• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Kauda kan gwamnonin Arewa game da rayuwar kananan yara yana kara barazanar zaman lafiya da ci gaba a yankin, Daga Ahmed Ilallah

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
January 30, 2022
in Ra'ayi
0
Kauda kan gwamnonin Arewa game da rayuwar kananan yara yana kara barazanar zaman lafiya da ci gaba a yankin, Daga Ahmed Ilallah

Ahmed Ilallah

Shin kuwa muna nazarin yanayin da Arewacin Nijeriya ta samu kanta na tashin hankali da kasha-kashe da ya addabi wannan yankin na Nijeriya? Shin ya ya muke hangen goben Arewacin Nijeriya?

Musamman wajen nazarin shekarun mutanen da ake zargi wajen aikata wadannan taáddancin irn na satar mutane don neman kudin fansa, fashin daji da bindiga-dadi.

In muka yi duba na tsanaki, zamu ga shekarun wadannan mutane mafi yawa daga cikin su, musamman irin wadan da jamián tsaro suke gabatarwa, za kaga akasarin su shekarun su yana tsakanin 16 ne zuwa 27, wasu ma shekarun su bai kai haka ba, wa yanda ma suka haura shekaru 30 basu da yawa a ciki, kuma duk wannan rigingimu ya yi yawa ne a Arewacin Nijeriya, kuma kullun irin wannan rikici karuwa ya keyi da chanja salo.

Idan muka yi duba da shekaru dawowar dimokaradiyya a Nijeriya na sama da shekaru 20 kusan wadannan mutanen sun girma ne a ciikin wadannan shekarun. Sabo da haka akwai alamun tambaya ta yadda a ka tafikadda da tsare tsare da gudanar war alúmma musamman yara kanana, ta yadda tunanin su ya chanza zuwa wannan mummunar taádda.

Tabbas a kwai tasgaro wajen samar da dokokin da za su inganta rayuwar yara, kokarin da aka yi wajen yakar talauchi musamman a tsakanin yara kanana, kyakkyawar tsarin ilimi da kuma babbar matsala yawo da gararanbar yara, musamman a manyan biranen mu na Arewa da sunan almajiranta da yawon bara.

Wannan annoba ta gararanbar yara kullum karuwa take kamar gobarar daji. Babban abi damuwar shine bamu san yadda rayuwar wannan yaran zata kasan ce a gaba ba. Amma fa da wuyar gaske tayi kyawu.

Tsananin talauci da ya addabi yankin Arewacin Nijeriya, musamman rashin samun damar yara a wannan yankin na samu ingantacciyar rayuwa da za ta basu damar samun rayuwa irin wanda a ke tsanmani ga kowa don samun kyakkyawan zaton cika burin rayuwa mai kyawu kamar kowane dan adam, musamman samun ilimi na zamani, samun abincin mai gina jiki ga yaran don samun kyakkyawan tunani da zai samar da ilimin da ake bukata don gina rayuwar da za ta taimaki alúmmah da kasa baki daya.

A wannan satin da yake karewa ne, a ranar 24 ga watan daya na wannan shekarar aka yi ranar ilimi ta duniya, abin takaici ne a jerin jahohi goma sha daya da suka yi fice wajen ci gaban ilimi a Nijeriya babu jahar Arewa ko daya kuma abin mamakin duka jahohin da ke koma baya wajen ingancin ilimi a Nijeriya duka jahohin Arewa ne. Wanda kiddiga ta nuna a wannan yankin ne yaran su basa zuwa makaranta, sune jahohin da basu da kwararen malamai a makarantun su, sune koma baya wajen ilimin ýaýa mata, sune wanda yaran su basu ciki tsayawa don kammala karatun su ba da matsaloli masu yawa da suka kawo wa tsarin bayar da ilimin kananan makaratun wannan yankin tarnaki.

Almajirancin da gararan bar yara a garuruwan mu na arewa manuniya ce ta hatsarin da wannan yankin zai shiga a nan gaba, duba da halin da ake ciki a yau.

Anjima ana maganar wannan matsala, amma maganar ba ta wuce tattaunawa ba, har yanzu babu wani babban mataki da aka ga gwamnonin wannan jahohi sun dauka kuma an basu muhimmancin don kawo karshen wannan matsalar.

Duk da kasancewar wasu da ga cikin jahohin wannan yankin a shekara ta 2020 sun yi kame da mayar da irin wadannan yaran jahohin su don maida su da iyayen su da kuma kafa dokar hana barar a kan titunan biranen su, amma anga wannan mataki bai kai ko ina ba, kai a wasu biranen ma kamar ba ayi hakan ba.

