wa kallon ɗan gidoga ko ɗan hauragiya da harigido ba.

Can a jihar Delta dai lamarin siyasar za ta iya canjawa idan PDP ta samu nasarar kama mulki. Domin tun daga 1999 har yau tsohon Gwamna James Ibori ne ke yin uwa-makarɓiya wajen naɗa wanda zai yi gwamna a jihar.

Shi kan sa Okowa yaron gidan siyasar James Ibori ne, saboda a 1999 zuwa 2007 ya yi kwamishina ƙarƙashin gwamnatin James Ibori. Kuma ya yi Sakataren Gwamnatin Jihar Delta a zamanin gwamnatin Emmanual Uduiaghan.

Cikin 2011 Okowa ya ci zaɓen Sanata na Delta ta Arewa.

Sai dai kuma an samu saɓani a wannan zaɓen fidda-gwani na wanda zai gaji Okowa a gwamnan Delta ƙarƙashin PDP. Wanda Ibori ke so daban, shi ma Gwamna Okowa wanda ya ke so daban. Dukkan su kuma ƙabilar Urhobo ne, tushen James Ibori.

A ƙarshe dai ɗan takarar da Okowa ke so ya kayar da ɗan takarar da Ibori ke su. An ce Ibori ya fusata, har ya yi alƙawarin idan zaɓe ya zo sai ya shuka wa PDP ko kuma ɗan takarar tana jihar tsiya.

To yanzu dai tunda an zaɓi Okowa ɗan takarar mataimaki, jam’iyyar PDP ta koma a hannun sa kenan a jihar Delta, maimakon ubangidan sa James Ibori.

Abu na biyu shi ne ana ganin matsayin Okowa ɗan asalin ƙabilar Igbo, hakan zai iya yayyafa wa yankin Kudu maso Gabas ruwan sanyi, su haƙura su goyi bayan PDP, tunda dai ba su samu damar tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa ba a manyan jam’iyyu biyu, APC da PDP.

Amma shi kuwa Wike, ba sau ɗaya ko sau biyu ba ya sha nesanta kan sa ko asalin sa daga kabilar Igbo.

Sannan an ce Wike ne ya riƙa sukar Peter Obi har ya harzuƙa shi, ya fice daga PDP, ya koma LP ya fito takarar shugaban ƙasa.

Okowa bai cika surutai ko bobbotai irin na Wike ba. Ana ganin Wike ya yi katoɓara a shekarun baya da ya ce “Jihar Ribas ta Kiristoci ce zalla.”

Shi kuwa Gwamna Okowa babu ruwan sa da shiga-sharo-ba-shanu, ko yin uwa-makarɓiyar rigingimun siyasa, kamar yadda Gwamna Wike ke yi, har abin ya zame masa jiki.

Babban aikin da ke gaban Okowa shi ne yadda zai samar wa PDP ƙuri’u a Kudu maso Gabas, Kudu maso Yamma da Kudu maso Kudu. Zai iya yin bakin ƙoƙarin sa, musamman tunda bai taɓa shiga hancin manya da ƙudundune ba.

An haifi Okowa a cikin 1959 a garin Owa-Alero, cikin Ƙaramar Hukumar Ika ta Arewa maso Gabas.

Sai dai kuma masu nazarin siyasa da dama na ganin a yanzu PDP za ta iya rasa ɗimbin ƙuri’un magoya bayan Gwamna Wike, ganin yadda ya samu ƙuri’u da dama a zaɓen fidda gwani.

Su na ganin da shi aka ɗauka, zai fi karɓuwa har a Arewa sosai. Domin a cewar da dama, ba a san Ifeanyi Okowa a Arewa ba.

Ya yi kwamishina zamanin mulkin James Ibori, ya yi Sakataren Gwamnatin Jiha zamanin mulkin Emmanual Uduiaghan, kuma ya yi sanata kafin ya zama gwamna.

Tags: AbujaAtikuHausaNewsPDPPREMIUM TIMESWike
Previous Post

Sai APC ta naɗa Zulum ko El-Rufai mataimakin Tinubu, idan ana so ta samu ƙuri’u a Arewa – Masu Ruwa da Tsakin APC

Next Post

‘Yan bindiga sun kai hari wasu coci biyu, sun kashe mutum uku, sun yi garkuwa da mutane da dama daga Kaduna

Next Post
ZAMFARA: ‘Yan bindiga sun kashe mutum biyar a kauyen Rogoji a lokacin sallar Asuba

'Yan bindiga sun kai hari wasu coci biyu, sun kashe mutum uku, sun yi garkuwa da mutane da dama daga Kaduna

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • FARGAR JAJI: Zamfara ta kafa Hukumar Tsaron Jama’a
  • ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC
  • Ka zo ka yi mini mataimaki kawai – Kwankwaso ga Peter Obi
  • RIKICIN KWANCE WA ATIKU ZANI A KASUWA: Rundunar PDP ɓangaren Wike sun nemi a tsige Ayu, Shugaban Jam’iyya
  • YADDA KALLO YA KOMA OGUN: Obasanjo ya karaɗe Abeokuta ya na ɗaukar fasinja da Keke NAPEP

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.