• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

ZARGIN SAFARAR HODAR IBILIS: NDLEA sun gurfanar da Abba Kyari a kotun Abuja

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
March 7, 2022
in Manyan Labarai
0
ZARGIN SAFARAR HODAR IBILIS: NDLEA sun gurfanar da Abba Kyari a kotun Abuja

Jami’an Hukumar NDLEA sun gurfanar da dakataccen Mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda, Abba Kyari a Babbar Kotun Tarayya ta Kaduna.

An shiga da shi kotun sa safiyar Litinin misalin ƙarfe 8:12 na safiya.

An gabatar da shi ne bisa zargin sa tare da wasu jami’an ‘yan sanda huɗu da laifin safara da kuma tu’ammali da hodar ibilis mai nauyin kilogiram 22.35.

NDLEA sun kama shi tare da ‘yan sandan huɗu waɗanda su ma ke ƙarƙashin sa a lokacin da ya ke shugaban ‘Yan Sandan Kai Ɗaukin Gaggawa masu kamen ‘yan damfara da garkuwa da mutane.

Kafin NDLEA ta kama shi, Kyari ya shafe watanni shida a dakace, bayan zargin sa da haɗa baki da gawurtaccen ɗan damfara Hushpuppi.

An zarge shi da shirya damfarar dala miliyan 1.1, lamarin da ya janyo Amurka ke neman a tura a can ta yi masa hukunci a Amurka.

A zaman shari’a, su Kyari za su fuskanci tuhumar amfani da kuma mallakar hodar Ibilis ba bisa ƙa’ida ba.

Sannan akwai wata hutuma da ake wa Kyari shi kaɗai, wadda ake zargin sa da bai wa babban jami’in NDLEA toshiyar bakin Dalar Amurka 61,400 don kada NDLEA ta bincika kuma kada ta auna wata hodar Ibilis don kada a gane ko mece ce.

Manyan ‘yan sanda huɗu da ake tuhuma tare da Kyari sun haɗa da Mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda Sunday Ubua, Mataimakin Sufurtanda Bawa James, Sufeto Simon Agirgba, Sufeto John Nuhu.

Akwai fararen hula biyu, Chibunma Patrick da Emeka Alphonsus Ezenwane. Su ne ake zargin sun shigo da hodar Ibilis mai nauyin kilogiram 21.35.

A ranar 28 Ga Febrairu ce Kotu Ta Ƙara Hana Belin Abba Kyari:

Babbar Kotun Tarayya a karo na biyu a Abuja, ta ƙi amincewa da belin dakataccen Mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda Abba Kyari, wanda a yanzu haka ke ci gaba da kasancewa a tsare a hannun Hukumar Hana Safara da Tu’ammali da Muggan Ƙwayoyi (NDLEA).

NDLEA ta kama Abba Kyari bisa zargi da binciken sa wajen hannun shigo da hodar ibilis mai nauyin kilogiram 25 daga Brazil.

Mai Shari’a Inyang Ekwo dama tun a ranar 21 Ga Fabrairu ya yi fatali da takardar neman belin Kyari da aka ba shi, bisa dalilin cewa Kyari na fama da fama da rashin lafiya.

Ekwo ya umarci masu neman beli su tura wasiƙar ta su ga Hukumar NDLEA, wadda ita ce ke tsare da Kyari, kuma ita ɗin ce ta kama shi.

A wannan Litinin kuma Mai Shari’a Ekwo ya ƙara yin fatali da neman beli, inda ya ce “Ai umarnin da wata kotu ta bayar cewa NDLEA ta ci gaba da tsare Kyari har sai bayan ƙarin wasu kwanaki 14 a tsare.

Ya ce wannan hukunci ya shafe duk wata maganar neman beli a yanzu, domin an bai wa NDLEA damar ci gaba da binciken Kyari da ke a hannun ta.

Daga nan sai Ekwo ya ce sai bayan cikar wa’adin kwanaki 14 da aka ƙara wa NDLEA sun cika, sannan za a zo a yi maganar beli.

“Saboda haka ba zan bayar da belin sa ba.” Inji Mai Shari’a Ekwo.

