• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    RUƊANI A APC: Gwamnan Neja, Bello ya ɗare kujerar Buni, Buhari ya bada umarnin Buni ya sauka daga shugabancin jam’iyyar

    IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    RUƊANI A APC: Gwamnan Neja, Bello ya ɗare kujerar Buni, Buhari ya bada umarnin Buni ya sauka daga shugabancin jam’iyyar

    IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

YADDA MAJALISA TA YI WA KASAFIN 2022 KACA-KACA: ‘Yan Majalisa 469 sun cusa ayyukan ‘son rai’ 6576, sun zabge ayyukan Buhari 10,733

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
January 1, 2022
in Harkokin Kudade/Noma
0
YADDA MAJALISA TA YI WA KASAFIN 2022 KACA-KACA: ‘Yan Majalisa 469 sun cusa ayyukan ‘son rai’ 6576, sun zabge ayyukan Buhari 10,733

Ahmed Lawan

A bisa al’adar shugabanni, lokacin da hannu a kasafin kuɗi lokaci ne na murna. To amma duk duniya ta shaida cewa Shugaba Muhammadu Buhari ba ya cikin farin ciki a ranar 31 Ga Disamba, 2022, lokacin da ya sa wa Kasafin 2022 hannu a Fadar Shugaban Ƙasa.

Buhari dai ya sa hannu, kuma ya shaida ko kalaman sa sun tabbatar cewa ba da son ran sa ya sa hannun ba.

Bayan ya miƙa wa majalisa kasafin a cikin Oktoba, yayin da su ka maida masa, Buhari ya gano irin dubban cushe-cushen ayyuka da Majalisar Tarayya da Majalisar Dattawa suka yi a cikin kasafin.

Jimlar ‘yan majalisar su 469 dai sun cusa sabbin ayyuka guda 6576 a cikin kasafin, waɗanda ba su cikin waɗanda Buhari ya aika masu.

“Babban abin damuwar shi ne dukkan ayyukan da suka cusa, akasari ayyuka ne da suka kamata a ce jihohi ne da ƙananan hukumomi za su yi su, ba gwamnantin tarayya ba.” Inji Buhari a lokacin da ya ke jawabi.

A lokacin kuma Shugaban Majalisar Dattawa Ahmad Lawan da Kakakin Majalisar Tarayya, Femi Gbajabiamila su na wurin bikin sa wa kasafin hannu.

“Wani abin damuwa kuma, ‘yan majalisa sun zaftare yawan ayyuka 10,733 da ke cikin kasafin.

Cushe-cushen da ‘yan majalisa su ka yi, ya nuna kowane ɗaya ya cusa ayyukan ‘son rai’ har guda 14 kenan, a cikin Kasafin 2022.

A shekarun baya ‘yan majalisa sun sha cewa dokar Najeriya ta ba su ikon cusa ayyukan da su ke so a yi wa jama’a.

Bayan ya sa wa Kasafin 2022 hannu, Buhari ya fallasa canje-canjen asarƙalar da Majalisa ta yi wa kasafin.

Shugaba Muhammadu Buhari ya sa wa Kasafin 2022 hannu a ranar Juma’a. Sai dai kuma a cikin jawabin sa yayin da hannun, ya bayyana wa duniya irin damuwar sa kan wasu “canje-canje masu ɗaure kai” da ‘Yan Majalisa su ka banƙara ƙofar ɗakin kasafin su ka cusa a ciki.

Cikin sanarwar da Kakakin Shugaban Ƙasa Garba Shehu ya sa wa hannu, Buhari wanda ya sa wa kasafin hannu a Fadar Shugaban Ƙasa a Abuja, ya sa hannu ne kan kasafin naira tiriliyan 17.1, saɓanin naira tiriliyan 16.3 waɗanda ya gabatar masu a cikin Oktoba.

Majalisa ta ƙara sama da biliyan 700 a cikin kasafin na 2022.

Cikin makon jiya ne Majalisar Dattawa ta ƙara masa yawa da naira biliyan 700.

Majalisar Dattawa ta yi wa Kasafin Kuɗaɗe na 2022 ƙarin naira biliyan 700.

A yanzu kasafin ya tashi daga naira tiriliyan 16.4 ya koma naira tiriliyan 17.12.

Wannan ƙarin ya zo ne ƙasa da kwana ɗaya bayan Majalisar Tarayya ta miƙa kasafin.

Haka nan kuma Majalisar Dattawa ɗin dai ta maida cewa za a yi kasafin ne daidai da dalar Amurka 62, maimakon dala 57 da Buhari ya yi kasafin da farko.

Dalilin yin haka kuma shi ne saboda farashin gangar ɗanyen mai ta ƙaru bayan Buhari ya gabatar da kasafin a kan dala 57.

Sannan kuma an amince za a riƙa haƙo gangar ɗanyen mai miliyan 1.86 a kowace rana a Najeriya.

Majalisar Dattawa ta yi ƙari kan kasafin kuɗaɗen ne bayan da wasu ma’aikatu da hukumomi su ka gabatar wa majalisa ƙarin buƙatun kuɗaɗe, waɗanda ba a saka su a cikin Kasafin 2022 ba.

