• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

GYARAN RANAKUN ZAƁE: Saura kwana 363 a zaɓi shugaban ƙasa a 2023 – INEC

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
February 27, 2022
in Babban Labari
0
GYARAN RANAKUN ZAƁE: Saura kwana 363 a zaɓi shugaban ƙasa a 2023 – INEC

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta yi kwaskwarima a ranakun da ta sanya na manyan zaɓuɓɓukan da za a yi a shekarar 2023, sakamakon rattaba hannu da Shugaba Muhammadu Buhari ya yi kan Ƙudirin Gyaran Dokar Zaɓe a ranar Juma’a.

Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, shi ne ya bayyana haka a taron da ya yi da manema labarai kan jadawalin ranakun al’amuran zaɓuɓɓukan na 2023 wanda hukumar ta saki a Abuja a ranar Asabar.

Yakubu ya ce zaɓen shugaban ƙasa da Majalisar Tarayya, waɗanda a da aka sa za a yi a ranar 18 ga Fabrairu, 2023, yanzu an ɗage shi zuwa ranar 25 ga Fabrairu, 2023, yayin da aka ɗage ranar zaɓen gwamnoni da Majalisun Dokoki na jihohi daga 4 ga Maris, 2023 zuwa 8 ga Maris, 2023.

A cewar sa, sakamakon yin wannan gyaran, yanzu sauran kwana 363 cif a gudanar da Babban Zaɓen 2023.

Ya ce, “Shugaba Muhammadu Buhari ya yi abin tarihi da ya sanya hannu a Ƙudirin Zaɓe na 2022 ta hanyar ya kasance karo na huɗu tun daga dawowar mulkin dimokiraɗiyya a Nijeriya a watan Mayu 1999 da aka soke Dokar Zaɓe aka sake ƙirƙiro ta.”

Hakan, a cewar Yakubu, ya ba INEC damar ta fara gabatar da ayyukan manyan zaɓuɓɓukan 2023.

Ya ce, “Za ku tuna cewa a cikin 2017 wannan hukuma ta yanke shawarar ta tsaida ranakun manyan zaɓuɓɓuka a Nijeriya. An yanke wannan shawara ne bisa ƙoƙarin mu na bada tabbaci game da lokutan zaɓen.

“Kuma an yi haka ne domin a bai wa dukkan masu ruwa da tsaki, hukumar zaɓe, jam’iyyun siyasa, da ‘yan takara, hukumomin tsaro, masu sa ido, kafafen yaɗa labarai, da sauran su damar su shirya wa zaɓuɓɓukan sosai.

“Ta dalilin wannan shawarar da aka yanke, an tsara gudanar da zaɓen shugaban ƙasa da Majalisar Tarayya a ranar Asabar ta uku ta watan Fabrairu ta kowace shekarar zaɓe, yayin da zaɓen gwamnoni da Majalisun Dokoki na jihohi zai biyo baya bayan mako biyu.

“Daga nan, an tsara cewa a fara Babban Zaɓen 2023 a ranar 18 ga Fabrairu, 2023 inda za a yi zaɓen shugaban ƙasa da Majalisar Tarayya, sannan a yi zaɓen gwamnoni da Majalisun Dokoki na jiha a ranar 4 ga Maris, 2023.”

Ya ƙara da cewa: “To amma wannan hukuma ba ta iya sakin cikakken jadawalin da tsarin ayyukan Babban Zaɓen ba, kamar yadda ya kamata a ce ta yi, saboda ana jiran fito da Dokar Zaɓe ta 2022 wadda yanzu an rattaba mata hannu ta zama doka.”

Yakubu ya ce Dokar Zaɓe ta 2022, haɗi da gyararren Kundin Tsarin Mulkin Jamhuriyar Tarayyar Nijeriya na 1999, su ne su ka bada damar aiwatar da dukkan zaɓuɓɓuka a Nijeriya.

Ya ce musamman ma dai ita Dokar Zaɓe ta tanadar da tabbatattun lokuta domin aiwatar da ayyukan zaɓe bisa ranar Babban Zaɓe.

Ya ƙara da cewa ɗaya daga cikin muhimman lokutan da aka tsara shi ne na wallafa Sanarwar Zaɓe wanda bai haura kwanaki 360 ba daga ranar da aka sanya za a gudanar da zaɓe wanda yanzu ya wuce don Babban Zaɓen 2023.

Yakubu ya ce abin da ya biyo baya shi ne hukumar ta yanke shawarar ta gyara ranakun da za a yi Babban Zaɓen 2023 domin tabbatar da an bi ƙa’idojin da doka ta tanadar.

Ya ce a ƙarƙashin dokar, akwai muhimnan ayyukan da lokaci ya ƙayyade daga wallafa Sanarwar Zaɓe zuwa Aiwatar da Zaɓe wanda su ne su ka bada Jadawali da Tsarin Ayyukan zaɓuɓɓukan.

