• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

    Masu maular ‘kudaden kama haya’ a hannun Ayu ke hana sasanta rikicin PDP -Wike

    Ministan Abuja ya bada wa’adin gina filaye 189 cikin wata uku, ko ya ƙwace su

    DA ƊUMI-ƊUMI: Gobara ta tashi a Kotun Ƙoli, ta babbake ofishin manyan alƙalai uku

    DA ƊUMI-ƊUMI: Gobara ta tashi a Kotun Ƙoli, ta babbake ofishin manyan alƙalai uku

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

    Masu maular ‘kudaden kama haya’ a hannun Ayu ke hana sasanta rikicin PDP -Wike

    Ministan Abuja ya bada wa’adin gina filaye 189 cikin wata uku, ko ya ƙwace su

    DA ƊUMI-ƊUMI: Gobara ta tashi a Kotun Ƙoli, ta babbake ofishin manyan alƙalai uku

    DA ƊUMI-ƊUMI: Gobara ta tashi a Kotun Ƙoli, ta babbake ofishin manyan alƙalai uku

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

FARMAKIN JIRGIN ƘASA: ‘Yan ta’adda sun saki ɗaya mai cikin saboda tausayin laulayin da ta ke yi

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
May 15, 2022
in Babban Labari
0
FARMAKIN JIRGIN ƘASA A KADUNA: Ɗaya daga masu ciki biyun da aka yi garkuwa da su ta haihu a sansanin ‘yan ta’adda

‘Yan ta’addar da su ka kai wa jirgin ƙasa hari tsakanin Abuja zuwa Kaduna, sun sako ɗaya matar mai ciki da su ka yi garkuwa da ita, bisa dalilai na tausaya mata.

An ruwaito cewa an sako matar ce wadda ba a bayyana sunan ta ba, saboda laulayin cikin da ke damun ta, su ka tausaya mata.

Maharan sun kama su a ranar 28 Ga Maris, bayan sun kashe mutum 9 a cikin jirgin, kuma su ka yi garkuwa da mutane da dama, ciki har da mata biyu masu tsohon ciki. An kama su tsakanin Rijana da Katemari, wajen ƙarfe 8 na dare bayan an ji wa da dama raunuka.

Bayan kwanaki me a cikin azumi su ka saki Shugaban Bankin Manoma na Ƙasa, Alwan Hassan, bayan an biya maƙudan kuɗaɗen fansa.

Cikin wani bidiyon minti biyu, an nuno mai cikin ta na magana cewa ‘yan ta’addar sun mutunta su kuma sun riƙe su da daraja.

Ta ce sun riƙa ciyar da su da kuma kula da magunguna sosai.

Ta kuma tabbatar da cewa an bari sun yi azumi, kuma wanda duk ba shi da lafiya, ana kula da magungunan sa sosai.

Mai cikin ta kuma tabbatar cewa haƙiƙa ɗaya mai cikin ta haihu a sansanin ‘yan ta’adda ɗin.

“Ina kira ga Gwamnati ta duba halin da sauran waɗanda ake tsare da su ɗin ke ciki a daji, ta saurari ƙorafin da ‘yan ta’addar ke yi.”

Duk da dai ‘yan ta’addar ba su bayyana buƙatar da su ke so a biya masu ba, masu nazari ciki har da wani malamin tarihi a Jami’ar Usmanu Ɗanfodiyo da ke Sokoto, mai suna Murtala Ahmed-Rufai, ya ce gwamnatin tarayya da gwamnatin jihar Kaduna sun san dukkan buƙatun da maharan ke neman a biya masu.

Ya ce bincike ya tabbatar cewa su Dogo Giɗe da Ali Kawajo ne su ka shirya kai wa jirgin hari da kuma yin garkuwa da fasinjojin.

Ya ce Gungun su Giɗe da Kawajo na da alaƙar ƙut da ƙut da Ansaru da kuma Boko Haram.

“Dogo Giɗe ya daɗe idan ya kama mutanen a ke da kusanci da gwamnati ko dangin jami’an gwamnati, ya kan nemi a biya masa wata buƙatar daban, ba ta kuɗi ba.

Akwai kwamandojin sa da jami’an tsaro su ka kama kuma yake so a sake su. Ko lokacin da ya yi garkuwa da ɗaliban kwalejin Yauri, ba kuɗi ya nema ba, amma nema ya yi a sako masa yaran sa da aka kama, shi kuma zai saki ɗaliban.” Haka Murtala ya shaida wa PREMIUM TIMES.

Yadda Ɗaya Mai Cikin Da Aka Yi Garkuwa Da Ita Ta Haihu A Sansanin ‘Yan Ta’adda:

A ƙarshen watan Afrilu ne rahotanni su ka tabbatar cewa ɗaya daga cikin matan da ke hannun masu garkuwa da fasinjojin da aka kama a harin jirgin ƙasan Abuja zuwa Kaduna, ta haifi jinjira a sansanin ‘yan ta’adda.

An dai yi garkuwa da su tun a ranar 28 Ga Maris, 2022, bayan an buɗe wa jirgin ƙasan wuta, ya tsaya.

Sun shafe wata ɗaya cur a hannun masu garkuwa da su, duk kuwa da kiraye-kirayen da jama’a ke yi cewa gwamnati ta ɗauki ƙwaƙƙwaran matakin ceto su.

Kwanan bayan ‘yan ta’addar sun saki bidiyo biyu, inda su ka nuno waɗanda ke tsare a hannun su, har su na jawabin a gaggauta ceto su ta hanyar sasantawa da waɗanda ke tsare da su.

