• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Shin gaskiya ne mutum daya na iya kasancewa da kwayoyin halitta iri biyu? Binciken DUBAWA

Silas JonathanbySilas Jonathan
April 7, 2022
in Kiwon Lafiya
0
KANJAMAU: Akalla mata masu ciki 124,817 ke dauke da cutar a Kanjamau jihar Ondo

Pregnant Woman

Zargi: Wani labari a facebook na zargin wai mutun na iya samun kwayoyin halittan da bas u da dangantaka da yaran shi saboda mutumin na da kwayoyin halitta biuy ko fiye

Yayin da mahawara dangane da gwajin kwayoyin halitta na DNA dan sanin ainihin iyayen yara ke daukar hankali, wani bincike na nuna cewa sakamakon gwajin na da sarkakiya domin wata sa’a sakamakon gwajin DNA kadai ba zai bayar da cikakken amsar da ake nema ba

Wata sa’a ba lallai ne gwajin DNA ya bayar da takamaiman amsa dangane da wadanda suka haifi yara ba, domin akwai wadansu abubuwa masu sarkakiya da kan taka muhimmiyar rawa.

Deoxyribonucleic acid wato DNA ko kuma kwayoyin halitta abubuwa ne da ‘yan adam da ma yawancin halittu ke gada daga wajen iyayensu. A kan yi amfani da shi wajen yin gwajin tantance mahaifin yaro ko yarinya, batun da ya zama babban abun tattaunawa a Najeriya bayan da aka sami karuwa a yawan mutanen da ke neman tantance iyayen yaransu na gaskiya.

Yayin da ake haka, masu amfani da shafin Facebook da dama sun yi zargin cewa yana iya yiwuwa sakamakon gwajin DNA ya nuna cewa uba ba shi da wata alaka da dansa ko ‘yar shi saboda mutun na iya samun kwayoyin halittar DNA biyu ko fiye. Dama dan adam na da kwayar halitta na DNA daya ne amma akwai wadanda suke da wanda ake kira Chimera a turance, wato wanda ke da kwayoyi biyu ko fiye. Dan haka, mai chimera zai iya haihuwan da da daya ta yadda sauran za su kasance ba su da wata alaka da dan.

Wata mai suna Princess Jessy-Doo ta yi wannan bayanin a shafinta na facebook, kadan daga cikin bayanin da ta yi y ace “Kwayar halittan dan adam na iya haihuwan yaran da ba su da alaka da shi tunda yana iya samun kwayoyi biyu ko fiye.”

Wata mai suna Lene Temitope ita ma ta bayyana yadda gwajin DNA ya kan kasance da sarkakiya, inda ta ce ya kamata a ce iyaye su yi gwaji su gani ko suna da Chimera kafin su yi gwajin na DNA.

Mutanen da suka yi tsokaci kan batun sun banbanta domin wadansu sun nuna rashin yadda wadansu kuma batun ya daure mu su kai.

Wani mai amfani da shafin na Facebook Aondofa Shedrack y ace ba zai yadda da wannan ba domin idan ba kwayoyin halittansa ba ne komai ba ne ke nan. Wani kuma mai suna Iji Silas ya yi godiya ne.

Shin wannan gaskiya ne? me ke sanya hakan, kuma yaya ya ke aiki? Wadannan tambayoyin ne su ka sa DUBAWA binciken wanann batun.

Tantancewa

Mun yi bincike sosai kan Chimerism wato kwayoyin halittan. Mun binciki yadda ya ke aiki kuma mun yi magana da kwararru a kan batun.

Mene ne Chimerism? Chemirism wani yanayi ne wanda jikin mutum zai kasance da kwayoyin halite biyu ko fiye. Wannan yanayin ba safai ake samu ba, ana hasashen mutane 100 ne kawai aka taba rubutawa a cikin mujallun masana kiwon lafiya. Wannan yanayi yana afkuwa a dabbobi ma.

Mutun ko dabba da ke da kwayoyin halittan da suka kai biyu ko fiye a kan kira shi Chimera.

Ire-Iren Chimera

Akwai Chimerism iri-iri kuma kowanne na da yadda ya ke bayyana. Akwai Microchimerism, artificial Chimerism, twin chimerism da tetregametic Chimerism.

Microchimerism – Wannan ya k n afku ne idan mace mai juna biyu ta dauki wasu kwayoyin halitta daga dan da take dauke da sh. A kan kuma sami akasin haka idan dan ne ya dauke kwayoyin halittan mahaifiyar.

Wadannan kwayoyin na iya shiga jinin uwa ko yaro su shiga gabobi daban-daban. Wadannan kwayoyin na iya tsayawa a cikin jikin dan ko uwar na tsawon shekaru 10 ko fiye.