Da ya koma kan batun rashin lafiyar da lauya ya ce ke damun Kyari, ya umarci NDLEA ta ba Kyari damar ci gaba da shan magungunan ya likita ya amince ya riƙa amfani da su, kamar yadda kotun ta bayar da umarni a ranar 22 Ga Fabrairu.”

Za zauna zaman neman belin Kyari a ranar 22 Ga Maris.

Karafkiyar Bayan Kama Abba Kyari: Ya Maka NDLEA Kotu, Ya Na Neman Diyyar Naira Miliyan 500:

Dakataccen Mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda, Abba Kyari da ke tsare, ya maka hukumar NDLEA mai tsare da shi a kotu, ya na neman ta biya shi diyyar ɓata masa suna da tsare shi ba bisa ƙa’ida da Kyari ɗin ya ce hukumar ta yi.

Waɗannan buƙatu da Kyari ya nema a kotu, suna cikin wata ƙara da lauyan sa ya shigar a Babbar Kotun Tarayya ta Abuja.

Ƙarar mai lamba FHC/ABJ/CS/182/22, an shigar da ita ce a gaban Mai Shari’a Inyang Ekwo, har ila yau lauyan Kyari ya nemi NDLEA ta nemi gafara ga Kyari s rubuce, saboda tsare shi da ya ce an yi ba bisa ƙa’ida ba.

Ya ce ya na so NDLEA ta buga sanarwar ba shi haƙuri da neman afuwar sa saboda ba a bisa haƙƙin doka aka kama shi har aka tsare shi ba.

Lauyan Kyari mai suna C. O. Ikena ya shigar da ƙarar a ranar 17 Ga Fabrairu. Sannan kuma ya nemi kotu ta hana NDLEA ko Hukumar ‘Yan Sanda ko ma wata hukumar tsaro sake yi wa Kyari barazana, neman sa, kamshi ba bisa ƙa’ida ba.

“A matsayi na na lauyan wanda ke ƙara, ina neman kotu ta tilasta Hukumar NDLEA biyan shi wanda na ke karewa ɗin diyyar naira miliyan 500, saboda kashi da tsare shi da ta yi ba bisa tsarin da doka ta tanadar ba.

“Kamawar da aka yi masa ta keta masa ‘yancin sa na haƙƙin walwala kamar yadda Doka ta Sashe na 35 da 36 na Kudin Mulkin Najeriya ya tanadar masa.”

Lauyan ya nemi kotu ta bayyana cewa kama Kyari da tsare shi ba tare da gurfanar da shi a kotu ba zuwa ranar 12 Ga Fabrairu, ya keta masa ‘yancin sa.

Sannan kuma ya yi nuni da cewa an tozarta Kyari, an wulaƙanta shi kuma an suburbuɗe shi a inda ya ke tsare.

“Kuma hana belin sa ma wani nau’i ne na cin mutuncin sa da tauye masa ‘yancin da kundin dokokin Najeriya ya ba shi.

Abubuwan Da Suka Biyo Bayan Kama Abba Kyari:

Yadda Abba Kyari Ya Riƙa Mu’amala Da Gaggan Dillalan Hodar Ibilis Daga Brazil -NDLEA:

Hukumar Hana Tu’ammali Da Muggan Ƙwayoyi (NDLEA), ta nesanta jami’anta daga tu’ammali da hodar ibilis mai nauyin kilogiram 25 ɗin da aka kama wasu gungun ‘yan sanda da ita, bisa jagorancin dakataccen ɗan sanda Mataimakin Kwamishina Abba Kyari.

Kakakin NDLEA Femi Babafemi ya bayyana a cikin wata sanarwa a ranar Laraba cewa.

Ya ƙaryata alaƙar da ake ce ke tsakanin jami’an NDLEA na filin jirgin saman Enugu da waɗanda su ka shigo da hodar ibilis a filin jirgin daga Addis Ababa, babban birnin ƙasar Habasha.

Babafemi ya ce labarin ƙarya ce kawai wasu ‘yan sanda suka riƙa watsawa.

Babafemi ya ce bincike ya nuna cewa Abba Kyari da gungun wasu ‘yan sanda yaran sa ne ke da alaƙar kai-tsaye da wasu gaggan dillalan muggan ƙwayoyi a Brazil.

