• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    SABODA TIWITA: Sanatocin PDP sun fice daga Zauren Majalisar Dattawa

    Zaɓaɓɓun Sanatocin Arewa ta Tsakiya sun nemi a ba su Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Ko a-yi-ta-ta-ƙare

    KIDAYA: An kashe naira biliyan 200 wurin shirye-shiryen fara ƙidayar jama’a – Shugaban Ƙidaya

    KIDAYA: An kashe naira biliyan 200 wurin shirye-shiryen fara ƙidayar jama’a – Shugaban Ƙidaya

    INEC ta rantsar da Isah matsayin kwamishina a karo na biyu

    INEC ta rantsar da Isah matsayin kwamishina a karo na biyu

    ƘAƘUDUBAR TALLAFIN FETUR: Buhari ya bukaci majalisar Dattawa ta amince masa ya tattago bashin dala miliyan 800

    AYYUKAN BAN-KWANA DA GWAMNATI: Buhari ya damƙa filin jirgin Kano da na Abuja ga Amurkawa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    SABODA TIWITA: Sanatocin PDP sun fice daga Zauren Majalisar Dattawa

    Zaɓaɓɓun Sanatocin Arewa ta Tsakiya sun nemi a ba su Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Ko a-yi-ta-ta-ƙare

    KIDAYA: An kashe naira biliyan 200 wurin shirye-shiryen fara ƙidayar jama’a – Shugaban Ƙidaya

    KIDAYA: An kashe naira biliyan 200 wurin shirye-shiryen fara ƙidayar jama’a – Shugaban Ƙidaya

    INEC ta rantsar da Isah matsayin kwamishina a karo na biyu

    INEC ta rantsar da Isah matsayin kwamishina a karo na biyu

    ƘAƘUDUBAR TALLAFIN FETUR: Buhari ya bukaci majalisar Dattawa ta amince masa ya tattago bashin dala miliyan 800

    AYYUKAN BAN-KWANA DA GWAMNATI: Buhari ya damƙa filin jirgin Kano da na Abuja ga Amurkawa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Kauda kan gwamnonin Arewa game da rayuwar kananan yara yana kara barazanar zaman lafiya da ci gaba a yankin, Daga Ahmed Ilallah

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
January 30, 2022
in Ra'ayi
0
Kauda kan gwamnonin Arewa game da rayuwar kananan yara yana kara barazanar zaman lafiya da ci gaba a yankin, Daga Ahmed Ilallah

Ahmed Ilallah

Shin kuwa muna nazarin yanayin da Arewacin Nijeriya ta samu kanta na tashin hankali da kasha-kashe da ya addabi wannan yankin na Nijeriya? Shin ya ya muke hangen goben Arewacin Nijeriya?

Musamman wajen nazarin shekarun mutanen da ake zargi wajen aikata wadannan taáddancin irn na satar mutane don neman kudin fansa, fashin daji da bindiga-dadi.

In muka yi duba na tsanaki, zamu ga shekarun wadannan mutane mafi yawa daga cikin su, musamman irin wadan da jamián tsaro suke gabatarwa, za kaga akasarin su shekarun su yana tsakanin 16 ne zuwa 27, wasu ma shekarun su bai kai haka ba, wa yanda ma suka haura shekaru 30 basu da yawa a ciki, kuma duk wannan rigingimu ya yi yawa ne a Arewacin Nijeriya, kuma kullun irin wannan rikici karuwa ya keyi da chanja salo.

Idan muka yi duba da shekaru dawowar dimokaradiyya a Nijeriya na sama da shekaru 20 kusan wadannan mutanen sun girma ne a ciikin wadannan shekarun. Sabo da haka akwai alamun tambaya ta yadda a ka tafikadda da tsare tsare da gudanar war alúmma musamman yara kanana, ta yadda tunanin su ya chanza zuwa wannan mummunar taádda.

