• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    Thugs-attack-collation

    ZAƁEN GWAMNONI YA ƊAU ZAFI: An kashe shugaban PDP bayan an lakaɗa masa dukan tsiya a rumfar zaɓen sa

    2023: Ya mutan Adamawa, ga Tinubu ga Binani na kawo muku su – Shelar Buhari a Yola

    ADAMAWA TA KWASHI ‘YAN KALLO: Binani ta kamo hanyar tururmusa ƙarti 14 a kokawar ƙwace kujerar gwamna

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: Muhimman Abubuwan Da Suka Faru Daga Ƙarfe 11 Zuwa 12:30 Na Ranar Zaɓe

    INEC ta dage zabe a rumfuna 10 a jihar Legas

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    Thugs-attack-collation

    ZAƁEN GWAMNONI YA ƊAU ZAFI: An kashe shugaban PDP bayan an lakaɗa masa dukan tsiya a rumfar zaɓen sa

    2023: Ya mutan Adamawa, ga Tinubu ga Binani na kawo muku su – Shelar Buhari a Yola

    ADAMAWA TA KWASHI ‘YAN KALLO: Binani ta kamo hanyar tururmusa ƙarti 14 a kokawar ƙwace kujerar gwamna

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: Muhimman Abubuwan Da Suka Faru Daga Ƙarfe 11 Zuwa 12:30 Na Ranar Zaɓe

    INEC ta dage zabe a rumfuna 10 a jihar Legas

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

SABON GARGAƊIN INEC GA JAM’IYYU: Ba za mu ƙara maku wa’adin zaɓen fidda gwanaye ba

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
May 12, 2022
in Rahotanni
0
ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: Dalla-dallar yadda INEC ta ƙarfafa matakan tsaron gano katin rajistar bogi

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta nanata matsayin ta cewa ba za ta ƙara wa’adin da ta tsara na gudanar da zaɓuɓɓukan fitar da gwanaye na jam’iyyun siyasa ba.

Shugaban hukumar, Farfesa Mahmood Yakubu, shi ne ya bayyana haka a wajen taro karo na biyu da ya kan yi da jam’iyyun siyasa a duk wata hurhuɗu na shekarar 2022, wanda aka yi a ranar Litinin a Abuja.

A cewar sa, akwai ayyuka da dama da masu alaƙa da juna a kan batun wa’adin zaɓuɓɓukan waɗanda tilas ne a aiwatar da su.

Saboda haka, a cewar sa, duk wani canji da za a yi wa wa’adin zai iya shafar sauran ayyukan ta yadda ba a so, kuma yin hakan zai kawo matsaloli ga jam’iyyun da ita kan ta hukumar.

Yakubu ya ce, “Lokacin da jam’iyyun su ka ware domin yin zaɓuɓɓukan fidda gwanayen ya fara ne daga ranar 4 ga Afrilu, 2022 kuma zai ƙare kwanaki 24 daga yau ɗin nan, wato a ranar 3 ga Yuni, 2022.

“Sau biyu a cikin mako biyu da su ka gabata, sai da hukumar ta fito ta tunatar da jam’iyyun siyasa batun muhimmancin da ke akwai na tsayawa sau da ƙafa kan zaɓuɓɓukan su na fidda gwanaye. Ina ƙara nanata matsayin hukumar na cewa ba za a sauya wa’adin da aka tsara ba.

“Akwai ayyuka sosai masu alaƙa da juna waɗanda su ka shafi wa’adin, waɗanda tilas ne a aiwatar da su. Duk wani sauyi da za a yi na ƙara tsawon wa’adin don wani aiki ƙwaya ɗaya zai shafi sauran ayyukan kuma ya jawo matsaloli ga jam’iyyun siyasar da ita kan ta hukumar. A ƙarshe hakan zai haifar da ƙarin manyan matsaloli fiye da abin da aka so magancewa da ƙarin wa’adin.