“Bincike ya tabbatar cewa Abba Kyari ne da yaran sa dillalan ƙwayoyin su ka yi mu’amala tare. Kuma binciken ya nuna yadda su ke aiki tare.”

Mugu Ba Shi Da Kama: Yadda Abba Kyari Da Yaran Sa Ke Shirya Safarar Muggan Ƙwayoyi Da Gaggan ‘Yan Ƙwayar Brazil:

“Idan za a iya tunawa bayan NDLEA ta nemi Hukumar ‘Yan Sanda ta ba su Abba Kyari da yaran sa domin su yi masu tambayoyi, ‘yan sandan sun yi masu tambayoyi sannan suka damƙa su ga NDLEA, tare da rahoton tambayoyin da suka yi masu.” Haka Babafemi ya bayyana.

Babafemi ya ce wani ɗan sanda da ke cikin gungun yaran Abba Kyari mai suna James Bawa, ya tabbatar cewa ya yi magana da wani ejan ɗin dillalin ‘yan ƙwaya da ke Brazil, kafin a shigo da sunƙin ƙwayoyi a ranar 19 Ga Janairu, 2022.

Baki Shi Ke Yanka Wuya: Mummunar Shaidar Da ‘Yan Sanda Suka Yi Wa Abba Kyari A Gaban NDLEA:

Kakakin NDLEA Babafemi ya ci gaba da cewa rahoton ‘yan sanda ya nuna: “Mataimakin Sufurtandan ‘Yan Sanda Bawa ya rubuta bayani a gaban ‘yan sandan bincike cewa wani ejan ɗin dillalan ƙwaya da ke Brazil da ake wa laƙabi da KK, ya kira shi ya sanar da shi cewa za a shigo da sunƙi-sunƙin ƙwayoyi ta filin jirgin saman Enugu.”

James Bawa ya shaida wa ‘yan sanda cewa wani da IK ya kwatanta masu shi ta waya ya samu James Bawa ɗin a ranar 19 Ga Janairu, 2022 wajen ƙarfe 2:30 na yamma, a wajen filin jirgin, inda ya nuna masa hoton sunƙin ƙwayar.

“Daga nan su ka hango wanda ake zargin a lokacin da ya ke fitowa daga filin jirgi, bayan ya gama wuce dukkan shingayen bincike. Sannan aka kama shi tare da wani abokin burmin sa.”

A cikin zancen da Abba Kyari ya yi wani jami’in NDLEA, wanda ya yi wa Kyari shigar-burtu a matsayin cewa shi ma ɗan ƙwayar ne, Kyari ya labarta masa irin yadda suka tsara shigo da hodar koken shi da ejan ɗin Brazil.

Sannan a cikin bidiyon Kyari ya bayyana yadda aka tsara yadda za a yi kason kuɗaɗen ƙwayar.

“Yayin da Abba Kyari ke amsa tambayar mu shin ko a cikin filin jirgi ko wajen filin jirgin ya ke girke yaran sa? Sai Kyari ya ce, ” ƙwarai ƙwarai, ana ajiye wasu a waje, wasu kuma a cikin filin jirgin.

“Za su bar ka sai ka gama fitowa daga ƙofar fitowa, sai su damƙe ka da ka fito waje.”

Babafemi ya ce hakan ya nuna cewa ‘yan sanda ne su Kyari su ke shirya tu’ammalin su.

Tags: Abba KyariAbujaHausaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Osinbajo zai cigaba da gudanar da mulkin kasa a yayin da ba ni nan – Buhari

Next Post

BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

Next Post
BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? - Ra'ayoyin mutane

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya
  • Gwamnatin Buhari ta ƙakaba sabbin harajin kira na wayar hannu ga ƴan Najeriya
  • BALA’IN ‘YAN BINDIGA: Sama da Katsinawa 13,000 su ka tsallake ba shiri zuwa Jamhuriyyar Nijar -Gwamna Masari
  • TAKARAR SHUGABAN ƘASA 2023: Mutum biyar kaɗai ke da gaske a cikin APC, sauran ‘yan rakiyar amarya ne -Gwamna Fayemi
  • Babu wanda na ke bibiya yayi min mataimakin shugaban kasa – Zulum

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.