Ma’aikatun da su ka nemi kuɗaɗen sun haɗa da Ma’aikatar Ayyuka da Gidaje, Hukumar Zaɓe ta Ƙasa, INEC, wadda ta nemi naira biliyan 304 domin shirya zaɓen 2023. Sai kuma Hukumar Tsaro ta Sojoji, Hukumar Ƙidaya ta Ƙasa, Ma’aikatar Harkokin Noma da Raya Karkara, Hukumar Leƙen Asiri, Ayyukan Majalisar Dattawa da Tarayya a Mazaɓu.

Sai kuma Ma’aikatar Ilmi, Ma’aikatar Agaji, Jinƙai da Inganta Rayuwa da kuma Ma’aikatar Harkokin Ruwa.

Tsakuren Jawabin Buhari Yayin Da Wa Kasafin 2022 Hannu:

Shugaba Buhari ya ce zai miƙa kasafin a hannun majalisa da wuri a farkon shekara.

Ya umarci Shugabannin Ma’aikatun Gwamnatin Tarayya, Shugabannin Cibiyoyin Gwamnanti da na Ma’aikatun Gwamnati su haɗa kai da Ma’aikatar Harkokin Kuɗaɗe, Kasafin Kuɗi da Tsare-tsare, musamman su haɗa kai da Ofishin Kasafin Kuɗaɗe na Tarayya domin a cimma ayyukan da ake son aiwatarwa a cikin kasafin.

Asarƙalar Canje-canjen Da ‘Yan Majalisa Su Ka Yi Wa Kasafin 2022 -Buhari

Duk da yabon da Shugaba Buhari ya yi wa ‘yan majalisa, a ɗaya gefen kuma ya gigara masu zarto a agara, inda ya ce canje-canjen da su ka cusa cikin kasafin, abin damuwa ne ainun.

Kaɗan daga cikin canje-canjen sun haɗa da ƙara adadin kuɗaɗen shiga da ake sa ran tarawa da naira biliyan 400, adadin da Buhari ya ce ba su bayar da dalilin yin hakan ba.

Buhari ya yi ƙoƙarin cewa majalisa ta rage kuɗaɗen alawus ‘yan sanda, inda ta rage masu naira biliyan 15. Sannan an rage wa Sojojin Ruwa Naira biliyan 5 su ma.

“Wannan kuwa abin damuwa ne, saboda domin kuɗaɗen alawus ɗin jami’an tsaro batu ne da hukumomin su ke da haƙƙi a kai, kamar dai albashin su kenan.

“Sannan sun ƙara kuɗaɗen hidimar ofisoshi na wasu hukumomin gwamnati da Naira biliyan 21.72, yayin da su ka zabtare Naira biliyan 1.96 daga wasu ma’aikatun gwamnati ba tare da wata hujja ba.

“Sun ƙara Naira biliyan 575.63 a kan kuɗaɗen manyan ayyuka, inda su ka koma Naira tiriliyan 5.47 daga naira tiriliyan 4.89.”

Majalisa ta rage Naira biliyan 12.6 na kuɗaɗen Ma’aikatar Sufuri; ta rage Naira biliyan 25.8 a ɓangaren Shirin Gyaran Ayyukan Lantarki wanda ke ƙarƙashin Ma’aikatar Harkokin Kuɗaɗe; Majalisa kuma ta rage Naira biliyan 14.5 daga ayyukan Ma’aikatar Gona da Bunƙasa Karkara. Sannan kuma majalisa ta ƙirƙiro sabbin ayyuka 1,500 a ƙarƙashin Ma’aikatar Harkokin Gona da sauran hukumomin da ke ƙarƙashin ma’aikatar.

Buhari ya kuma nuna damuwa da wasu Naira biliyan 36 da Majalisa ta ƙara a cikin kasafin ayyukan mazaɓu na ‘yan majalisa.

Tags: AbujaBuhariGbajabiamilaHausaKadunaKasafin KudiLabaraiLawanNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

GWAMNONIN KANO, KATSINA DA KADUNA A 2021: ‘Da burgu da zomo da kurege, kowane na shi hali ya ke bamban’

Next Post

Nafeesat ta yi bankwana da fim ‘Labarina’, ta ce ba za ta sake fitowa a shirin ba

Next Post
Nafeesat ta yi bankwana da fim ‘Labarina’, ta ce ba za ta sake fitowa a shirin ba

Nafeesat ta yi bankwana da fim 'Labarina', ta ce ba za ta sake fitowa a shirin ba

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • KATSINA BA DAƊI: Mahara sun buɗe wa tawagar Buhari wuta a yankin da su ka bingige Kwamandan ‘Yan Sandan Dutsinma
  • Takardun sakandare na sun yi layar-zana, amma ina da sakamako mafi kyau -Okowa, mataimakin takarar Atiku
  • HAJJIN BANA: Hankulan maniyyatan Kano 1,238 ya tashi saboda kasa kwashe su kan lokacin rufe filin jirgi Jeddah
  • IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi
  • 2023: Ka zaɓi El-Rufai mataimaki, ‘ka yi nasara a zaɓe kamar yankan wuka’ – Kira ga Tinubu

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.