• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

RIGIMAR ASUU DA GWAMNATIN TARAYYA: Talaka ne abin tausayi, Daga Ahmed Ilallah

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
February 9, 2022
in Ra'ayi
0
RIGIMAR ASUU DA GWAMNATIN TARAYYA: Talaka ne abin tausayi, Daga Ahmed Ilallah

Ko yan Nijeriya kuwa suna nazari game da cigaban da tabarbarewar ilimi ke fuskanta? A yau fa a Nijeriya lacewar ilima fa, tafi lalacewar harkar tsaro, kawai rashin tsaro kan dauke rayuwar mutane ne lokaci guda ba tare da sanin kowa ba, ko tarwatsa al’ummah ko duk masifar hakan kan kawo, wanda ita dole tana bukatar maganin na nan take. Amma fa in munyi dogon nazari, lalacewar ilimi daga matakin kananan makarantu zuwa jami’a, shi ya bada babbar gudunmawa wajen rusa kowanne fanni daga tattalin arzi, lafiya zuwa ita kanta harkar tsaron, uwa uba rasa ingantacciyar gudanar da mulkin al’ummah.

Makarantun gwamnati a ko wane mataki ba wai kawai jami’a ba a kowane lokaci sake lalacewa suke, kwari da nagartar ilimi a kowane mataki lalacewa yake, musamman a yankin arewacin Nijeriya.

Babban abin da ya kamata mu sake nazari a kayi shine, yau shiga makarantun gwamnati a kowane mataki, ya zama sai talaka kawai, ko kuma in ya zama dole ne kawai mutane ke kaiwa yaran su makarantun gwamnati.

A yau duk mai dama-dama daga yan kasuwa zuwa ma’aikata ba kowa ke kai dansa makarantar gwamnati ba, hatta a wasu wuraren ma Headmaster da malamai basa kai yayan su makarantar da suke koyarwa, su kan kaisu makarantun kudi, su kuma su koyar a makarantun gwamnati. Irin wannan halayya tana iya karuwa a manyan makarantun Nijeriya ganin yadda a kullum a ke bude makarantu masu zaman kansu.

Ko da yake zaiyi wahala a ga kananan makarantu na firamare da sakandare suna shiga yajin aiki kamar yadda a ke ganin malaman jami’oin Nijeriya ke yawon rufe makarantun su, su tafi yajin aiki, kamar yadda a yanzu suke shirye-shiryen shiga wani sabon yajin aiki.

A wannan karon kungiyar ASUU sun dauko sabon salo a bana, a yayin da ASUU suke ware rana guda a dukkanin jami’a wanda baza a yi karatu ba, dominsu fahimtar da dalibai da iyayen dalibai dama sauran al’ummah akan dalilin su na daukan matakin sai baba-tagani in har sun tsunduma wannan yajin aikin.

Kusan dalilan da kungiyar ASUU suka bada na daukar matakin shiga yajin aiki, bai wuce dalilan da ASUUn suke badawa a abaya ba, yayin da za su dauki irin wannan mataki.

A tawa fahimtar kwararen dalilan ASUU a wannan karon bai wuce Sabinta Yarjejeniyar ta da Gwamnati ba ta 2009 wato Renegotiation of 2009 Agreement, samar da kudade don gyaran Jam’ioin Nijeria da samar musu kayan aiki, wanda a yanzu kungiyar sunce suna bin gwamnatin tarayya naira biliyan 880 na revitalization of universities wato kudin gyaran makarantu da kuma kin amincewar kungiyar na shiga tsarin gwamnati na biyan albashi bai daya wato IPPS, yadda suka bakaci yin amafani da manhajar da suka kirkira wato UTAS.

Ko da yake a wani bangaren manazarta suna tausaya wa malaman jami’oi a Nijeriya musamman man ma yayin da aka yin misali da takwarorin su na kasashe makwabta, duk da cewar Nijeriya tafi wadannan kasashe karfin tattalin arziki, malaman jami’oin Nijeriya kusan sunfi kowa karancin albashi a yau, wanda kololuwar albashin Shehun Malami wato Professor bai wuce N400,000 da doriya ba, wanda wasu malaman ma basa karbar albashin da ya kai N130,000 ga kuma dibgin aiki na koyar wa saboda yawan daliban da suke jami’oin kasar. Dadi da kari ana bukatar wadannan Jami’oi suna fitowa da bincike a kowane fanni da za a gina kasar nan da shi.