Tabbas a kwai tasgaro wajen samar da dokokin da za su inganta rayuwar yara, kokarin da aka yi wajen yakar talauchi musamman a tsakanin yara kanana, kyakkyawar tsarin ilimi da kuma babbar matsala yawo da gararanbar yara, musamman a manyan biranen mu na Arewa da sunan almajiranta da yawon bara.

Wannan annoba ta gararanbar yara kullum karuwa take kamar gobarar daji. Babban abi damuwar shine bamu san yadda rayuwar wannan yaran zata kasan ce a gaba ba. Amma fa da wuyar gaske tayi kyawu.

Tsananin talauci da ya addabi yankin Arewacin Nijeriya, musamman rashin samun damar yara a wannan yankin na samu ingantacciyar rayuwa da za ta basu damar samun rayuwa irin wanda a ke tsanmani ga kowa don samun kyakkyawan zaton cika burin rayuwa mai kyawu kamar kowane dan adam, musamman samun ilimi na zamani, samun abincin mai gina jiki ga yaran don samun kyakkyawan tunani da zai samar da ilimin da ake bukata don gina rayuwar da za ta taimaki alúmmah da kasa baki daya.

A wannan satin da yake karewa ne, a ranar 24 ga watan daya na wannan shekarar aka yi ranar ilimi ta duniya, abin takaici ne a jerin jahohi goma sha daya da suka yi fice wajen ci gaban ilimi a Nijeriya babu jahar Arewa ko daya kuma abin mamakin duka jahohin da ke koma baya wajen ingancin ilimi a Nijeriya duka jahohin Arewa ne. Wanda kiddiga ta nuna a wannan yankin ne yaran su basa zuwa makaranta, sune jahohin da basu da kwararen malamai a makarantun su, sune koma baya wajen ilimin ýaýa mata, sune wanda yaran su basu ciki tsayawa don kammala karatun su ba da matsaloli masu yawa da suka kawo wa tsarin bayar da ilimin kananan makaratun wannan yankin tarnaki.

Almajirancin da gararan bar yara a garuruwan mu na arewa manuniya ce ta hatsarin da wannan yankin zai shiga a nan gaba, duba da halin da ake ciki a yau.

Anjima ana maganar wannan matsala, amma maganar ba ta wuce tattaunawa ba, har yanzu babu wani babban mataki da aka ga gwamnonin wannan jahohi sun dauka kuma an basu muhimmancin don kawo karshen wannan matsalar.

Duk da kasancewar wasu da ga cikin jahohin wannan yankin a shekara ta 2020 sun yi kame da mayar da irin wadannan yaran jahohin su don maida su da iyayen su da kuma kafa dokar hana barar a kan titunan biranen su, amma anga wannan mataki bai kai ko ina ba, kai a wasu biranen ma kamar ba ayi hakan ba.

An yi harsashen cewa sama da yara miliyan biyu ne suke gararamba a jahar kano kadai da sunan bara da almajiranci.Koda a gwmantin baya an bijiro da tsarin Almajiri school ta yadda za zamanantar da wannan mummunan aláda ta yawon bara, wajen gwama karatun zamani da na arabiyya ga yara almajiran, wanda wannan shiri zai tallafi jahohin Arewacin Nijeriya ne, inda gwamnonin Arewan sun maida hankali a kansa da watakila abun bai haka yake ba a yanzu.

Duk da cewa, kamar a Jihar Jigawa a wannan gwamnatin sun kashe miliyoyin kudade don gina ajujuwa a wurare daban-daban a fadin jahar da sunan tsangaya school don ilimantar da ireren wannan yaran, amma fa ginin ne, babu wani tartibi tsari da dokar da zai zaunar da yaran nan waje guda, ta yadda za su sami ilimi da kykkyawar tarbiya.