Bidiyon ya ɗan kwantar da hanulan iyalan waɗanda ke tsare, inda su ka samu tabbacin ba a kashe waɗanda aka tsare ɗin ba.

To amma kuma murna ta koma ciki, ganin yadda ‘yan ta’addar su ka gindiya wa gwamnatin tarayya tsauraran sharuɗɗan da sai an cika masu sannan za su sake su.

Duk da dai ba a fito an ce ga sharuɗɗan ba, amma rahotanni sun nuna cewa su na so ne a saki wasu gaggan ‘yan ta’adda ne su 16 da ke tsare.

Makonni biyu da su ka gabata, Ministan Yaɗa Labarai Lai Mohammed ya ce gwamnatin tarayya na ƙoƙarin ganin ta ceto waɗanda ke tsare ɗin. Sai dai kuma har yau shiru ka ke ji, domin ga shi har mai tsohon ciki daga cikin waɗanda ke tsare ɗin ta haihu a hannun su.

Rahotanni sun tabbatar da haihuwar mai tsohon cikin, wadda ɗaya ce daga cikin mata biyu masu cikin da ke hannun ‘yan ta’addar.

Majiya ta ce ‘yan ta’addar sun kai wa matar likitoci da nas-nas da kayan da mai haihuwa ke buƙata a cikin daji, domin tabbatar da cewa ta haihu lafiya.

Tun cikin makon jiya ta haihu, aka sai a ranar Laraba dangin ta suka samu labari, yayin da ‘yan ta’addar su ka aika masu da sanarwar haihuwar ta.

Dangin matar sun ce an kai mata likitoci da nas-nas da kayan agajin mai haihuwa, inda ta haihu a bisa kulawar likitoci.

Sun ce ‘yan ta’addar na neman a sako wasu kwamandojin su kafin su saki wadanda ke a hannun su.

“A cikin makon nan suka sanar da mu haihuwar ta. Amma ba a ce mana mace ta haifa ko namiji ba.” Haka majiya daga cikin dangin ta ta tabbatar.

Mu Na Ƙoƙarin Ceto Matafiyan Jirgin Ƙasa Da Ke Hannun ‘Yan Ta’adda -Gwamnatin Tarayya:

Ministan Yaɗa Labarai, Lai Mohammed ya ce ba za mu shaida wa ‘yan jarida ƙoƙarin da gwamnati ke yi don ceto waɗanda aka kama ba.

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ta na yin dukkan ƙoƙarin da ya dace wajen ganin ta ceto dandazon fasinjojin jiragen da aka yi garkuwa da su a dajin Kaduna, ciki watan Maris.

Ministan Yaɗa Labarai Lai Mohammed ne ya bayyana wa manema labarai haka a Faɗar Shugaban Ƙasa, jim kaɗan bayan kammala taron Majalisar Zartaswa ta Ƙasa, a ranar Laraba.

Mohammed ya ce duk da dai ba zai bayyana wa ‘yan jarida takamaiman irin ƙoƙarin da ake yi ba, “amma dai ina tabbatar ma ku da cewa a yanzu ɗin nan da mu ke magana, ɓangaren gwamnati daban-daban na can na yin ƙoƙarin ganin an ceto mutanen da ran su da lafiyar su.”

Minista Lai Mohammed ya ƙara da cewa “abin da gwamnatin tarayya ke yi ba abu ba ne da za a fito a wurin taron manema labarai ana yayata shi ba.

Ya ce musamman saboda akwai butun rayuwar waɗanda ake tsare da su, kada lamarin ya dagule masu.

“Amma dai ɓangarorin jami’a tsaro da dama na aiki ba dare, ba rana domin bin-diddigin yadda harin da garkuwar su ka faru domin lalubo yadda za a ceto su da ran su da lafiyar su.”

PREMIUM TIMES ta buga labarin yadda aka kai wa jirgin hari a ranar 28 Ga Maris, bayan jirgin ya bar Abuja, kan hanyar sa ta zuwa Kaduna, tsakanin Katari.

Aƙalla mutum 8 aka bada rahoton mutuwar su.

Tags: AbujaHausaJirgin KasaKadunaLabaraiNews
Previous Post

APC TA YI RASHI: Dalilin ficewa ta daga APC na koma jam’iyyar mai alamar kayan marmari -Abdulmumin Jibrin

Next Post

APC: WAKILAN KADUNA SUN YI BAKI BIYU: ‘Ba za mu yi Tinubu ba, Amaechi za mu yi yanzu’

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
APC: WAKILAN KADUNA SUN YI BAKI BIYU: ‘Ba za mu yi Tinubu ba, Amaechi za mu yi yanzu’

APC: WAKILAN KADUNA SUN YI BAKI BIYU: 'Ba za mu yi Tinubu ba, Amaechi za mu yi yanzu'

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • GARGAƊI GA MASU SHIRIN YIN AURE: Gwaje-gwaje 10 da likitoci ke bada shawara a yi kafin a ɗaura aure
  • SHARI’AR ATIKU DA TINUBU A KOTUN AMURKA: Abin da ya sa ba na so a damƙa wa Atiku kwafen takardun shaidar karatu na a Jami’ar Chicago – Tinubu
  • ZARGIN KARKATAR DA KUƊAƊEN ALAWUS NA ƘANANAN SOJOJI: Kakakin Sojoji ya ƙaryata haka, ya yi karin haske a kai
  • RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja
  • A yi biris da Yadda Gwamnatin Zamfara ke siyasantar da matsalar tsaro – Minista

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.