• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

BAYAN ZAƁEN FIDDA-GWANI: Ko ministocin Buhari da su ka faɗi zaɓe na da sauran tudun dafawa?

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
June 14, 2022
in Babban Labari
0
Talauci, rashin aikin yi da rashin tsaro suka sa zan yi takarar shugaban kasa domin in kauda su a Najeriya – Amaechi

Makonni biyu bayan kammala zaɓen fidda-gwanin takarar shugaban ƙasa na APC, tuni har an fara tambaya da tuninin makomar ministocin Shugaba Muhammadu Buhari, waɗanda su ka ajiye muƙaman su, su ka shiga takarar shugaban ƙasa.

Daga cikin Ministocin Buhari, waɗanda su ka shiga takarar sun haɗa da Karamin Ministan Ilmi, Emeka Nwajiuba, Ministan Harkokin Kimiyya da Fasaha, Ogbonnaya Onu, sai Ministan Harkokin Sufuri, Rotimi Amaechi da kuma Ministan Harkokin Bunƙasa Yankin Neja Delta wato Godswill Akpabio.

Sun lale Naira miliyan 100 kowanen su ya sayi fam na takara. Yayin da wasu sun janye ana kusa da fara zaɓe, Amaechi bai janye ba, ya samu ƙuri’u 316, kuma shi ya zo na biyu.

Akpabio ya janye daidai lokacin da ake shirin fara zaɓe. Sai dai kuma wakilan zaɓen ‘yan takara na jihar Akwa Ibom su 91 ba su samu iznin jefa ƙuri’a ba, saboda dokar kotu ta haramta masu.

Daga cikin ƙuri’u 2322 da aka jefa, Ogbonnaya Onu ya samu ɗaya tal, sai Emeka Nwajiuba shi ma ɗaya tal ya samu. Dama kuma ko filin gangamin zaɓen bai je fa.

Yayin da ministocin huɗu su ka rasa muƙami kuma su ka rasa takara, su zuma zaɓaɓɓun da ke kan mulki waɗanda ba naɗi ba ne, duk da sun faɗi zaɓe, sun ci gaba da riƙe muƙaman su.

Irin waɗannan sun haɗa da Mataimakin Shugaban Ƙasa Yemi Osinbajo, Gwamna Udom Emmanuel, David Umahi, Aminu Tambuwal, Bala Mohammed da Nyesom Wike.

Akwai irin su Gwamna Kayode Fayemi wanda shi ma ya na ciki, amma ya janye wa Tinubu.

Rotimi Amaechi:

Ko Buhari Zai Sake Ba Ɗan Amanar Daura Riƙon Amana?:

Rotimi Amaechi mutum ne da ya ci ribar dimokraɗiyya sosai, domin tun daga 1979 ya ake damawa da shi a jiha, har ya zama Gwamnan Jihar Ribas, tsawon shekaru takwas, daga 2007 zuwa 2015.

Daga 2015 kuma Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ta APC, ta naɗa shi Ministan Harkokin Sufuri, muƙamin da ya riƙe tsawon shekaru bakwai.

Amaechi ya ajiye muƙamin Ministan Sufuri, ya shiga siyasa, inda ya shiga takarar shugabancin ƙasa a ƙarƙashin jam’iyyar APC.

Amaechi ya gwabza zaɓen fidda gwani shi da ‘yan takara 17, bayan wasu bakwai sun janye a ranar zaɓe.

Ya yi ƙoƙari sosai, domin ya zo na biyu, amma ya samu ƙuri’u 316 kacal. Yayin da wanda ya yi nasara, Bola Tinubu ya samu ƙuri’u fiye da dubu ɗaya.

Masu fashin baƙin siyasa na fassara Amaechi da cewa ya yi tunanin zai samu ɗaurin gindi daga Fadar Shugaban Ƙasa, domin ya samu takara.

Shi kan sa Amaechi ya yi wasu abubuwa da su ka bai wa da dama mamakin cewa duk share hanyar neman takarar shugaban ƙasa ne ya sa Amaechi ya yi su.

Misali ya kai aikin gina Jami’ar Harkokin Fasahar Sufuri a Daura. Sannan kuma ya shiga, ya fita an naɗa shi sarautar gargajiya ta Ɗan Amanar Daura.

Ganin yadda Amaechi ya dira filin zaɓen fidda-gwani gwani da ƙarfin sa, kamar wani ingarman doki, ya sa mutane sun yi tunanin akwai abinda ya taka.

Sai dai kuma bayan kammala ƙidayar ƙuri’u, Amaechi ya samu 316 kaɗai.

Amaechi ya karaɗe Arewa da sauran jihohin ƙasar nan ya na neman amincewar wakilan zaɓen ‘yan takara. Amma abin mamaki, 316 kaɗai ya samu.

