• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    MATA KU RIKA SAKA JIGIDA: Sirrika 6 da saka jigida ke yi wa mace – Binciken Masana

    MATA KU RIKA SAKA JIGIDA: Sirrika 6 da saka jigida ke yi wa mace – Binciken Masana

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    Yadda rundunar sojin sama suka kashe fitaccen dan bindiga, matan sa biyu da kwamandojinsa 8 a Katsina

    A shafe tarihin wadanda suka soke koyar da tarihi a makarantun Najeriya – Wole Soyinka

    Wole Soyinka ya yi tir da bidiyon barkwanci da shegantakar ‘yan ƙungiyar ‘Pyrates Confraternity’ kan Tinubu

    Duk masu son shugabancin Najeriya su fito su nuna fuskokin su, ba sai lokaci yayi a hadamu da tarkace ba – Muhammadu Sanusi II

    Cire ni daga Sarautar Kano ba zai hana ni ci gaba da faɗin gaskiya ba – Sanusi Lamiɗo

    NDLEA

    Jami’an NDLEA sun kama Faston Coci da durum uku cike makil da muggan kwayoyi

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Ƴan sanda sun kama mutumin da ya saba Yi wa mata fashi bayan ya zuba musu maganin barci a lemu

    Na zaɓi wanda zai yi mini mataimaki, sunan sa na nan a ƴar takarda a gaban aljihuna na cakale – Tinubu

    Lauya ya maka INEC kotu, saboda zargin akwai dungu cikin fam ɗin takarar da Tinubu ya cike

    Ana batakashi tsakanin ‘yan ta’adda da Sojojin Najeriya a Madallah Abuja

    Najeriya ta tsaurara tsaron kurkukun Katsina, Kebbi da Gusau, don hana farmakin ‘yan ta’adda

    Dalilin tsadar abinci a Najeriya da matakan da mu ke shirin ɗauka -Ministan Gona

    Dalilin tsadar abinci a Najeriya da matakan da mu ke shirin ɗauka -Ministan Gona

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    MATA KU RIKA SAKA JIGIDA: Sirrika 6 da saka jigida ke yi wa mace – Binciken Masana

    MATA KU RIKA SAKA JIGIDA: Sirrika 6 da saka jigida ke yi wa mace – Binciken Masana

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    Yadda rundunar sojin sama suka kashe fitaccen dan bindiga, matan sa biyu da kwamandojinsa 8 a Katsina

    A shafe tarihin wadanda suka soke koyar da tarihi a makarantun Najeriya – Wole Soyinka

    Wole Soyinka ya yi tir da bidiyon barkwanci da shegantakar ‘yan ƙungiyar ‘Pyrates Confraternity’ kan Tinubu

    Duk masu son shugabancin Najeriya su fito su nuna fuskokin su, ba sai lokaci yayi a hadamu da tarkace ba – Muhammadu Sanusi II

    Cire ni daga Sarautar Kano ba zai hana ni ci gaba da faɗin gaskiya ba – Sanusi Lamiɗo

    NDLEA

    Jami’an NDLEA sun kama Faston Coci da durum uku cike makil da muggan kwayoyi

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Ƴan sanda sun kama mutumin da ya saba Yi wa mata fashi bayan ya zuba musu maganin barci a lemu

    Na zaɓi wanda zai yi mini mataimaki, sunan sa na nan a ƴar takarda a gaban aljihuna na cakale – Tinubu

    Lauya ya maka INEC kotu, saboda zargin akwai dungu cikin fam ɗin takarar da Tinubu ya cike

    Ana batakashi tsakanin ‘yan ta’adda da Sojojin Najeriya a Madallah Abuja

    Najeriya ta tsaurara tsaron kurkukun Katsina, Kebbi da Gusau, don hana farmakin ‘yan ta’adda

    Dalilin tsadar abinci a Najeriya da matakan da mu ke shirin ɗauka -Ministan Gona

    Dalilin tsadar abinci a Najeriya da matakan da mu ke shirin ɗauka -Ministan Gona

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

BAJEKOLIN KARATUN ‘YAN TAKARAR SHUGABAN ƘASA: Yadda Kwankwaso ya zarce Atiku da Tinubu zurfin ilmi, gogewa da riƙe muƙamai

