• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Hujjojin Putin 30 Na Mamaye Ukraniya Da Gangancin Zelenskyy 30 Na Tsokanar Rasha Yaƙi

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
March 8, 2022
in Rahotanni
0
Hujjojin Putin 30 Na Mamaye Ukraniya Da Gangancin Zelenskyy 30 Na Tsokanar Rasha Yaƙi

Yadda kawai mai kamatu zai fi sauƙin fahimtar wannan bayani, shi ne a ce masa: Cikakken bayani ne kan yadda wauta da gangancin Shugaban Ukraniya Volodymyr (Waldima) Zelensky ya biye wa Amurka, ta kai shi cikin garken kuraye ta gudu ta bar shi.

1. An zaɓi Volodymyr Zelensky cikin 2019 a zaɓen da ya yi gagarimar nasara, saboda ya yi alƙawarin shi ne zai iya kashe wutar da ke neman tashi tsakanin Ukraniya da Rasha.

2. Zelensky a wurin kamfen ya kuma yi alƙawarin magance rikicin cikin Ukraniya, wanda wasu yankunan cikin ƙasar da ke Gabas su ka ɓalle.

Shi wannan yanki da ya ɓalle, al’ummar cikin sa ƙabilar yaren Rasha ne, kuma sun yi maƙwautaka da Rasha ɗin.

3. Amma bayan zaɓen Zelensky, ko sau ɗaya bai taɓa yin ƙoƙarin sasanta rikici da Rasha ba ko rikicin cikin Ukraniya.

Fatali Da Yarjejeniyar Minsk:

4. Maimakon ya sasanta, sai Zelensky ya tashi haiƙan ya na dangwalar hancin Rasha da tsinin mashi. Ya samu damar zama da Rasha su warware rigingimu a kan teburin shan shayi, amma sai ya yi biris.

5. Me Zelensky ya koma yi? Sai kawai ya riƙa bin shawarar Amurka da umarnin ta ido-rufe.

6. Zelensky ya kasa gane cewa zaman lafiya da Rasha ne kaɗai mafita ga Ukraniya, amma ba ƙulla ƙawance da Turawan Yamma da Amurka ba.

7. Zelensky ya hau mulki ya iske Yarjejeniyar Birnin Minsk na Belarus. Maimakon ya kiyaye yarjejeniyar, sai Zelensky ya yi fatali da ita.

8. Hakan ya ƙara rura rikicin ƙabilancin da dama ya faru tun shekaru takwas kafin hawa
mulkin Zelensky.

9. Putin ya gano take-taken Zelensky, har ya riƙa yi masa gargaɗi a fakaice, ya na cewa: “Kun dai gani ko, Shugaba Zelensky ya yi fatali da Yarjejeniyar Minsk. To ai wanda ya ƙi ji, ba zai ƙi gani ba!”

10. Duk manyan ƙasashen duniya sun san yin fatali da yarjejeniyar Minsk da Zelensky ya yi, bayan Rasha ta jure bin yarjejeniyar tsawon shekaru takwas, shi ya ƙarasa harzuƙa Rasha afkawa Ukraniya.

11. Wa ya zuga Ukraniya yin fatali da Yarjejeniyar Minsk? Amurka ce, kowa ya sani.

Gangancin Ukraniya Na Girke Dakaru 60,000 A Yankin Gabas, Cikin Ƙabilar Rashawan Ukraniya:

12. Zelensky wanda ya yi alƙawarin kawo zaman lafiya da haɗin kan ƙabilu, maimakon haka, sai ya girke dakaru 60,000 a yankin gabas mai maƙautaka da Rasha, kuma akasari ƙabilar Rashawa ne a yankin.

Bayan wanann kuma sai ya riƙa shigo da makamai da Amurka da Turai ta Yamma. Ya ayyana fara shirin tanadar makamashin nukiliya. Ya yi fatali da yarjejeniya. Shin Rasha za ta zuba masa ido? A’a.

14. Zelensky ya yi kuskuren tura dakaru 60,000 yankin gabas mai ƙabilun Rashawa. Ta kai ana kai masu hare-haren neman shafe su. Wanda kuwa Rasha ba za ta taɓa amincewa Ukraniya ta shafe ‘yan ƙabilar ta da ke Ukraniya ba, kuma kan iyaka da Rasha.

15. Me Zelensky ke nufi da ko son cimmawa idan ya kakkaɓe Rashawan Ukraniya? Ya na jin Rasha za ta zuba masa idanu ya murƙushe ‘yan ƙabilar ta? A’a.

16. Shin tashin hankali Zelensky ya nema da Rasha ko zaman lafiya? Tashin hankali ya nema!

Rasha Ta Tura Dakaru 200,000 Ita Ma:

17. Ganin take-taken Zelensky, sai Vladimir Putin na Rasha ya fusata, ya tura dakaru tare da muggan makaman da duk duniya ta firgita da su, domin su kare Rashawan da suka ɓalle daga Ukraniya, waɗanda Zelensky na Ukraniya ke neman shafewa.