“Don haka, wannan hukuma ba za ta sauya wa’adin ba. Idan mu ka ci gaba da aiki tare, za mu iya tafiya a kan lokacin wa’adin wajen gudanar da zaɓuɓɓukan fidda gwani cikin aminci da dimokiraɗiyya don zaɓen ‘yan takara na mazaɓu 1,491 waɗanda za a yi wa zaɓe a ranakun 25 ga Fabrairu da 11 ga Maris, 2023.”

Shugaban ya bayyana cewa hukumar tasa ta shirya wani kundi wanda zai zama jagora ga jam’iyyun siyasar wajen gudanar da zaɓuɓɓukan su na fidda gwanaye da fitar da ‘yan takarar zaɓe.

Ya ce: “A bisa tsarin yin aiki tare don bin ƙa’idojin da doka ta tanada, wannan hukuma ta shirya wani kundi da zai yi wa jam’iyyun siyasa jagora wajen gudanar da zaɓuɓɓukan fitar da gwanaye tare da tsayar da ‘yan takarar su na zaɓe, wanda ya haɗa da jerin takardun da ake buƙata don kammala aikin tsayar da ɗan takara cikin nasara.

“Kundin ya na daga cikin ƙunshin takardun da mu ka ba ku na wannan taron. Haka kuma, hukumar ta shirya kalandar lokutan zaɓuɓɓukan fidda gwanaye na muƙaman shugaban ƙasa, gwamna, da majalisun tarayya da jihohi bisa shawarwarin da jam’iyyun siyasa su ka kawo ya zuwa ranar Juma’a, 6 ga Mayu, 2022. Ita ma wannan takarda ta na cikin ƙunshin takardun da mu ka ba ku domin wannan taron.”

Shugaban ya yi kira ga jam’iyyun da su rungumi kowa da kowa wajen gudanar da zaɓe ta hanyar tabbatar da cewa sun ba mata da matasa da naƙasassu damarmaki sosai.

A cewar sa, wannan ce kaɗai hanyar da za su bi su ba jama’ar ƙasa tabbacin sadaukarwar su ga mulki mai nagarta, ba kawai su tsaya a maganar fatar baki ba.

Ya ce: “A yayin da ku ke gudanar da zaɓuɓɓukan fidda gwanayen tare da tsaida ‘yan takarar ku na zaɓe, yanzu ne lokacin da ya dace mu tuna maku sadaukarwar ku ga inganta tafiya tare da kowa da kowa a harkar zaɓe. Mata da matasa da naƙasassu sun jima su na so a riƙa ba su babban wakilci, musamman a muƙaman zaɓe.

“Don tabbatar wa da jama’ar ƙasa cewa ba kawai maganar fatar baki ake yi kan wannan batu ba, ya kamata jam’iyyun siyasa su ƙarfafa wa dukkan waɗanda ba a cika sanya su cikin harkar zaɓe ba gwiwa wajen shiga a dama da su a matsayin ‘yan takara a zaɓe. Wannan kaɗai ce hanyar da za mu bi mu sauya abin da ke faruwa na rashin isasshen wakilci na wannan muhimmin sashe na al’umma, musamnan ma a zaɓaɓɓun majalisu da kuma sha’anin mulki baki ɗayan sa a ƙasar mu.”

Yakubu ya tunatar da masu ruwa da tsaki a zaɓuɓɓukan gwamna da ke tafe a jihohin Ekiti da Osun kan buƙatar da ke akwai ta jam’iyyun siyasa su zo su ga samfur na kayan aikin zaɓen da hukumar ta tanadar masu.

Ya ce, “Idan mun juya ga wasu zaɓuɓɓukan, ina so in tuna maku cewa za a yi zaɓen gwamnan Jihar Ekiti a wata mai zuwa, a ranar Asabar, 18 ga Yuni, 2022, yayin da za a yi zaɓen gwamnan Jihar Osun nan da wata biyu, a ranar Asabar, 16 ga Yuli, 2022.

