• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

WALA-WALAR AYYUKAN MAZAƁU: Yadda Sanatocin Kebbi, Jigawa da Taraba suka yi wa talakawan yankunan su walle-walle

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
April 12, 2022
in Manyan Labarai
0
WALA-WALAR AYYUKAN MAZAƁU: Yadda Sanatocin Kebbi, Jigawa da Taraba suka yi wa talakawan yankunan su walle-walle

Hukumar ICPC ta bayyana yadda wasu uku a Kebbi, Jigawa da Taraba suka yi amfanin da ofis ɗin su, suka cuci talakawan yankunan da su ke wakilta, ta hanyar mayar da ayyukan jama’a zuwa na amfanin kan su.

ICPC ta bayyana yadda Sanatocin suka yi uwa-makarɓiyar shigewa gaba aka bayar da kwangilar ayyukan raya mazaɓu ga kamfanonin da ko dai na su ne, ko na ‘yan uwan su, ko na ‘ya’yan su da matan su, ko kuma wanda suke da jari a ciki.

Duk wannan fallasar ta na cikin wani gangariyar rahoton Bin Diddigin Ayyukan Raya Mazaɓu wanda ICPC ta gudanar, mai suna CEPTi.

Rahoton ya kuma gano yadda wasu kayayyakin da talakawa ne ya kamata su amfana da su, amma aka gan su a gidajen iyalai ko ‘yan uwan wasu Sanatocin.

Da farko ICPC a ƙarƙashin shirin Bin Diddigin Ayyukan Raya Mazaɓu (ZIP) da ake kira ‘Zonal Intervention Projects’, ta bi ayyuka 490 waɗanda aka yi walle-walle, sarambe da asarƙala da hankulan talakawa musu zaɓe.

ICPC ta gano cewa Sanatocin na haɗa baki da wasu jami’an Ma’aikatun Gwamantin Tarayya da Hukumomin Gwamnati.

Haka kuma an bankaɗo wani walle-walle ɗin da aka binciki Ayyukan Raya Mazaɓu 232 da aka yi tsakanin Yuni 2020.

Premium Times ta samu kwafen Ayyukan Raya Mazaɓu 722 da aka bi diddigin su, waɗanda aka yi iƙirarin an yi tsakanin 2015 zuwa 2020. Kuma ayyukan duk an saka su a cikin Kasafin Shekarun 2015 zuwa 2020 ɗin a cikin jihohi 16.

Kowane aikin kamar yadda ICPC ta bankaɗo, ya haura kwangilar Naira miliyan 100 abin da ya yi sama.

Ayyukan Naira Tiriliyan 2 Sun Tafi A Banza Tsakanin 2000 zuwa 2020 -ICPC:

Hukumar ICPC ta ce aƙalla an kashe naira tiriliyan 2 daga 2000 zuwa 2020 da sunan ayyakan raya mazaɓu ta hannun Sanatoci da ‘Yan Majalisa.

Sai dai kuma duk inda ka kewaya a ƙasar, kowane yanki jama’a kuka su ke yi a kan yadda ake gudanar da wasu ayyukan jigari-jigari, wasu a fara ba a ƙarasa ba, sai a yi watsi da ayyukan, ko kuma ma a karkatar da kuɗin ba tare da an yi aikin ba. Amma kuma a takarda ga katafaren aikin nan a rubuce an yi, an kuma kwashe kuɗaɗen.

Aliero, Sabo Nakudu Da Bwacha: Samfurin Sanatocin Da ICPC Ta Zaɓule Wa Tazuge A Tsakiyar Kasuwa:

Waɗannan sanatoci ne waɗanda su ka shiga suka fita, aka bada ayyukan kwangilar wasu ayyuka da kamfanonin su ko na ‘ya’yan su da matan su.

Ayyukan sun haɗa har da samar da motoci, ɗimbin injin samar da ruwa da gine-gine da sauran su a Mazaɓar Kebbi Ta Tsakiya, Jigawa Kudu maso Yamma da Taraba Ta Kudu.

Sanatocin su ne Adamu Aliero na KEBBI, Sabo Nakudu na Jigawa da kuma Emmo Bwacha na Taraba.

Adamu Aliero:

Hukumar ICPC ta kama Sanata Aliero da laifin bayar da kwangila ga kamfanin da mallakar ‘ya’yan sa ne. Kwangila ce samar da injinan samar da ruwan famfo a Mazaɓar sa ta Kebbi ta Tsakiya. Sunan kamfanin Voltricity Nig. Ltd.