Babban Kuskuren Ukraniya Kan Neman Shiga Ƙungiyar NATO:

18. Babu yadda za a yi Rasha ta bari Zelensky na Ukraniya ya tattago NATO ya kawo har kan iyakar ƙasar Rasha. Shi ma ya san haka.

19. Zelensky ya sani sosai tun cikin 2014 Putin na Rasha ke nanata cewa Rasha ba za ta taɓa bari NATO ta kafa sansani a Ukraniya ba. “Sai dai a yi wadda za a yi. Sai dai Turai baki ɗaya ta yi baram-baram!”

20. Me ya sa Zelensky ke son kawo NATO a Ukraniya, ƙungiyar da ke neman ganin bayan Rasha a duniya?

21. Shin Zelensky bai san NATO ta ruguza Yugoslavia da Afghanistan da Syria da Libiya ba? Ya sani.

22. Shin Zelensky ya san NATO ba ta son Rasha, kuma ba ta son mai son Rasha? Ya sani. Shin wa ke zuga shi? Amurka.

Hujjar Rasha Kan Mamaye Ukraniya:

23. Maimakon Zelensky ya cika alƙawarin shinfida tabarmar zaman lafiya da Rasha da kiyaye yarjejeniyar Minsk, sai ya fara shirin tanadin makaman nukiliya.

24. Idan Amurka da Turawan Yamma suka ɗaure masa gindi ya tanadi makaman nukiliya, wace ƙasa zai ruguza? Rasha mana! Shin Rasha za ta ƙyale Ukraniya ta tanadi nukiliya? A’a.

25. Dalili kenan a fakon yaƙin Rasha ta gaggauta ƙwace tashar makamashin nukiliya ta Ukraniya.

Misalin Ukraniya Da Rasha, Kamar Misalin Amurka Da Mexico Ne:

26. Shin Amurka za ta bari maƙauciyar ta Mexico ta ƙulla ƙawance makamai da Rasha? A’a.

27. Shin Amurka za ta bari Mexico ta mallaki makaman nukiliya? A’a.

28. Shin Amurka za ta yarda da dakarun Rasha a Mexico ƙofar hancin Amurka? A’a.

29. Tunda Zelensky ya san da haka? To tabbas kuwa ya san Rasha ba za ta bari ya tattago NATO da Amurka zuwa Ukraniya ba. Sai dai Turai ta hargitse.

Ɓullar Aƙidar NAXI Magoya Bayan Hitler A Ukraniya:

30. Zelensky ya sani sarai a Ukraniya wata ƙungiya mai yaɗa aƙidar Hitler, kuma ta yi ƙarfi har a cikin gwamnati.

Ko a cikin
2014 mabiya ƙungiyar sun ƙone mutum 40 ƙurmus a Cibiyar Trade Union da ke Odessa.

Wannan ƙungiya ta tashi haiƙan wajen yaɗa ƙiyayya kan ƙabilar Rashawan Ukraniya da tsangwamar su.

Putin na Rasha ya san CIA na bai wa mayaƙan sunƙuru horo a asirce a Ukraniya.

Rasha Ba Ta Manta Kisan-kiyashin Da Dakarun Hitler Suka Yi Wa Rashawa A Yaƙin Duniya Na Biyu Ba:

31. Ɓullar ‘yan aƙidar Hitler masu tsanar Rashawa a Ukraniya ya tashi hankalin Putin na Rasha. Shi da kwamandojin sa ba za su taɓa manta tarihin Yaƙin Duniya Na Biyu ba, wanda Sojojin Hitler suka kashe sama da al’ummar Rasha miliyan 20.

Don haka Putin ke ganin da ya zauna turus a kassara Rasha, gara ya tashi a-yi-ta-ta-ƙare kawai.

Bahaushe dai ya ce ‘mai rabon ganin baɗi, sai ya gani.’

Shi kuma mawaƙi Kassu Zurmi cewa, “mutuwa ta raina mai gajeren kwana.”

Tags: HausaPutinRashaUkraineZelensky
Previous Post

SAKAMAKON CANJIN SHEƘA: Kotu ta tsige Gwamnan Ebonyi saboda komawa APC da ya yi, bayan ya ci zaɓe ƙarƙashin PDP

Next Post

Na kwana da maza akalla 100 a shekaru na 32 da haihuwa don neman mijin aure – inji fitacciyar mai gabatar da shirye-shirye a Talbijin

Next Post
Man and Woman

Na kwana da maza akalla 100 a shekaru na 32 da haihuwa don neman mijin aure - inji fitacciyar mai gabatar da shirye-shirye a Talbijin

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya
  • Gwamnatin Buhari ta ƙakaba sabbin harajin kira na wayar hannu ga ƴan Najeriya
  • BALA’IN ‘YAN BINDIGA: Sama da Katsinawa 13,000 su ka tsallake ba shiri zuwa Jamhuriyyar Nijar -Gwamna Masari
  • TAKARAR SHUGABAN ƘASA 2023: Mutum biyar kaɗai ke da gaske a cikin APC, sauran ‘yan rakiyar amarya ne -Gwamna Fayemi
  • Babu wanda na ke bibiya yayi min mataimakin shugaban kasa – Zulum

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.