“Sashe na 42 na Dokar Zaɓe ta 2022 ya buƙaci hukumar da ta gayyato jam’iyyun siyasa domin su duba samfur na kayan aikin zaɓen aƙalla kwana 20 kafin ranar zaɓen. Don kiyaye wannan dokar, mun gayyato dukkan jam’iyyun siyasa da su ke da ‘yan takara a zaɓen gwamnan Jihar Ekiti domin su duba samfur na kayan aikin a ranar Laraba, 18 ga Mayu, 2022 a ɗakin taro na hukumar da ke Abuja da ƙarfe 11:00 na safe.”

Shugaban na INEC ya yi kira ga jam’iyyun da su tabbatar da sun yi yaƙin neman zaɓe mai tsafta ba tare da wata hatsaniya ko tada hankali ba.

Ya ce, “A yayin da ku ke kamnala zaɓuɓɓukan ku na fidda gwanaye tare da shirya wa zaɓuɓɓukan cike gurbi da manyan zaɓuɓɓuka, ina kira a gare ku da ku tabbatar da kun yi yaƙin neman zaɓe mai tsafta ba tare da wata hatsaniya ko tada hankali ba. Don yin hakan, tsayawa kan dimokiraɗiyyar cikin gida ya na da muhimmanci.

“Abin baƙin ciki, yawan ƙararrakin da wasu ‘yan jam’iyya su ka kai junan su kan zaɓuɓɓukan fidda gwani ya zuwa yanzu sun haura 807 da aka samu kafin Babban Zaɓen 2019 inda masu ƙarar su ka maƙalo har da wannan hukuma.

“Bugu da ƙari, duk dai mun san yanayin tsaro da ake ciki a ƙasar nan ya isa babbar matsala. Kada da gangan ko ba da sani ba ku ƙara hargitsa halin da ake ciki ta hanyar halayya ta tashin-tashina ta membobin ku da magoya bayan ku a lokacin zaɓuɓɓukan fidda gwanaye da babban zaɓe.

“A yayin da za mu fara taron mu na biyu daga cikin tarurruka huɗu da za mu yi a bana, ina ba shugabannin jam’iyya tabbacin cewa a yayin da hukuma ba za ta sa hannu a zaɓen ku ba, za dai ta tsaya ƙyam, za mu ci gaba da yin aiki da jam’iyyun siyasa a matsayin su na manyan masu ruwa da tsaki domin alfanun ƙasar mu.”

Tags: AbujaAPCINECLabaraiNewsPDPPREMIUM TIMES
Previous Post

Duk wani mai takarar kujerar siyasa da na naɗa a gwamnati na ya ajiye aiki daga yau zuwa 16 ga Mayu -Buhari

Next Post

TAKARAR GWAMNAN NEJA 2023: Idan na yi nasara zan yi aiki tuƙuru wajen bunƙasa Jihar Neja – Malagi

Next Post
TAKARAR GWAMNAN NEJA 2023: Idan na yi nasara zan yi aiki tuƙuru wajen bunƙasa Jihar Neja – Malagi

TAKARAR GWAMNAN NEJA 2023: Idan na yi nasara zan yi aiki tuƙuru wajen bunƙasa Jihar Neja – Malagi

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Abubuwa 11 da ake so a yawaita yi a watan Ramadan
  • ZABEN KADUNA: PDP ta yi murdiya a wasu kananan hukumomi, zan Kalubalance su a Kotu – Uba Sani
  • SABUWAR ƁARAKA A PDP: An dakatar da Fayose, Anyim, Gwamna Ortom zai gurfana gaban kwamitin ladabtarwa
  • Yunƙurin ‘yan majalisar APC uku masu so a halasta tu’ammali da tabar wiwi ya samu cikas
  • ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Keyamo ya roƙi SSS su kama Obi da Datti, saboda furucin cewa ‘zaɓen 2023 daidai ya ke da mulkin soja’

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.