A yarjejeniyar ASUU da Gwamnati ta 2009, ya kamata tun a shekara huda baya a ce an sake duba wannan tsarin albashin, a dalilin ASUU na sake shiga yajin aiki shine jan kafar da gwamnati take yi a kan wannan yarjejeniya da kuma kudurin gwamnati na sake maida duba ga tsarin albashin na su zuwa ga Tripartite Committee wato kwmitin da ya samar da sabon karancin albashi, wanda ASUU suke ganin kamar wasa ne da hankalin su gwamnati ta keyi musu, ganin tsawon lokacin da aka dauka akan batun kuma babu wani kwakkwaran mataki.

Kudaden da ake bawa malaman jami’a na AEA (Academic Earn Allowance) wato allowance din in-kayi-aiki-ka-samu da kuma Revitalizing Fund wato samar da kudi don gyaran makarantu, wanda ya hada da gyaran dakunan kwanan dalibai, dakunan koyon karatu, dakunan koyon kimiya wato laboratory da sauran kayan koyo da koyarwa. Duk da cewar gwamnati ta ce ta biya N5.5B na Earned Allowance da Revitalization Fund, amman ASUU sunce wannan ko kusa bai kai kudin da ake bukata ba gyaran Jami’oin Nijeriya.

A jayayyar ASUU da Gwamnati akan IPSS da UTAS, bisa nuna kin gamsuwar su da tsarin IPSS, wanda suka zayyano matsalolin da ke cikin tsarin ta re da samar da wata manhajar domin amfani da ita a Jami’oi. Bayan yajin aikin baya gwamnati ta aminta da karbar wannan Manhaja ta UTAS (University Transparency and Accountability Solution) bisa sharadin sai ta tsallake gwaje-gwaje na hukumomin Nijeriya. A bisa wannan dalilin ASUU na zargin gwamnatin da jan kafa a kan wannan manhaja.

Duk da kasancwar wasu da ga cikin bangarori na gwamanti da masu fada a ji sun sha shiga tsakanin ASUU da Gwamnati, ko da a yunkurin ASUUn na baya bayan nan Shugaban Majalissar Wakilai ya shiga tsakani a yayin da aka cimma yarjejeniya suka fasa shiga yajin aik, Shugabannin kungiyoyin addinai, ko a wannan karon ma gammaayar kungiyoyin addinai sun kaiwa Shugaba Buhari ziyara, kuma sun sanya baki a kan a samo karshen wannan matsala.

Amma, abin tambaya a ina matsalar ta ke? Shin lokaci baiyi ba da duk mai ruwa da tsaki a kan harkar ilimi da ma mashawartan gwamnati, da kuma ita gwamnatin kanta, da shugabbbannin siyasa da su samar da sahihiyar hanyar warware wannan matsala don inganta ilimin manyan makarantu a Nijeriya?

To fa in har ba a bi a tsinake ba, matsayin jami’oin gwamnati zai koma tamkar makarantun primary da sakandire na gwamnati, wanda karatu a ciki sai ya zama maka dole, wanda a karshe kasar a ke rusawa a hankali, wanda alamu na nunawa.

Ya kamata a yanzu tunanin mutane ya wuce karamin tunani na kawai irin matsalar da wannnan yajin zai hafar musamman a lokacin da aka shigo kakar siyasa da zabe. Ya kamata a rinka kallan wannan matsala a matsayin babbar matsala da take da bukatar kawo karshen ta na har abada, domin ilimin matasa shine ruhi da dogaran kasar nan don ci gaba a nan gaba.

alhajilallah@gmail.com

Tags: AbujaASUUHausaMakarantaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

DALAR SHINKAFA: Da gaske ne Najeriya ce ke kan gaba a duniya wajen noma da jera dalar shinkafa a duniya kamar yadda Bashir Ahmad ya rubuta a shafin sa? Binciken DUBAWA

Next Post

KYAMAR BAKI: Ba gaskiya bane wai Najeriya na korar baki masu son saka jari a kasar – Binciken DUBAWA

Next Post
Kasashe 20 da babu ruwan ka da BIZA idan za ka ziyarce su daga Najeriya

KYAMAR BAKI: Ba gaskiya bane wai Najeriya na korar baki masu son saka jari a kasar - Binciken DUBAWA

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya
  • Gwamnatin Buhari ta ƙakaba sabbin harajin kira na wayar hannu ga ƴan Najeriya
  • BALA’IN ‘YAN BINDIGA: Sama da Katsinawa 13,000 su ka tsallake ba shiri zuwa Jamhuriyyar Nijar -Gwamna Masari
  • TAKARAR SHUGABAN ƘASA 2023: Mutum biyar kaɗai ke da gaske a cikin APC, sauran ‘yan rakiyar amarya ne -Gwamna Fayemi
  • Babu wanda na ke bibiya yayi min mataimakin shugaban kasa – Zulum

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.