• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

AIKIN MARASA DARAJA : Yadda Namu-Duka Ya Lamushe Kudin Dalaget-Dalaget Da Aka Damka Masa

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
June 1, 2022
in Ra'ayi
0
AIKIN MARASA DARAJA : Yadda Namu-Duka Ya Lamushe Kudin Dalaget-Dalaget Da Aka Damka Masa

Sunan ‘Dalaget’ – wato wakilan jam’iyyun siyasa – domin yanzu a kaf Najeriya, ba bu lungu da sakon da bai zagaya ba; ba bu kuma mutumin da yake bibiyar al’amuran siyasa da bai san irin tasirin da suke dashi ba wajen tsayar da dan takara a kowace jam’iyya ba.

Harma, yanayin yadda sunayen wadannan mutane yayi shuhura a wannan shekarar da al’umar Najeriya suke shirye-shiryen gudanar da babban zaben shugabanni na shekarar 2023, ya sha bam-ban kwarai – sakamakon yadda aka fito fili; aka bayyana irin tagomashin da yan siyasa suke ba su domin su zabe su.

Duk da cewa cinikin da su ‘dalaget’ din suke yi, za’a iya kiran sa da “cinikin zango-zango” – sabida ba ciniki ne da suke yin sa akai-akai ba, amma irin kallon irin yawan kudaden da suke samu ya janyo har mutanen gari suke sha’awar zama ‘dalaget’ su ma a nan gaba.

Wane ne “Dalaget” ma tun farko?

Dalaget shine mutumin da yake a matsayin halastaccen mamba na jam’iyyar siyasa, wanda sauran mambobin jam’iyyar da yake ciki suke zabar sa a matsayin wanda zai wakilce su wurin zabar dan takara daya tilo, da za’a kadawa kuri’a ranar zaben fitar da gwani.

Shine mutumin da yake haduwa da sauran yan’uwansa ‘dalaget-dalaget’ domin zabar dan takara – kuma duk wanda yafi samun kuri’u; shine wanda jam’iyya za ta tsayar a matsayin dan takara. Kuma ana zabo mutum guda ne daga kowace karamar hukuma dake fadin kasar nan 774.

Abinda Ya Faru Da Dalaget Masu Aikin Baban Giwa

Duk da cewa akwai manyan mukaman da har yanzu ba’a yi na su zaben fitar da gwanin ba, amma na kwana-kwanan nan da wata jam’iyya tayi a tsakiyar kasar nan, ya ja hankalin jama’a sosai – sabida irin kudaden Amurkan da aka ruwaito an baiwa masu daraja ‘dalaget’ kafin zaben.

To amma, a bisa binciken da nayi akan lamarin cinikayyar ‘dalaget’ da yadda ake gudanar dashi a kasuwar bukatar kujerar mulkin kowace jam’iyyar siyasar Najeriya, an fi so ayi ta “Yadin-Bi-Yadin” wato hannu-da-hannu – ba wai a samu wani dan kayi-nayi da zai karbo; ya rabawa masu zabe abinda yake so ba.

Wannan shine yasa duk wani dan takara da yake son darewa kan kujerar mulki, a kowane mataki, yake bin wadannan mutane domin neman goyon bayan su – sa’annan kuma ya damka masu kudi; kp kuma wata kyauta mai gwabi, wanda za su dan dade sunaa jalaftawa. Sai, dai sabida yanzu kusan lamarin duk ya zama shi kansa ‘dalaget’ din wadansu mutane ake samu; su karbo kwanturagin aikin – sa’annan su zauna a daki; su tsara cewa “wane shine zai zama dalaget; wane ba zai zama ba…” akan samu matsalar rashin bayar da hakikanin kudin da ake bayar din: ko dai a ba su kadan; ko kuma a hana su gaba daya.

Irin wannan matsalar tana faruwa sosai, musamman idan aka yi rashin sa’a cewa wani dan takara yana neman kujerar shugabancin kasa da yankin Kudancin Najeriya, sa’annan kuma mutanen daya sani na Arewa b aba ma su karfin amana bane, sai su yiwa ‘dalaget’ din wayo; su tsakuro wani abu daga cikin abinda aka bayar – sauran su sanya su a aljihun su.