Ya ce: “Wasu daga cikin manyan ayyukan da rabakun aiwatarwar su ne:

“Wallafa Sanarwar Zaɓe – Litinin, 28 ga Fabrairu.

“Gudanar da zaɓuɓɓukan fidda gwani, ciki har da warware rigingimu da za su taso daga zaɓuɓɓukan – Litinin, 4 ga Afrilu, zuwa Juma’a, 3 ga Yuni.

“Miƙa fom fom na ‘yan takara ta hanyar gidan yanar INEC don zaɓen shugaban ƙasa da Majalisar Tarayya – ƙarfe 9.00 na safe, a ranar Juma’a, 10 ga Yuni, zuwa ƙarfe 6 na yamma na ranar Juma’a, 17 ga Yuni.”

Shugaban ya ce miƙa fom fom na ‘yan takara ga INEC ta hanyar yanar gizo don zaɓen gwamnoni da Majalisun Dokoki na jihohi zai fara daga ƙarfe 9 na safe a ranar Juma’a, 1 ga Yuli, zuwa ƙarfe 6 na ranar Juma’a, 15 ga Yuli.

Ya ƙara da cewa jam’iyyun siyasa za su fara yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa da Majalisar Tarayya daga ranar Laraba, 28 ga Satumba.

Yakubu ya ce jam’iyyun siyasa za su fara yaƙin neman zaɓe na gwamnoni da Majalisun Dokoki na jihohi daga ranar Laraba, 12 ga Oktoba.

Ya ƙara da cewa ranar ƙarshe da aka ba jam’iyyu su yi yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasa da Majalisar Tarayya ita ce Laraba, 23 ga Fabrairu, 2023.

Ya ce ranar ƙarshe da aka ba jam’iyyun siyasa su yi yaƙin neman zaɓen gwamnoni da Majalisun Dokoki na jihohi ita ce Alhamis, 9 ga Maris, 2023.

Yakubu ya ce za a ɗora cikakken Jadawali da Tsarin Ayyukan Babban Zaɓen 2023 a gidan yanar INEC da shafukan ta na soshiyal midiya.

Ya ce bugu da ƙari, za a wallafa Sanarwar Zaɓe a ofisoshin INEC da ke dukkan jihohin ƙasar nan, kamar yadda doka ta tanada, a ranar Litinin, 28 ga Fabrairu.

Ya ce da yake yanzu Dokar Zaɓe ta 2022 ta samu, hukumar za ta yi aiki ba ji ba gani domin ta kammala kuma ta wallafa sababbin Dokoki da Jagororin Aiwatar da Zaɓuɓɓuka da su ka yi daidai da Dokar.

Ya ce dukkan waɗannan Dokoki da Jagororin Aiwatar da Zaɓuɓɓuka da kuma Kundayen da hukumar ta fitar wani ɓangare ne na tsarin dokokin zaɓuɓɓukan.

Yakubu ya ƙara da cewa wallafa su da wuri zai bai wa masu ruwa da tsaki a harkokin zaɓen su saba da tanade-tanaden su a yayin da su ke shirin Babban Zaɓen 2023.

Ya ce: “A nan, ina so in tunatar da masu ruwa da tsaki, musamman jam’iyyun siyasa, haƙƙin da ya rataya a wuyan su na tabbatar da sun yi aiki da lokutan da ke cikin wannan Jadawali da Tsarin Ayyukan, har ma da dukkan sauran tsarin lokutan da hukumar ta bayar.

Ya ce, “Ya kamata dukkan jam’iyyun siyasa su yi aiki da tsarin dokar da ake da shi, su tabbatar da sun yi tsari mai kyau tare da gudanar da zaɓuɓɓukan fidda gwani da fitar da ‘yan takara da su ka cancanta domin su kauce wa duk wasu shari’u da rigingimu marasa alfanu.”

Tags: AbujaAPCHausaMahmoodNewsPDPPREMIUM TIMESzabe
Previous Post

ZAZZABIN LASSA: Mutum 91 sun kamu, 21 sun mutu a cikin mako daya a Najeriya

Next Post

Za mu kalubalanci tsige mataimakin gwamnan Zamfara da majalisa tayi a kotu – PDP

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Gwamna Matawalle bai taɓa shawara da ni zai koma APC ba – Aliyu, Mataimakin Gwamnan Zamfara

Za mu kalubalanci tsige mataimakin gwamnan Zamfara da majalisa tayi a kotu - PDP

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki
  • TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna
  • Gwamnatin Kano ta hana lika fastoci a ginegine a fadin jihar
  • Sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 58, sun kama wasu 161 a cikin makonni biyu a yankin Arewacin Najeriya
  • Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.