“ICPC ta gano cewa Aliero wanda ya yi Gwamna a jihar Kebbi tsakanin 1999 zuwa 2007, yanzu da ya ke Sanata ya sa an bayar da kwangilar ce ga kamfani mallakar ‘ya’yan sa.”

An kuma gano cewa wasu kamfanoni uku kacal sun gudanar da ayyukan kwangiloli a Mazaɓar Sanata Aliero, waɗanda su ka haɗa da Alliance Trading Co. Ltd, Hummingbird Projects and Services da kuma Puranova Nig. Ltd. Dukkan waɗannan kamfanoni na ‘ya’yan Aliero ne na cikin sa.

“ICPC ta kuma ƙwato sama da injinan bayar da ruwan famfo 1,000 an ɓoye a wasu gidaje, su na ɓoye tun 2019 ba a raba su talakawa sun amfana ba.

Sanata Emmanual Bwacha:

Shi ne Sanata mai wakiltar Taraba ta Kudu. Shi ma kwangilar gyaran gine-ginen ajujuwa a Makarantar ‘Ya’yan Malaman Jami’ar Tarayya ta Wukari ya bayar ga kamfanin sa.

ICPC ta ce Bwacha ya bayar da kwangilar a kamfanin Eloheem Educational Management and Schools Ltd, da na sa ne, halak-malak’.

“Sanata Bwacha ya damfari gwamnatin tarayya ya sa ta zuba kuɗi ga wani aiki na sa na ƙashin kan sa, na gina sakandare a Jami’ar Tarayya ta Wukari, a matsayin aikin mazaɓar sa.

Haka kuma ICPC ta ce Sanata Bwacha ya karkatar da kwangilar samar da injinan ruwa na mazaɓar sa.

“Kwana biyu bayan an bayar da Kwangilar ga S.A Kadiri Ltd, sai kamfanin ya rubuta wasiƙa ga Hukumar Lower River Benuwai Basin Development Authority, cewa yanzu kamfanin Eloheem Ltd ne zai yi kwangilar. Eloheem Ltd kuwa mallakar Sanata Emmanual Bwacha ne.

Rahoton ya ci gaba da bankaɗo daƙa-daƙa da karkatar da ɗimbin kayayyakin da haƙƙin talakawa ne da Bwacha ya riƙa yi.

Sanata Sabo Nakudu, Jigawa:

ICPC ta kama Sabo Nakudu da laifin bayar da kwangilar gina rijiyoyin burtsate, samar da famfuna, babura, mota samfurin Toyota Hilux da sauran su ga kamfanin da mallakar ƙannen sa ne.

Sunan kamfanin Schramn Global Services Ltd. Tun 2016 aka bayar da kwangilar samar da motocin, amma na a kai ba. Daga baya ICPC ta kama motocin a hannun wani ƙanin Nakudu.

PREMIUM TIMES ta yi ƙoƙarin jin ta bakin sanatocin, amma abin ya faskara

Tags: BwachaHausaLabaraiPREMIUM TIMESSabo NaguduSanatoci
Previous Post

Ƴan bindiga sun kashe dagacin Maisamari a yayin da yake sallar Isha’i bayan buɗa baki

Next Post

FILATO TA DAGULE: Ƴan bindiga sun kashe sama da mutum 140 a kananan hukumomin Kanam da Wase a cikin dare ɗaya

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
KUDU TA DAGULE: Rubdugun kisan ‘yan sanda a Akwa Ibom da Ribas

FILATO TA DAGULE: Ƴan bindiga sun kashe sama da mutum 140 a kananan hukumomin Kanam da Wase a cikin dare ɗaya

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Ba ni kaɗai ne na fidda sunan Ahmed Lawan ya yi takarar shugaban kasa da Tinubu ba, akwai wasu da ke bayan fage – Adamu
  • Yadda bashin da Chana ta hana Najeriya ya kawo cikas a noman shinkafa, da aikin titin jirgin ƙasan Ibadan zuwa Kano
  • SHEKARU 63 BAYAN SAMUN ‘YANCI: ‘Ban so Najeriya ta afka cikin raɗaɗin ƙuncin da ake fama da shi ba’ – Tinubu
  • SHEKARU 63 BAYAN SAMUN ‘YANCI: ‘Za yi wa masu ƙaramin albashi ƙarin Naira 25,000 tsawon watanni 6 a jere
  • SHEKARU 63 BAYAN SAMUN ‘YANCI: Fassarar Jawabin Shugaba Tinubu:

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.