• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

SABON GARGAƊIN INEC GA JAM’IYYU: Ba za mu ƙara maku wa’adin zaɓen fidda gwanaye ba

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
May 12, 2022
in Rahotanni
0
ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: Dalla-dallar yadda INEC ta ƙarfafa matakan tsaron gano katin rajistar bogi

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta nanata matsayin ta cewa ba za ta ƙara wa’adin da ta tsara na gudanar da zaɓuɓɓukan fitar da gwanaye na jam’iyyun siyasa ba.

Shugaban hukumar, Farfesa Mahmood Yakubu, shi ne ya bayyana haka a wajen taro karo na biyu da ya kan yi da jam’iyyun siyasa a duk wata hurhuɗu na shekarar 2022, wanda aka yi a ranar Litinin a Abuja.

A cewar sa, akwai ayyuka da dama da masu alaƙa da juna a kan batun wa’adin zaɓuɓɓukan waɗanda tilas ne a aiwatar da su.

Saboda haka, a cewar sa, duk wani canji da za a yi wa wa’adin zai iya shafar sauran ayyukan ta yadda ba a so, kuma yin hakan zai kawo matsaloli ga jam’iyyun da ita kan ta hukumar.

Yakubu ya ce, “Lokacin da jam’iyyun su ka ware domin yin zaɓuɓɓukan fidda gwanayen ya fara ne daga ranar 4 ga Afrilu, 2022 kuma zai ƙare kwanaki 24 daga yau ɗin nan, wato a ranar 3 ga Yuni, 2022.

“Sau biyu a cikin mako biyu da su ka gabata, sai da hukumar ta fito ta tunatar da jam’iyyun siyasa batun muhimmancin da ke akwai na tsayawa sau da ƙafa kan zaɓuɓɓukan su na fidda gwanaye. Ina ƙara nanata matsayin hukumar na cewa ba za a sauya wa’adin da aka tsara ba.

“Akwai ayyuka sosai masu alaƙa da juna waɗanda su ka shafi wa’adin, waɗanda tilas ne a aiwatar da su. Duk wani sauyi da za a yi na ƙara tsawon wa’adin don wani aiki ƙwaya ɗaya zai shafi sauran ayyukan kuma ya jawo matsaloli ga jam’iyyun siyasar da ita kan ta hukumar. A ƙarshe hakan zai haifar da ƙarin manyan matsaloli fiye da abin da aka so magancewa da ƙarin wa’adin.

“Don haka, wannan hukuma ba za ta sauya wa’adin ba. Idan mu ka ci gaba da aiki tare, za mu iya tafiya a kan lokacin wa’adin wajen gudanar da zaɓuɓɓukan fidda gwani cikin aminci da dimokiraɗiyya don zaɓen ‘yan takara na mazaɓu 1,491 waɗanda za a yi wa zaɓe a ranakun 25 ga Fabrairu da 11 ga Maris, 2023.”

Shugaban ya bayyana cewa hukumar tasa ta shirya wani kundi wanda zai zama jagora ga jam’iyyun siyasar wajen gudanar da zaɓuɓɓukan su na fidda gwanaye da fitar da ‘yan takarar zaɓe.

Ya ce: “A bisa tsarin yin aiki tare don bin ƙa’idojin da doka ta tanada, wannan hukuma ta shirya wani kundi da zai yi wa jam’iyyun siyasa jagora wajen gudanar da zaɓuɓɓukan fitar da gwanaye tare da tsayar da ‘yan takarar su na zaɓe, wanda ya haɗa da jerin takardun da ake buƙata don kammala aikin tsayar da ɗan takara cikin nasara.

“Kundin ya na daga cikin ƙunshin takardun da mu ka ba ku na wannan taron. Haka kuma, hukumar ta shirya kalandar lokutan zaɓuɓɓukan fidda gwanaye na muƙaman shugaban ƙasa, gwamna, da majalisun tarayya da jihohi bisa shawarwarin da jam’iyyun siyasa su ka kawo ya zuwa ranar Juma’a, 6 ga Mayu, 2022. Ita ma wannan takarda ta na cikin ƙunshin takardun da mu ka ba ku domin wannan taron.”

Shugaban ya yi kira ga jam’iyyun da su rungumi kowa da kowa wajen gudanar da zaɓe ta hanyar tabbatar da cewa sun ba mata da matasa da naƙasassu damarmaki sosai.

A cewar sa, wannan ce kaɗai hanyar da za su bi su ba jama’ar ƙasa tabbacin sadaukarwar su ga mulki mai nagarta, ba kawai su tsaya a maganar fatar baki ba.

Ya ce: “A yayin da ku ke gudanar da zaɓuɓɓukan fidda gwanayen tare da tsaida ‘yan takarar ku na zaɓe, yanzu ne lokacin da ya dace mu tuna maku sadaukarwar ku ga inganta tafiya tare da kowa da kowa a harkar zaɓe. Mata da matasa da naƙasassu sun jima su na so a riƙa ba su babban wakilci, musamman a muƙaman zaɓe.