Artificial Chimerism – Wannan kan afku ne idan aka yi wa mutun karin jinni, ko dashen kwayoyin halitta ko kuma dashen bargon kashi daga wani. Idan an yi haka kwayoyin halittan sai su shiga jikin mutun.

Yanzu, akwai magungunan da kan taimaka wajen karin jinni ko dashe ta yadda wanda ke samun jinin zai samu kwayoyin da ya ke bukata ba tare da sun manne ma jikin ba.

Twin Chimerism – Wannan shi ne matsanancin wanda kuma aka fi magana a kai a Najeriya. Irin wannan kan faru ne idan mace ta yi cikin tagwaye sai daya ya rasu a ciki ya bar daya, sai wanda ya rayun ya dauki wasu daga cikin kwayoyin halittan wanda bai yi rai ba. Wannan ne zai baiwa wanda ya rayun kwayoyin halitta biyu.

Tetragametic Chimerism – Wannan yakan afku ne idan kwan na miji ya hadu da kwayayen namace guda biyu wadanda suka hadu suka zama daya.

Yadda Chimerism ke bayyana

Alamun chimerism kan banbanta daga mutun zuwa mutun kuma da yawa wadanda ke da wannan yanayin ma ba suwa nuna alamu kuma ma bas u fahimtar alamun k da sun bayyana.

Wadannan alamun sun hada da:

• Duhu a fatan jiki ko kuma haske, wata sa’a a wurare kadan wata sa’a kuma da yawa.
• Launin idanu daban-daban
• Wata sa’a ba’a gane ko wanda aka haifa namiji ne ko namace.
• Kwayoyin halittan DNA iri biyu
• Yiwuwar samun cututtukan da ke shafan garkuwan jikin mutun ko kuma kwakwalwa.

Mun gano wadansu wadanda suke da matsalolin da ke da nasaba da Vhimerism. Wadnasunsu sun hada da mawakin Carllifornia Taylor Muhl, wani dan asalin Amurka, da wata mata mai suna Lydia Fairchild da ke zaune a Washington. Wadannan sun nuna irin yadda chimerism ke bayyana.

Ra’ayoyin Kwararru

Dr Okpanachi Achile wani ma’aikacin lafiya da ke asibitin kwararru na Rehoboth a Lokoja ya yi bayanai da yawa dangane Chimerism kama daga wanda ya shafi dashen bargo zuwa cikin tagwayen da a kan rasa guda.

Ya bayyana cewa a yanayin da ya shafi tagwayen da daya kan bata ya bar daya, wanda ya rayu yawancin lokuta ya kan shanye wanda bai yi rai ba ta yadda ko an dub aba za’a gan shi ba. Wannan ne ke kai ga samun DNA iri biyu domin dama can kowannensu na da na shi.

“Gabobin da ya shanye ne ke janyo DNA kala biyu wadanda su kan kai ga abin da ake kira Chimera cin. Haka nan kuma idan aka yid ashen bargo, nan ma ana iya samun Chimera” a cewar Okpanachi.

Wani likitan mata da Asibitin Kasa a Najeriya wato Natinal Hospital Dr. Jeremiah Agim ya ce wannan tsohon labari ne kuma abin na iya kasasncewa kalubale idan ha rana bukatar tantance mahaifin mutun.

A Karshe

Binciken mu da kwararrun da muka yi magana da su sun bayyana mana cewa mutane na iya samun DNA biyu kuma suna iya haifan yaran da basu da wata alaka da su a fanin DNA. Wani yanayi ma suna Chemirsm a turance ke janyi hakan. Dan haka wannan zargin gaskiya ne

Tags: AbujaChimerismDNAHalittaLabaraiNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Hotunan Da Gwamnatin Nassarawa Ta Yi Amfani da Su Wajen Nuna Aikin da Ake Yi Na Hanyoyin Jihar Na Kasar Brazil ne – Binciken DUBAWA

Next Post

‘Yan bindiga sun kashe mutum uku sun yi garkuwa da mutane da dama a Taraba

Next Post
TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

'Yan bindiga sun kashe mutum uku sun yi garkuwa da mutane da dama a Taraba

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya
  • Gwamnatin Buhari ta ƙakaba sabbin harajin kira na wayar hannu ga ƴan Najeriya
  • BALA’IN ‘YAN BINDIGA: Sama da Katsinawa 13,000 su ka tsallake ba shiri zuwa Jamhuriyyar Nijar -Gwamna Masari
  • TAKARAR SHUGABAN ƘASA 2023: Mutum biyar kaɗai ke da gaske a cikin APC, sauran ‘yan rakiyar amarya ne -Gwamna Fayemi
  • Babu wanda na ke bibiya yayi min mataimakin shugaban kasa – Zulum

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.