Yau a jahohin Arewa ba ma maganar iren wadan nan yaran ba, hatta makarantun boko na zamani basu da kykkyawar kula a wajen shugabannnin mu, akasa rin kananan makarantu irin su primary, secondary schools na fama da matsaloli daban-daban kama daga rashin isassun malamai, kayan koyo da koyarwa da ma ingancin koyarwar.

Rahotannin da BBC Hausa ta bada a wannan makon ta yadda a ka samu gidan da yara ke biyan kudi domin su sami wurin kwana, bayanan da wadannan yaran suka yi abin takaici ne, kuma karara yana nuna har yanzu mutanen akwai sauran rina a kaba wajen kare hakokin wannan yara da ga shugabannin mu, wanda ya hada da samarwa da kuma aiwatar war dokar da za ta tabbatar da hakkin yaran mu, ta ganin sun sami damar zuwa makaranta kamar kowane yara a fadin duniya. Samar da dokar da za ta tilastawa iyaye kula da yaran da suka haifa.

Duk da kasancewar akwai doka a wasu jahohin na dole a san ya yara a makaranta, kiyasi ya nuna sama da yara miliyan ashirn (20 millions) da basa zuwa makaranta a Nijeriya, dukka akasarin su suna yankin Arewacin Nijeriya ne, in muka duba ta wani gefen hatta a yau samarin da suka dauki bindiga, da yan fashin daji da masu garkuwa da mutane, da wayan da suka shiga kungiyoyin irin su Boko Haram da makaman tansu, duk sun futo ne da ga wannan yankin na Nijeriya.

Wannan zai iya nuna mana makomar alúmar mu a nan gaba, in har muka sake bari rayuwar wannan yara ta samu tangarda, zai yi wahala kwarai su sami kyakkyawan tunani da makomar da zasu samawa kansu na samun aikin yi ko sanaár yi don dogaro da kai da gina kasa. Kuma a yayin da suka sami nutsuwa ba za su yafe wa shugaban nin wannan zamani ba. Domin su ba haka suka tafiyar da rayuwar nasu yayan ba.

Ya zama dole gwamnonin Arewacin Nijeriya da ma duk masu fada aji,su sake dubban wannan matsala ta ilimi da ma rayuwar kananan yara a wannan yankin, wajen yin doka da kuma tabbatar da aiwatar da ita da zai sanya tilastawa iyaye sanya yaran su a makaranta , dokar da za ta hana yawan bara a duk fadin yankin, dokar da za ta sanya ido wajen aure da kare iyali.

Allah ya kyauta.

alhajilallah@gmail.com

Tags: AbujaArewacin NajeriyaHausaIlallahLabaraiNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

Next Post

Jami’ar Maryam Abacha, Kano, ta raɗa wa titin jami’ar sunan marigayiya Haneefa

Premium Times Hausa

Premium Times Hausa

Next Post
Jami’ar Maryam Abacha, Kano, ta raɗa wa titin jami’ar sunan marigayiya Haneefa

Jami'ar Maryam Abacha, Kano, ta raɗa wa titin jami'ar sunan marigayiya Haneefa

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • TASHIN HANKALI A FILATO: Miyetti Allah sun yi kururuwar Jasawa na shirin kakkaɓe su ƙarƙaf, an kwashe masu shanu 25,000 cikin mako biyu
  • SUN CI TALIYAR ƘARSHE: Sanata Lawan ya damu ganin kashi 70 bisa 100 na ‘Yan Majalisa sun faɗi zaɓe
  • RIGIMAR SHUGABANCIN MAJALISA: ‘Ina goyon bayan Abbas, shi zan yi wa kamfen wurjanjan’ – Wike
  • RASHIN SANI: Yadda jami’an Kwastam suka bindige ɗan uwansu Jami’i a shingen bincike
  • WALLE-WALLE DA RAYUKAN ZAMFARAWA: Yadda ilmi ya taɓarɓare, talauci ya ƙara katutu, mace-macen ƙananan yara ya yi muni a mulkin Matawalle

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.