Mohammed LerebyMohammed Lere
June 27, 2022
in Babban Labari
0
BAJEKOLIN KARATUN ‘YAN TAKARAR SHUGABAN ƘASA: Yadda Kwankwaso ya zarce Atiku da Tinubu zurfin ilmi,  gogewa da riƙe muƙamai

Yayin da ake ce-ce-ku-ce kan takardun makaranta da kuma tababar yadda takardun shaidar kammala makarantun Bola Tinubu su ka salwanta, kamar yadda ya yi wa Hukumar Zaɓe ta Ƙasa rantsuwar cewa an sace su, PREMIUM TIMES HAUSA ta auna takardun Tinubu ɗan takarar APC, Atiku Abubakar ɗan takarar PDP da kuma na Rabi’u Kwankwaso ɗan takarar NNPP.

A rantsuwar da Tinubu ya yi wa INEC a rubuce, ya ce takardun makarantun da ya halarta duk sun ɓace, an sace su.

Sai dai kuma shekaru 23 kenan Tinubu na cewa an sace masa takardun, amma zuwa makarantun da ya yi iƙirarin ya halarta domin ya karɓo sabbi, abin ya faskara.

Ya rattaba cewa ya yi firamare a Badun, ya kammala Digiri kan Harkokin Kasuwanci a Jami’ar Jihar Chicago da ke Amirka a ranar 22 Ga Yuni, 1979.

Tinubu ya ce ya yi bautar ƙasa (NYSC) cikin Nuwamba, 1982.

Shi kuma Atiku Abubakar, ya fayyace cewa ya yi Firamare ta Jada a Jihar Adamawa, sannan ya samu satifiket na kammala Sakandare cikin 1965.

Amma satifiket na Atiku, ya nuna sunan da aka rubuta Siddiq Abubakar.

Atiku ya nuna ya yi Digiri na Biyu a kan Hulɗar Dangantaka Tsakanin Ƙasa da Ƙasa, a Jami’ar Anglia da ke Birtaniya.

Atiku ya yi Mataimakin Shugaban Ƙasa, kuma ya yi aiki da Hukumar Kwastan, wadda ya bar su ya bayan ya yi ritaya cikin 1989 ya shiga siyasa.

Rabi’u Kwankwaso: Satifiket na Kwankwaso ya nuna ya yi Firamare ya kammala cikin 1968, ya gama sakandare cikin 1975.

Bayan Kwankwaso ya samu Horon Koyon Sana’ar Hannu, ya yi Difiloma da Babbar Difiloma, ya yi Digiri, ya yi Digiri na Biyu. Sannan kuma Kwankwaso ya zama Dakta a fannin Ilmi Mai Zurfi Kan Tsarin Injiniyan Ginin Manyan Madatsun Ruwa da Noman Rani a Jihar Kano.

Kwankwaso ya yi aiki da Hukumar Sanar da Ruwa da Inganta Noman Rani ta Jihar Kano tsawon shekaru 14.

Kwankwaso ya yi Mataimakin Shugaban Majalisar Tarayya, ya yi Gwamna tsawon shekaru takwas. Ya yi Ministan Harkokin Tsaro kuma ya yi Sanata shekara huɗu, daga 2015 zuwa 2019.

Dawurwurar ‘Sace Takardun Tinubu’:

Miskilar Gona Mai Ɓacewa Ranar Shuka: Tinubu ya shaida wa INEC cewa takardun sa na firamare, sakandare da jami’a duk sun salwanta.

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa INEC ta liƙa sunayen ‘yan takarar shugaban ƙasa su 16 tare da bayanan inda kowanen su ya yi karatu ko aiki ko wani riƙe muƙami.

Sai dai abin mamaki, INEC ba ta bayyana komai ba a wuraren da ya kamata a bayyana makarantun da ɗan takara ya halarta, a ƙarƙashin sunan Bola Tinubu.

Ɗan takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam’iyyar APC Bola Tinubu, ya ƙi aika wa Hukumar Zaɓe ta Ƙasa INEC takardun shaidar ya kammala firamare, sakandare da jami’a.

