• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Dalilai 9 da su ka sa Buhari bai saka hannu a kwangilar samar da na’urorin hangen bam da ‘yan bindiga daga nesa ba

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
April 2, 2022
in Manyan Labarai
0
Dalilai 9 da su ka sa Buhari bai saka hannu a kwangilar samar da na’urorin hangen bam da ‘yan bindiga daga nesa ba

Rashin bayar da gamsasshen bayani da hujjojin yadda za a sayo na’urorin da kuma tabbacin kamfanin da zai yi kwangilar, sun haddasa samar da jinkiri da kuma ƙin amincewar Majalisar Zartaswa a kwangilar sayen na’urorin hangen bam da ‘yan bindiga daga nesa, wadda Ministan Sufuri Rotimi Amaechi ya gabatar wa Majalisar Zartaswa kimanin watanni shida kafin ‘yan bindiga su kai mummunan farmaki kan jirgin ƙasan da ya tashi daga Abuja zuwa Kaduna a ranar Litinin.

Wata takarda ko wasiƙar sirri da ta faɗo hannun wannan jarida ta nuna yadda Majalisar Zartaswa ta yi fatali da wata kwangila da Amaechi ya nemi bayarwa a ƙudundune.

Amaechi ya nemi Majalisar Zartaswa ta amince da kwangilar sayo na’urorin hange da tantance bam ko ‘yan bindiga daga nesa da aka yi niyya maƙala wa jiragen ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna.

Majalisar Zartaswa ta ƙi amincewa ne saboda waɗansu dalilai da suka haɗa da:

Na farko dai Minista Amaechi ya kasa bayar da hujjar cewa kamfanin da zai bai wa kwangilar zai iya kawo kayayyakin.

Sannan Amaechi bai gamsar da Majalisar Zartaswa cewa kamfanin zai iya aikin maƙala na’urorin idan ya shigo da su ƙasar nan ba.

Dalili na uku, Majalisar Zartaswa ba ta amince da kwangilar ba, saboda aiki ne na maƙudan kuɗaɗe, har naira biliyan 3 da ɗoriya. Amma kamfanin da Amaechi ya yi niyyar bai wa kwangilar kwata-kwata bai taɓa yin irin wannan aikin ba.

Wani dalili kuma shi ne Minista Amaechi ya kasa gabatar wa Majalisar Zartaswa irin wasu ayyukan da kamfanin ya taɓa yi a baya, ballantana a gamsu cewa zai iya yin aikin samar da na’urorin.

Sannan kuma Amaechi bai kawo hujja daga wani wuri mai nuna cewa akwai inda aka yi amfani da irin na’urorin kuma a yanzu haka su na aiki sosai.

Wani dalili kuma shi ne, Majalisar Zartaswa ta gano cewa kamfanin da Amaechi ya bai wa kwangilar ɗan tagajan-tagajan ne, gaba ɗaya abin da ke cikin asusun kamfanin bai wuce naira miliyan 84.9 ba.

Sannan kuma kamfanin bai wuce shekaru uku da kafawa ba. Domin an kafa shi ne cikin 2019, sannan kuma ba shi da wata ƙwarewa ko gogewar yin irin ayyukan da Amaechi ya nemi a ba shi.

Wani dalilin kuma shi ne, Amaechi bai gabatar Da sunayen wasu kamfanonin da su ka nema aka hana su ba, ballantana a auna ta su ƙwarewar ko cancantar da kuma ta ɗan tagajan-tagajan ɗin kamfanin da Amaechi ya nemi bai wa kwangilar ba.

Wani dalilin kuma shi ne Amaechi bai yi wa kwangilar dalla-dalla ba. Kamata ya nuna cewa za a kashe kuɗaɗen a jirgin ƙasa masu zuwa garuruwa kaza da kaza. Shin iyakar masu zirga-zirga Abuja da Kaduna ne, ko kuwa har da na sauran garuruwa za a kashe wa kuɗaɗen? Duk Minista Amaechi bai yi haka ba.

Idan ba a manta ba, bayan kai hari kan jirgin ƙasan da ya tashi daga Abuja zuwa Kaduna, Amaechi ya bayyana cewa “da tun tuni an maƙala wa jiragen da ke zirga-zirga tsakanin Abuja da Kaduna na’urorin, to da hakan bai faru ba.”