“Don tabbatar wa da jama’ar ƙasa cewa ba kawai maganar fatar baki ake yi kan wannan batu ba, ya kamata jam’iyyun siyasa su ƙarfafa wa dukkan waɗanda ba a cika sanya su cikin harkar zaɓe ba gwiwa wajen shiga a dama da su a matsayin ‘yan takara a zaɓe. Wannan kaɗai ce hanyar da za mu bi mu sauya abin da ke faruwa na rashin isasshen wakilci na wannan muhimmin sashe na al’umma, musamnan ma a zaɓaɓɓun majalisu da kuma sha’anin mulki baki ɗayan sa a ƙasar mu.”

Yakubu ya tunatar da masu ruwa da tsaki a zaɓuɓɓukan gwamna da ke tafe a jihohin Ekiti da Osun kan buƙatar da ke akwai ta jam’iyyun siyasa su zo su ga samfur na kayan aikin zaɓen da hukumar ta tanadar masu.

Ya ce, “Idan mun juya ga wasu zaɓuɓɓukan, ina so in tuna maku cewa za a yi zaɓen gwamnan Jihar Ekiti a wata mai zuwa, a ranar Asabar, 18 ga Yuni, 2022, yayin da za a yi zaɓen gwamnan Jihar Osun nan da wata biyu, a ranar Asabar, 16 ga Yuli, 2022.

“Sashe na 42 na Dokar Zaɓe ta 2022 ya buƙaci hukumar da ta gayyato jam’iyyun siyasa domin su duba samfur na kayan aikin zaɓen aƙalla kwana 20 kafin ranar zaɓen. Don kiyaye wannan dokar, mun gayyato dukkan jam’iyyun siyasa da su ke da ‘yan takara a zaɓen gwamnan Jihar Ekiti domin su duba samfur na kayan aikin a ranar Laraba, 18 ga Mayu, 2022 a ɗakin taro na hukumar da ke Abuja da ƙarfe 11:00 na safe.”

Shugaban na INEC ya yi kira ga jam’iyyun da su tabbatar da sun yi yaƙin neman zaɓe mai tsafta ba tare da wata hatsaniya ko tada hankali ba.

Ya ce, “A yayin da ku ke kamnala zaɓuɓɓukan ku na fidda gwanaye tare da shirya wa zaɓuɓɓukan cike gurbi da manyan zaɓuɓɓuka, ina kira a gare ku da ku tabbatar da kun yi yaƙin neman zaɓe mai tsafta ba tare da wata hatsaniya ko tada hankali ba. Don yin hakan, tsayawa kan dimokiraɗiyyar cikin gida ya na da muhimmanci.

“Abin baƙin ciki, yawan ƙararrakin da wasu ‘yan jam’iyya su ka kai junan su kan zaɓuɓɓukan fidda gwani ya zuwa yanzu sun haura 807 da aka samu kafin Babban Zaɓen 2019 inda masu ƙarar su ka maƙalo har da wannan hukuma.

“Bugu da ƙari, duk dai mun san yanayin tsaro da ake ciki a ƙasar nan ya isa babbar matsala. Kada da gangan ko ba da sani ba ku ƙara hargitsa halin da ake ciki ta hanyar halayya ta tashin-tashina ta membobin ku da magoya bayan ku a lokacin zaɓuɓɓukan fidda gwanaye da babban zaɓe.

“A yayin da za mu fara taron mu na biyu daga cikin tarurruka huɗu da za mu yi a bana, ina ba shugabannin jam’iyya tabbacin cewa a yayin da hukuma ba za ta sa hannu a zaɓen ku ba, za dai ta tsaya ƙyam, za mu ci gaba da yin aiki da jam’iyyun siyasa a matsayin su na manyan masu ruwa da tsaki domin alfanun ƙasar mu.”

Tags: AbujaAPCINECLabaraiNewsPDPPREMIUM TIMES
Previous Post

Duk wani mai takarar kujerar siyasa da na naɗa a gwamnati na ya ajiye aiki daga yau zuwa 16 ga Mayu -Buhari

Next Post

TAKARAR GWAMNAN NEJA 2023: Idan na yi nasara zan yi aiki tuƙuru wajen bunƙasa Jihar Neja – Malagi

Next Post
TAKARAR GWAMNAN NEJA 2023: Idan na yi nasara zan yi aiki tuƙuru wajen bunƙasa Jihar Neja – Malagi

TAKARAR GWAMNAN NEJA 2023: Idan na yi nasara zan yi aiki tuƙuru wajen bunƙasa Jihar Neja – Malagi

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya
  • Gwamnatin Buhari ta ƙakaba sabbin harajin kira na wayar hannu ga ƴan Najeriya
  • BALA’IN ‘YAN BINDIGA: Sama da Katsinawa 13,000 su ka tsallake ba shiri zuwa Jamhuriyyar Nijar -Gwamna Masari
  • TAKARAR SHUGABAN ƘASA 2023: Mutum biyar kaɗai ke da gaske a cikin APC, sauran ‘yan rakiyar amarya ne -Gwamna Fayemi
  • Babu wanda na ke bibiya yayi min mataimakin shugaban kasa – Zulum

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.