Dama kuma haka ya taɓa yi wa Hukumar Zaɓe ta Ƙasa a 1999, lokacin da ya yi takarar gwamnan jihar Legas a ƙarƙashin jam’iyyar AD.

A wannan karo, Bola Tinubu bai ce komai ba. Amma dai ya rubuta wa INEC wasiƙar da ya haɗa da fam ɗin sa na takara, ya miƙa wa INEC. Wasikar na ɗauke da bayanin cewa:

“An sace min takardun makaranta na tun daga ma firamare har na sakandare da na jami’a, lokacin da na tsinci kai na cikin halin gudun hijirar tilas da na yi bayan Janar Sani Abacha ya hamɓarar da gwamnatin riƙon-ƙwarya a ranar 17 Ga Nuwamba, 1993.

“Kafin a hamɓarar da gwamnatin riƙon-ƙwarya a lokacin kuwa, ni ina Majalisar Dattawa ne, kuma ni ne Shugaban Kwamitin Kasafin Kuɗaɗe.

“Yayin da a lokacin bayan hawan Abacha mun matsa masa lambar neman ganin an dawo da dimokraɗiyya, ina cikin waɗanda aka kafa wa ƙahon-zuƙa, ana so a damƙe.

“Na gudu da yi gudun hijira a waje. Bayan na dawo cikin 1998, na taras an sace wasu muhimman kayayyaki na, ciki har da takardun shaidar kammala firamare, shaidar kammala sakandare da kuma kammala jami’a.”

A cikin takardar Tinubu ya rubuta cewa ya yi karatu a firamaren St. Paul Children’s Home School ta Ibadan a 1958 zuwa 1968.

Ya ce ya yi sakandare ta Government Collage Ibadan, 1965 zuwa 1965. Sannan kuma ya yi karatu a Kwalejin Richard Daley da ke birnin Chicago na Amurka. Kuma ya je Jami’ar Chicago.

Idan ba a manta ba, run cikin 1999 Tinubu ke fama da zargin kantara ƙarairayi a tsakardun makarantar sa.

An yi ta maka shi ƙara kotu a shekarun da ya ke Gwamnan Jihar Legas. A ƙarshe Ƙotun Ƙoli ta ce ba za a iya gurfanar da shi ba, saboda ya na da rigar kariya daga tuhuma.

Sabuwar Ƙara: Bayan Tinubu ya fito takara cikin watan Mayu ne kuma wata ƙungiya ta maka shi ƙara kotu, inda ta nemi a haramta masa shiga takara, saboda a cewar waɗanda su ka maka shi kotu, Tinubu ya yi ƙaryar kammala Jami’ar Jihar Chicago.

Har yanzu dai bayan ya lashe zaɓen fidda gwani, kotu ba ta ranar fara shari’ar ba.

Tags: 2023AbujaAtikuHausaKwankwasoLabaraiNewsTinubuZaɓe
Previous Post

Cif Jojin Najeriya ya yi murabus, mako ɗaya bayan alƙalan Kotun Ƙoli sun zarge shi da fin su shan dage-dage da jar miya

Next Post

MATAIMAKIN SHUGABAN ƘASA: Har yanzu haƙa ta bata cimma ruwa ba, ina nan ina lalube – Tinubu

Next Post
Na zaɓi wanda zai yi mini mataimaki, sunan sa na nan a ƴar takarda a gaban aljihuna na cakale – Tinubu

MATAIMAKIN SHUGABAN ƘASA: Har yanzu haƙa ta bata cimma ruwa ba, ina nan ina lalube - Tinubu

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ‘Yan sanda sun kama ƴan IPOB da ake zargi da kisan ‘yan sanda hudu a jihar Imo
  • MATA KU RIKA SAKA JIGIDA: Sirrika 6 da saka jigida ke yi wa mace – Binciken Masana
  • Dambarwar Biyan Kuɗaɗen Paris Club: Buhari ya dakatar da umarnin biyan ‘yan gidoga dala miliyan 418 daga aljihun jihohi
  • ‘Yan bindiga sun kashe ‘yan banga biyu, sun yi garkuwa da mutane da dama a Katsina
  • Yadda rundunar sojin sama suka kashe fitaccen dan bindiga, matan sa biyu da kwamandojinsa 8 a Katsina

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.