• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Yadda fom ɗin takarar shugaban ƙasa a APC ya zarce albashin Shugaban Ƙasa na shekara bakwai

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
April 26, 2022
in Manyan Labarai
0
IYA RUWA FIDDA KAI: APC ta ce ba za a yi maslaha ba a zaben fidda dan takarar shugaban kasa

‘Yan Najeriya sun cika da mamaki ganin yadda jam’iyya mai mulki APC, ta yanka farashin fam ɗin takarar shugabancin ƙasa kan naira miliyan 100.

Hakan ya sa PREMIUM TIMES ta yi ƙididdigar da ta nuna cewa kuɗin fam ɗin na takarar shugaban ƙasa sun zarce yawan albashin Shugaban Ƙasa kan sa na tsaron mulkin sa na shekaru bakwai.

Hakan ya sa jama’a na cike ta tambayar APC cewa ta yaya za ta bai wa mutum aiki amma kuma fam ɗin neman aikin ya fi tsadar albashin sa na shekara bakwai, ba ma na wata ɗaya ba?

Albashin Shugaban Ƙasa a Najeriya dai Naira miliyan 1.17 duk wata, ciki kuwa har da alawus-alawus ɗin sa. Amma tantagarya kuma gundarin albashin naira 292,892 ne. Sauran kuma duk alawus-alawus ne na haƙƙin aiki.

Haka albashin ya ke a Hukumar Raba Kuɗaɗen Shiga ta Ƙasa (RMAFC).

Ƙididdigar game-gari ta nuna albashin shugaban ƙasa a Najeriya Naira miliyan 14.05 a kowace shekara.

A cikin shekaru bakwai, Shugaban Ƙasa zai karɓi albashin naira miliyan 98.5.

A cikin shekaru huɗu, zai karɓi naira miliyan 56.2, kusan rabin kuɗin fam ɗin da ya saya na Naira miliyan 100 kenan.

Wato za ka sayi fam na Naira miliyan 100. Idan ka ci zaɓe, za a ba ka albashin shekaru huɗu na zangon shugaban ƙasa na farko.

Mutane da yawa fassara farashin fam ɗin da cewa wani salo ne na ɗaure wa satar kuɗin gwamnati gindi kawai.

Wasu kuma ganin cewa wani salo ne na hana wanda ba shi da ƙarfi fitowa ya nuna sha’awar tsayawa takarar shugabancin Najeriya.

Ga mai son tsayawa takara, banda kuɗin fam naira miliyan 100, akwai kuma gaganiyar kashe biliyoyin kuɗaɗe wajen kamfen yayin rangadin sassa, jihohi da yankunan karkara da sauran garuruwa.

Su na ɗaukar haya da shatar jiragen sama, ga kuɗaɗen kama otal-otal, ɗaukar ma’aikata, tallace-tallace, biyan mawaƙa, kama hayar gine-ginen ofisoshin ɗan takara a faɗin jihohin Najeriya da Abuja.

Sannan kuma akwai maƙudan kuɗaɗen da ake kashe wa wakilan jam’iyyar da za su yi zaɓe, wato ‘delegates’.

Shugaba Muhammadu Buhari wanda ya yi alƙawarin daƙile cin hanci da rashawa tun kafin 2015, har yanzu bai ce komai ba, dangane da tsadar fam ɗin.

Hasali ma ya na zaune a Dakin Taro a otel ɗin Transcorp Hilton Hotel Abuja, Majalisar Zartaswa ta APC ta bayyana farashin fam ɗin naira miliyan 100.

A 2014, Buhari ya yi ƙorafi ganin cewa APC ta sayar da fam na takarar shugaban ƙasa, a kan naira miliyan 27.5. Buhari a lokacin ya ce fam ɗin ya yi matuƙar tsada. Har ya ce bashin banki ya ci sannan ya samu kuɗin sayen fam ɗin.

Hakan ya nuna farashin shiga takarar Shugaban Ƙasa a 2023, ya nunƙa na shekarar 2015 kusan da kashi 300%.

Har yanzu dai ɓangaren masu neman tsayawa takarar shugaban ƙasa daga ɓangaren APC babu wanda ya yi ƙorafin cewa fam ɗin ya yi tsada.

