• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    Thugs-attack-collation

    ZAƁEN GWAMNONI YA ƊAU ZAFI: An kashe shugaban PDP bayan an lakaɗa masa dukan tsiya a rumfar zaɓen sa

    2023: Ya mutan Adamawa, ga Tinubu ga Binani na kawo muku su – Shelar Buhari a Yola

    ADAMAWA TA KWASHI ‘YAN KALLO: Binani ta kamo hanyar tururmusa ƙarti 14 a kokawar ƙwace kujerar gwamna

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: Muhimman Abubuwan Da Suka Faru Daga Ƙarfe 11 Zuwa 12:30 Na Ranar Zaɓe

    INEC ta dage zabe a rumfuna 10 a jihar Legas

    ZAƁEN GWAMNA A KANO: Har ƙarfe 12 na ranar zaɓe ana ta raba wa talakawa taliya da atamfofi

    ZAƁEN GWAMNA A KANO: Har ƙarfe 12 na ranar zaɓe ana ta raba wa talakawa taliya da atamfofi

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    Thugs-attack-collation

    ZAƁEN GWAMNONI YA ƊAU ZAFI: An kashe shugaban PDP bayan an lakaɗa masa dukan tsiya a rumfar zaɓen sa

    2023: Ya mutan Adamawa, ga Tinubu ga Binani na kawo muku su – Shelar Buhari a Yola

    ADAMAWA TA KWASHI ‘YAN KALLO: Binani ta kamo hanyar tururmusa ƙarti 14 a kokawar ƙwace kujerar gwamna

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: Muhimman Abubuwan Da Suka Faru Daga Ƙarfe 11 Zuwa 12:30 Na Ranar Zaɓe

    INEC ta dage zabe a rumfuna 10 a jihar Legas

    ZAƁEN GWAMNA A KANO: Har ƙarfe 12 na ranar zaɓe ana ta raba wa talakawa taliya da atamfofi

    ZAƁEN GWAMNA A KANO: Har ƙarfe 12 na ranar zaɓe ana ta raba wa talakawa taliya da atamfofi

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

WALA-WALAR AYYUKAN MAZAƁU: Yadda Sanatocin Kebbi, Jigawa da Taraba suka yi wa talakawan yankunan su walle-walle

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
April 12, 2022
in Manyan Labarai
0
WALA-WALAR AYYUKAN MAZAƁU: Yadda Sanatocin Kebbi, Jigawa da Taraba suka yi wa talakawan yankunan su walle-walle

Hukumar ICPC ta bayyana yadda wasu uku a Kebbi, Jigawa da Taraba suka yi amfanin da ofis ɗin su, suka cuci talakawan yankunan da su ke wakilta, ta hanyar mayar da ayyukan jama’a zuwa na amfanin kan su.

ICPC ta bayyana yadda Sanatocin suka yi uwa-makarɓiyar shigewa gaba aka bayar da kwangilar ayyukan raya mazaɓu ga kamfanonin da ko dai na su ne, ko na ‘yan uwan su, ko na ‘ya’yan su da matan su, ko kuma wanda suke da jari a ciki.

Duk wannan fallasar ta na cikin wani gangariyar rahoton Bin Diddigin Ayyukan Raya Mazaɓu wanda ICPC ta gudanar, mai suna CEPTi.

Rahoton ya kuma gano yadda wasu kayayyakin da talakawa ne ya kamata su amfana da su, amma aka gan su a gidajen iyalai ko ‘yan uwan wasu Sanatocin.

Da farko ICPC a ƙarƙashin shirin Bin Diddigin Ayyukan Raya Mazaɓu (ZIP) da ake kira ‘Zonal Intervention Projects’, ta bi ayyuka 490 waɗanda aka yi walle-walle, sarambe da asarƙala da hankulan talakawa musu zaɓe.

ICPC ta gano cewa Sanatocin na haɗa baki da wasu jami’an Ma’aikatun Gwamantin Tarayya da Hukumomin Gwamnati.

Haka kuma an bankaɗo wani walle-walle ɗin da aka binciki Ayyukan Raya Mazaɓu 232 da aka yi tsakanin Yuni 2020.

Premium Times ta samu kwafen Ayyukan Raya Mazaɓu 722 da aka bi diddigin su, waɗanda aka yi iƙirarin an yi tsakanin 2015 zuwa 2020. Kuma ayyukan duk an saka su a cikin Kasafin Shekarun 2015 zuwa 2020 ɗin a cikin jihohi 16.

Kowane aikin kamar yadda ICPC ta bankaɗo, ya haura kwangilar Naira miliyan 100 abin da ya yi sama.

Ayyukan Naira Tiriliyan 2 Sun Tafi A Banza Tsakanin 2000 zuwa 2020 -ICPC:

Hukumar ICPC ta ce aƙalla an kashe naira tiriliyan 2 daga 2000 zuwa 2020 da sunan ayyakan raya mazaɓu ta hannun Sanatoci da ‘Yan Majalisa.

Sai dai kuma duk inda ka kewaya a ƙasar, kowane yanki jama’a kuka su ke yi a kan yadda ake gudanar da wasu ayyukan jigari-jigari, wasu a fara ba a ƙarasa ba, sai a yi watsi da ayyukan, ko kuma ma a karkatar da kuɗin ba tare da an yi aikin ba. Amma kuma a takarda ga katafaren aikin nan a rubuce an yi, an kuma kwashe kuɗaɗen.