An yi harsashen cewa sama da yara miliyan biyu ne suke gararamba a jahar kano kadai da sunan bara da almajiranci.Koda a gwmantin baya an bijiro da tsarin Almajiri school ta yadda za zamanantar da wannan mummunan aláda ta yawon bara, wajen gwama karatun zamani da na arabiyya ga yara almajiran, wanda wannan shiri zai tallafi jahohin Arewacin Nijeriya ne, inda gwamnonin Arewan sun maida hankali a kansa da watakila abun bai haka yake ba a yanzu.

Duk da cewa, kamar a Jihar Jigawa a wannan gwamnatin sun kashe miliyoyin kudade don gina ajujuwa a wurare daban-daban a fadin jahar da sunan tsangaya school don ilimantar da ireren wannan yaran, amma fa ginin ne, babu wani tartibi tsari da dokar da zai zaunar da yaran nan waje guda, ta yadda za su sami ilimi da kykkyawar tarbiya.

Yau a jahohin Arewa ba ma maganar iren wadan nan yaran ba, hatta makarantun boko na zamani basu da kykkyawar kula a wajen shugabannnin mu, akasa rin kananan makarantu irin su primary, secondary schools na fama da matsaloli daban-daban kama daga rashin isassun malamai, kayan koyo da koyarwa da ma ingancin koyarwar.

Rahotannin da BBC Hausa ta bada a wannan makon ta yadda a ka samu gidan da yara ke biyan kudi domin su sami wurin kwana, bayanan da wadannan yaran suka yi abin takaici ne, kuma karara yana nuna har yanzu mutanen akwai sauran rina a kaba wajen kare hakokin wannan yara da ga shugabannin mu, wanda ya hada da samarwa da kuma aiwatar war dokar da za ta tabbatar da hakkin yaran mu, ta ganin sun sami damar zuwa makaranta kamar kowane yara a fadin duniya. Samar da dokar da za ta tilastawa iyaye kula da yaran da suka haifa.

Duk da kasancewar akwai doka a wasu jahohin na dole a san ya yara a makaranta, kiyasi ya nuna sama da yara miliyan ashirn (20 millions) da basa zuwa makaranta a Nijeriya, dukka akasarin su suna yankin Arewacin Nijeriya ne, in muka duba ta wani gefen hatta a yau samarin da suka dauki bindiga, da yan fashin daji da masu garkuwa da mutane, da wayan da suka shiga kungiyoyin irin su Boko Haram da makaman tansu, duk sun futo ne da ga wannan yankin na Nijeriya.

Wannan zai iya nuna mana makomar alúmar mu a nan gaba, in har muka sake bari rayuwar wannan yara ta samu tangarda, zai yi wahala kwarai su sami kyakkyawan tunani da makomar da zasu samawa kansu na samun aikin yi ko sanaár yi don dogaro da kai da gina kasa. Kuma a yayin da suka sami nutsuwa ba za su yafe wa shugaban nin wannan zamani ba. Domin su ba haka suka tafiyar da rayuwar nasu yayan ba.

Ya zama dole gwamnonin Arewacin Nijeriya da ma duk masu fada aji,su sake dubban wannan matsala ta ilimi da ma rayuwar kananan yara a wannan yankin, wajen yin doka da kuma tabbatar da aiwatar da ita da zai sanya tilastawa iyaye sanya yaran su a makaranta , dokar da za ta hana yawan bara a duk fadin yankin, dokar da za ta sanya ido wajen aure da kare iyali.

Allah ya kyauta.

alhajilallah@gmail.com

Tags: AbujaArewacin NajeriyaHausaIlallahLabaraiNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

Next Post

Jami’ar Maryam Abacha, Kano, ta raɗa wa titin jami’ar sunan marigayiya Haneefa

Next Post
Jami’ar Maryam Abacha, Kano, ta raɗa wa titin jami’ar sunan marigayiya Haneefa

Jami'ar Maryam Abacha, Kano, ta raɗa wa titin jami'ar sunan marigayiya Haneefa

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Walikan Filato na Amaechi ne, babu haufi, babu tantama babu kila wa kala – In ji Lalong
  • MATSALAR TSARO: Nan da wata biyu za a ƙara ɗaukar kuratan ‘yan sanda 10,000 -Dingyaɗi
  • Duk da an ƙara wa Magu girma, za a hukunta shi idan bincike ya tabbatar da laifi a kan sa -Dingyaɗi
  • FASHEWAR TUKUNYAR GAS A KANO: Ministar Jinƙai na so a ɗau matakan hana aukuwar bala’o’i
  • Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.