Cikin makon jiya ne jam’iyyar PDP ta roƙi EFCC da ICPC su binciki duk ɗan APCin da ya lale naira miliyan 100 ya sayi fam na takarar shugaban ƙasa

Jam’iyyar PDP mai adawa da APC ta yi kira ga hukumomin yaƙi da rashawa, wato EFCC da ICPC su binciki duk wani ɗan takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin APC wanda ya tsige naira miliyan 100 ya sayi fam ɗin takara.

PDP har yau ta ce abinci duk wanda ya fitar da naira miliyan 50 daga APC ya sayi fam, domin a tantance yadda aka yi suka samu kuɗaɗen.

Haka nan kuma ta ce ya dace idan dai har yaƙi da cin hanci da rashawa su gurfanar da duk wanda ya sayi fam ɗin a kotu, su caje shi da laifin damfara.

“Rashin hankali ne tantagaryar a ce za a sayar da fam ɗin takara naira miliyan 100 da kuma naira miliyan 50. Duk wanda ya tsige kuɗi ya saya, to ɗan damfara ne, a maka shi kotu kawai.” Inji PDP.

Shugaban Jam’iyyar PDP na Ƙasa, Iyorchia Ayi ne ya yi wannan kiran da kan sa, cikin wata sanarwa da Kakakin Yaɗa Labaran sa Simon Imobo-Tswam ya sa wa hannu, kuma ya fitar a ranar Alhamis.

Kalaman na Ayu sun fito ne bayan da APC ta bayyana Naira miliyan 100 ce kuɗin fam na takarar shugaban ƙasa.

APC ta raba kuɗin gida biyu. Naira miliyan 30 kuɗin na-gani-ina-so, naira miliyan 70 kuma kuɗin fam. Kuɗi sun kama naira miliyan 100 kenan.

Shi kuma duk mai don fitowa takarar gwamna a zaɓen-fidda-gwani, zai biya Naira miliyan 50. Yayin da sanata zai biya Naira miliyan 20, ɗan takarar Majalisar Tarayya kuma zai biya Naira miliyan 10.

Yayin da masu takarar Majalisar Dokokin Jihohi za su biya naira miliyan 2 kowanen su.

Sai dai kuma APC ta amince ta yi wa kowane ɗan takarar da bai kai shekaru 40 ba, an yi masa ragin kashi 50 bisa 100 na kuɗin.

Baragurbin Munafukai’:

PDP ta ce makudan kuɗaɗen da APC ta yanka a biya na sayen fam ɗin takara ya fassara APC da cewa baragurbi ce, kuma munafika.

“Yanzu ‘yan Najeriya za su iya gani ƙuru-ƙuru cewa APC ba wata tsiya ba ce, sai gungun wasu ‘yan ta-kifen da su ka haɗa kai don kawai su karɓe mulki, su ƙaƙaba wa jama’a ƙuncin rayuwar babu gaira babu dalili. Ba su damu ba har ‘yan jam’iyyar su ma ƙaƙaba masu masifar tsadar rayuwa suke yi.”

Tags: AbujaAPCHausaLabaraiNewsPremium Times Hausa
Previous Post

Buhari ya gayyaci Tinubu, Yerima, Wammakko, buɗa baki a Aso Rock

Next Post

SHUGABAN ƘASA A 2023: Ko dai APC ta ba Jonathan tikitin takara ko ta sha kunyar duniya, ta faɗi zaɓe -Ƙungiya

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
2023: Jonathan ya ki nesanta kan sa da sake tsayawa takaran shugaban kasa

SHUGABAN ƘASA A 2023: Ko dai APC ta ba Jonathan tikitin takara ko ta sha kunyar duniya, ta faɗi zaɓe -Ƙungiya

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Kotun Amurka ta amince Jami’ar Jihar Chicago na iya jinkirta sakin bayanan karatun Tinubu
  • JAMI’AR GUSAU: Ba tun yau bane ƴan ta’adda ke yi wa ɗaliban jami’ar ɗauki ɗaiɗai
  • ƘALUBALE GA MATAWALLE DA BADARU: Sace Ɗaliban Jami’ar Gusau da Dawowar Ta’addanci a Arewa Maso Yamma, Daga Ahmed Ilallah
  • Wike ya soke lasisin mallakar filayen wasu jigajigan Najeriya ciki har da Peter Obi
  • Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.