Sai dai kuma Amaechi bai wa duniya cewa shi ne ya haddasa sakacin ba, saboda ya bayar da kwangilar aikin samar da na’urorin a ƙudundune, kuma ga kamfanin da bai cancanta ba.

“An tsaya ana jayayya akan aikin samar da na’urorin na jiragen ‘drone’ kyamara mai-gani-har-hanji’. Ana buƙatar waɗannan na’urori domin ko daga nesa jirgi ya ke, za su nuna masa akwai matsala daidai wuri kaza da kaza. Idan wasu mutane ne ɗauke da makamai, duk na’urorin za su sanar.” Inji Amaechi.

Amma wasiƙar ƙin amincewa da ƙudundunen da Amaechi ya yi, ta faɗo hannun PREMIUM TIMES, wadda a Taron Majalisar Zartaswa na ranar 24 Ga Satumba, 2021, aka ƙi amincewa da kwangilar naira biliyan 3.7 ɗin da Ministan na Sufuri ya nemi bayarwa a sunƙaƙe.

Batutuwan da aka tattauna a wurin taron waɗanda aka rubuta, sun faɗo hannun wannan jarida. Sun nuna wani kamfani ne mai suna Mogjan Nigeria Limited wanda aka yi wa rajista a ranar 6 Ga Agusta, 2019 Amaechi ya so a bai wa Kwangilar.

Majiyar Fadar Shugaban Ƙasa ta shaida wa jaridar Punch cewa an ƙi amincewa da kwangilar saboda, “mun yi tantama da tababar ƙwarewar kamfanin, wanda bai ma fi shekaru biyu da kafuwa ba.

“Sannan kuma kamfanin bai taɓa yin aikin da ya kai naira biliyan 3.7 a baya ba. Bai kuma taɓa samar da na’urorin a wani wuri an tabbatar da ƙwarewar sa ba.”

A cikin wasiƙar dai an rubuta cewa Amaechi ya shaida wa Majalisar Zartaswa cewa Hukumar Tantance Kwangiloli ta Ƙasa (BPE) ce ta amince da kamfanin.

Tsakanin Tashar Jirgin Ƙasa ta Idu da ke Abuja da Tashar Jirgin Ƙasa ta Rigasa a Kaduna, tazarar kilomita 200 ce. A can ne Amaechi ke so a kashe zunzurutun naira biliyan 3.7.

Shi kan sa Mataimakin Shugaban Ƙasa Yemi Osinbajo wanda ya jagoranci Taron Majalisar Zartaswa a ranar, ya umarci Amaechi cewa ya na so ya san yadda na’urorin za su riƙa aiki idan ana amfani da su tukunna.

Shi kuwa Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa Ibrahim Gambari, ya nemi sanin shin a tsakanin jiragen Abuja da Kaduna kaɗai za a kashe kuɗaɗen ko har da na sauran garuruwa?

A nan ne Amaechi ya ce ai aikin na gwaji ne, idan ya yi sosai a tsakanin Abuja zuwa Kaduna, to kuma sai a yi a sauran garuruwan da jiragen ƙasa ke zirga-zirga.

Tags: AMaechiHausaJirgin KasaLabaraiPREMIUM TIMES
Previous Post

Ƴan bindiga sun kashe ƴan kasuwa 7 sun sace wasu da dama a kasuwan Ƴantumaki, Katsina

Next Post

MATSALAR TSARO: ‘Yan sanda sun kama lodin albarusan harbo jiragen sama a tashar mota a Maiduguri

Next Post
MATSALAR TSARO: ‘Yan sanda sun kama lodin albarusan harbo jiragen sama a tashar mota a Maiduguri

MATSALAR TSARO: 'Yan sanda sun kama lodin albarusan harbo jiragen sama a tashar mota a Maiduguri

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Walikan Filato na Amaechi ne, babu haufi, babu tantama babu kila wa kala – In ji Lalong
  • MATSALAR TSARO: Nan da wata biyu za a ƙara ɗaukar kuratan ‘yan sanda 10,000 -Dingyaɗi
  • Duk da an ƙara wa Magu girma, za a hukunta shi idan bincike ya tabbatar da laifi a kan sa -Dingyaɗi
  • FASHEWAR TUKUNYAR GAS A KANO: Ministar Jinƙai na so a ɗau matakan hana aukuwar bala’o’i
  • Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.