Shin ya aka yi gwanin rawa ya faɗi? Wasu na cewa ‘deliget-deliget’ ne su ka juya masa baya.

Wasu kuma cewa su ke yi waɗanda ya dogara da su ɗin ne su ka canja masa fuska lokacin da zaɓen ya kusanto.

Yanzu dai Amaechi ba Minista, ba takara kuma babu naira miliyan 100 da ya sayi fam.

Abin da zai fuskanta a yanzu kuma shi ne Kwamiti Binciken da Gwamna Wike ya kafa masa, inda ake zargin sa da karkatar da fiye da sama da naira biliyan 80.

Godswill Akpabio: Ko Buhari Zai Sake Rungumar Sa Bayan Ya Yi Asarar Takara, Kujerar Sanata Kuma Ya Janyo Wa APC Hana Ta Shiga Zaɓen Gwamnan Akwa Ibom?:

Wannan bayani ne kan yadda Akpabio ya sauka daga minista, ya rasa takarar shugabancin ƙasa, kuma ya rasa takarar sanatan da ya nema don rage asara.

Tsohon Ministan Bunƙasa Yankin Neja Delta, Godswill Akpabio ya ɗibga asarar takarar ƙujerar sanata, wadda ya garzaya ya yi ƙoƙarin samu bayan ya rasa kujerar ƙarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin APC.

Akpabio na cikin ‘yan takara bakwai da su ka janye wa Bola Tinubu. Shi ne ya fara janyewa, shi ya sa a zaɓen bai samu ƙuri’u ko guda ɗaya ba.

Kafin Akpabio ya shiga takarar shugaban ƙasa, inda ya ajiye aikin sa na Ministan Harkokin Bunƙasa Yankin Neja Delta.

Bayan rashin nasarar sa ne sai ya garzaya jihar su a Akwa Ibom, inda a ranar Alhamis sai APC ɓangaren sa ta shirya zaɓen fidda gwani, aka ce shi ya yi nasara.

To sai dai kuma Hukumar Zaɓe ta Ƙasa INEC ta ce ba ta amince da zaɓen fidda gwani ba wanda aka zaɓi Akpabio, domin ko wakilan INEC ba a tura domin su kalli yadda zaɓen ya gudana.

“INEC ta amince da zaɓen da aka yi wa Akinimo Udorfia tun a ranar 28 Ga Mayu, a matsayin ɗan takarar APC na Sanatan Arewa maso Yamma na Akwa Ibom.

Akpabio ya sha fama da rikici shi da tsohon Sakataren Yaɗa Labaran APC, John Akpanudoedehe.

Akpanudoedehe shi ma ya fice daga APC, inda ya koma NNPP ya samu takarar shugaban gwamnan Akwa Ibom.

Ya fice daga APC ne bayan da aka ba wani sabon-shigar APC takarar gwamna a jihar, tun bai cika kwanaki 30 da shiga jam’iyyar ba.

To shin ko yaushe ne Akpabio zai wartsake? Wataƙila idan APC ta kafa gwamnati, Tinubu ka iya saka masa da muƙamin minista a 2023.

Akpabio ya shiga rikicin ‘ba gaira ba dalili shi da tsohon Sakataren APC na Ƙasa John Akpanudoedehe. a Akwa Ibom.

Wannan rikici ya haifar da jam’iyyar ta kasa gudanar da zaɓen fidda gwani na takarar gwamna na Akwa Ibom. Lamarin da INEC ta cire sunan APC daga takarar gwamnan jihar Akwa Ibom a zaɓen 2023 mai zuwa.

Tags: AbujaAPCHausaNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Miji na na kira na ‘Yar kwatano’ tsohuwar yayi, ko gwanjo – Korafin mata a Kotu

Next Post

Ƴan bindigan da suka sace ƴan ɗaurin aure sun yi musu kuɗin goro, sun buƙaci a biya naira miliyan 145 kuɗin fansar su

Next Post
Ƴan bindigan da suka sace ƴan ɗaurin aure sun yi musu kuɗin goro, sun buƙaci a biya naira miliyan 145 kuɗin fansar su

Ƴan bindigan da suka sace ƴan ɗaurin aure sun yi musu kuɗin goro, sun buƙaci a biya naira miliyan 145 kuɗin fansar su

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • FARGAR JAJI: Zamfara ta kafa Hukumar Tsaron Jama’a
  • ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC
  • Ka zo ka yi mini mataimaki kawai – Kwankwaso ga Peter Obi
  • RIKICIN KWANCE WA ATIKU ZANI A KASUWA: Rundunar PDP ɓangaren Wike sun nemi a tsige Ayu, Shugaban Jam’iyya
  • YADDA KALLO YA KOMA OGUN: Obasanjo ya karaɗe Abeokuta ya na ɗaukar fasinja da Keke NAPEP

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.