Aliero, Sabo Nakudu Da Bwacha: Samfurin Sanatocin Da ICPC Ta Zaɓule Wa Tazuge A Tsakiyar Kasuwa:

Waɗannan sanatoci ne waɗanda su ka shiga suka fita, aka bada ayyukan kwangilar wasu ayyuka da kamfanonin su ko na ‘ya’yan su da matan su.

Ayyukan sun haɗa har da samar da motoci, ɗimbin injin samar da ruwa da gine-gine da sauran su a Mazaɓar Kebbi Ta Tsakiya, Jigawa Kudu maso Yamma da Taraba Ta Kudu.

Sanatocin su ne Adamu Aliero na KEBBI, Sabo Nakudu na Jigawa da kuma Emmo Bwacha na Taraba.

Adamu Aliero:

Hukumar ICPC ta kama Sanata Aliero da laifin bayar da kwangila ga kamfanin da mallakar ‘ya’yan sa ne. Kwangila ce samar da injinan samar da ruwan famfo a Mazaɓar sa ta Kebbi ta Tsakiya. Sunan kamfanin Voltricity Nig. Ltd.

“ICPC ta gano cewa Aliero wanda ya yi Gwamna a jihar Kebbi tsakanin 1999 zuwa 2007, yanzu da ya ke Sanata ya sa an bayar da kwangilar ce ga kamfani mallakar ‘ya’yan sa.”

An kuma gano cewa wasu kamfanoni uku kacal sun gudanar da ayyukan kwangiloli a Mazaɓar Sanata Aliero, waɗanda su ka haɗa da Alliance Trading Co. Ltd, Hummingbird Projects and Services da kuma Puranova Nig. Ltd. Dukkan waɗannan kamfanoni na ‘ya’yan Aliero ne na cikin sa.

“ICPC ta kuma ƙwato sama da injinan bayar da ruwan famfo 1,000 an ɓoye a wasu gidaje, su na ɓoye tun 2019 ba a raba su talakawa sun amfana ba.

Sanata Emmanual Bwacha:

Shi ne Sanata mai wakiltar Taraba ta Kudu. Shi ma kwangilar gyaran gine-ginen ajujuwa a Makarantar ‘Ya’yan Malaman Jami’ar Tarayya ta Wukari ya bayar ga kamfanin sa.

ICPC ta ce Bwacha ya bayar da kwangilar a kamfanin Eloheem Educational Management and Schools Ltd, da na sa ne, halak-malak’.

“Sanata Bwacha ya damfari gwamnatin tarayya ya sa ta zuba kuɗi ga wani aiki na sa na ƙashin kan sa, na gina sakandare a Jami’ar Tarayya ta Wukari, a matsayin aikin mazaɓar sa.

Haka kuma ICPC ta ce Sanata Bwacha ya karkatar da kwangilar samar da injinan ruwa na mazaɓar sa.

“Kwana biyu bayan an bayar da Kwangilar ga S.A Kadiri Ltd, sai kamfanin ya rubuta wasiƙa ga Hukumar Lower River Benuwai Basin Development Authority, cewa yanzu kamfanin Eloheem Ltd ne zai yi kwangilar. Eloheem Ltd kuwa mallakar Sanata Emmanual Bwacha ne.

Rahoton ya ci gaba da bankaɗo daƙa-daƙa da karkatar da ɗimbin kayayyakin da haƙƙin talakawa ne da Bwacha ya riƙa yi.

Sanata Sabo Nakudu, Jigawa:

ICPC ta kama Sabo Nakudu da laifin bayar da kwangilar gina rijiyoyin burtsate, samar da famfuna, babura, mota samfurin Toyota Hilux da sauran su ga kamfanin da mallakar ƙannen sa ne.

Sunan kamfanin Schramn Global Services Ltd. Tun 2016 aka bayar da kwangilar samar da motocin, amma na a kai ba. Daga baya ICPC ta kama motocin a hannun wani ƙanin Nakudu.

PREMIUM TIMES ta yi ƙoƙarin jin ta bakin sanatocin, amma abin ya faskara

Tags: BwachaHausaLabaraiPREMIUM TIMESSabo NaguduSanatoci
Previous Post

Ƴan bindiga sun kashe dagacin Maisamari a yayin da yake sallar Isha’i bayan buɗa baki

Next Post

FILATO TA DAGULE: Ƴan bindiga sun kashe sama da mutum 140 a kananan hukumomin Kanam da Wase a cikin dare ɗaya

Next Post
KUDU TA DAGULE: Rubdugun kisan ‘yan sanda a Akwa Ibom da Ribas

FILATO TA DAGULE: Ƴan bindiga sun kashe sama da mutum 140 a kananan hukumomin Kanam da Wase a cikin dare ɗaya

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ƊAN HAKIN DA KA RAINA: Yadda Lawal Dare ya kakkaɓo ‘jiragen yaƙin’ Matawalle, Yari, Shinkafi da Yarima a Zamfara
  • ZAƁEN GWAMNONIN 2023: Gwamnonin da su ka kammala wa’adi da zaɓaɓɓun da za su gaje su
  • ANA WATA GA WATA: APC ta ƙi amincewa da sakamakon zaɓen gwamnan Bauchi, ta ce an ɗibga maguɗi
  • TARABA TA JUYE: Kefas na PDP ya zama zaɓaɓɓen gwamna, NNPP ta yi bazata
  • ZAƁEN GWAMNAN BARNO: Yadda Zulum ya zunduma Jajari na PDP rijiya, ya bi ya danne shi da ƙuri’u 545,000

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.