Ko a zaben kwanan nan da wata jam’iyyar siyasa tayi na tsayar da dan takarar ta, kafafen yada labarai da dama sun ruwaito yadda akayi ta zargin wani dan siyasar da karbar irin wadannan kudade domin rabawa wakilan jam’iyyar jiharsa da aka zaba domin kadawa dan takarar da yake so kuri’a – amma daga karshe sai ga bayanai sun fara fitowa cewa an yi masu kwange a harkar.

Wadannan fa sune mutanen da suka niki gari; suka rankaya zuwa wancan garin da aka gudanar da babban taron kada kuri’ar fitar dan takara a bisa tsan-tsar biyayya ga mutumin da ‘sam’ ba halastaccen dan cikin gida bane – amma sabida ance yana da wani lissafi…ya hakikance wajen yin uwa da makarbiya a lamarin gidan da ba nasa ba.

Yanzu dai da alama baya ta haihu, domin bayan komawar wadanan mutane ‘dalaget-dalaget’ da masanin hanya ya aike su a wancan birni, yanzu haka duk sun dawo aljihu ba bu nauyi kamar sauran wakilan jam’iyya na ragowar jihohin kasar – wadanda aka cikawa aljihu da kudaden Amurka…gas hi kuma tuni mutane sun fara aike masu da lambobin asusun bankunan su domin su ma kada a bar su a baya.

Abin tambayar shine, ina biyayyar da wadannan mutanen ta tafi – su da ake yabon sun iya Sallah; amma sai ga shi alwala ma tana neman gagarar su a bainar jama’a? Ko da yake, wannan ba shine abin tambaya ba da farko, domin yin bulaguro zuwa wancan gari mai nisa da hadari shiga – abu ne daya cancanci a baiwa mutum hakkinsa yana kamala aikin da aka sa shi. Amma “Namu Duka” ya hana; karshe ma ya nuna wa Duniya aljihunsa gaba daya; ya ce ba bu komai a ciki.

Abin tausayin ma shine yadda duk dinsu, har yanzu, suka gagara tunkarar “Namu-Duka” din domin jin bahasin yadda kudaden na su suka makale; bayan suna da tabbacin cewa Nakudu ya bayar da hakkokin su a damka masu – da zarar sun kamala aikin su. Amma wannan lamari sabida irin sarkakiyarsa, yana da bukatar mutum ya samu wuri mai kyau – kamar lambu – inda zai natsu; yayi tunanin yadda zai baiwa dalaget-dalaget din nan shawarar yadda za su kwato yan matsabban su a hannun Namu-Duka, tun kafin ya sulmiyar dasu cikin Kwando.

Tsautsayi dai ance “ba ya wuce ranar sa” domin yanzu kam wadannan wakilai ban da da sun sani; ba bu abinda suke yi – sabida sun tafi wancan birni da tunanin cewa dawa za tayi nama idan sun dawo; amma kuma da suka koma sai suka ji wayam…sabida Namu-Duka gaba daya hankalinsa yana kan gonarsa da yan Barema ke zuwa neman aiki – kuma idan bai mayar da hankali; ya zabi wanda yake ‘shuda-shuda’ ba, hankalinsa ba zai kwanta ba.

Su kuma, bama za su iya fitowa suyi Magana aji su a gari ba, sabida al’uma har yanzu daukar Namu-Duka suke yi a matsayin mai kishin al’uma; mai yin komai domin Allah.

Tags: HausaKanoKwankwadoLabaraiNewszabe
Previous Post

CUTAR MONKEY POX: Alamomi da abubuwan da za a kiyaye don guje wa kamuwa da cutar – Hukumar Lafiya Ta Duniya

Next Post

Kotu ta kama wani magidanci da ya rika yin lalata da ‘yar makwabcinsa a gidan sa

Next Post
Prison

Kotu ta kama wani magidanci da ya rika yin lalata da 'yar makwabcinsa a gidan sa

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki
  • ƘORAFE-ƘORAFEN MANYAN PDP KAN ATIKU: ‘Zan bi su gida-gida ina sasantawa da su’ – Inji Atiku
  • Sowore ya bayyana Magashi ɗan takarar mataimakin shugaban kasa na AAC, ya ce sai sun yi ragaraga da Kwankwaso a Kano
  • KABILAR MASSAI: Garin Da Ake Tofawa Mutum Majina Da Yawu A Matsayin Sanya Albarka
  • JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.