• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

HANKALIN MAI SARAN KABA YA KOMA GA RINA: Ko Tinubu zai karɓu a takarar 2023?

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
January 29, 2022
in Manyan Labarai
0
HANKALIN MAI SARAN KABA YA KOMA GA RINA: Ko Tinubu zai karɓu a takarar 2023?

Idan ka ɗebe Atiku Abubakar, wanda har Mataimakin Shugaban Ƙasa ya yi tsawon shekaru takwas, babu wanda ya kai Bola Ahmed TInubu daɗewa da goyayyar rugumutsin siyasa da gwajingwalimar da ke tattare da mulkin dimokraɗiyya.

Kuma banda Atiku babu wanda ya kai Tinubu daɗewa a fagen siyasar ana tsalle ana direwa da shi ko ba da shi.

Hasali ma su Tinubu ne tantiran ‘yan NADECO, ƙungiyar da ta riƙa tsone wa sojoji ido, har su ka haƙura suka bayar da mulki cikin 1999.

A sani cewa Tinubu ya yi gudun famfalaƙi zuwa ƙasar Ingila, inda ya ɓoye saboda kauce wa fushin shugaban mulkin soja na lokacin, marigayi Janar Sani Abacha, kuma ya shafe shekaru a Landan, ba ma shekara ɗaya ba.

Rigimar Tinubu Da Obasanjo: Kyan Faɗa A Kwana Ana Yi:

Bayan sojoji sun bayar da mulki ga farar hula, Obasanjo ya fito daga kukukun Gashuwa a Jihar Yobe, ya zama shugaban ƙasa a 2999. Shi kuma Tinubu ya dawo daga gudun hijira, ya ajiye NAAECOnci gefe, ya zama Gwamnan Jihar Legas, shi ma a 1999.

Yayin da aka kammala zango na ɗaya, Obasanjo ya zarce, shi ma Tinubu ya zarce. Sai dai kuma su biyun sun zarce cikin wawakeken ramin da su ka shafe watanni 17 su na turnuƙun rikici.

Asalin rikicin su kuwa shi ne wasu jihohi sun ƙirƙiro Ƙananan Hukumomi, waɗanda Gwamnatin Obasanjo ta ce sun keta dokar ƙasa.

An samu saɓani sosai, har ta kai Obasanjo ya ce duk wani gwamnan da bai soke waɗanda ya ƙirƙiro ba, to za a riƙe masa kuɗaɗen kason jihar waɗanda gwamnatin tarayya ke ba su.

Jin haka sai kowace jiha ta soke waɗanda ta ƙirƙiro ɗin, ta bar na da can. Amma jihar Legas kuwa, ya ce Obasanjo ya yi kaɗan.

Abu kamar wasa, Tinubu dai ya rigaya ya ƙara ƙananan hukumomin Legas daga 20, ya ƙara 37, wato sun koma 57 kenan.

Shi kuma Obasanjo ya sakar wa kowace jiha kuɗaɗen ta na ƙarshen wata, in banda jihar Legas.

Abu kamar wasa, tun daga watan Afrilu na 2004 har aka kai wata biyar, kowane wata ba a bai wa Jihar Legas ko sisi.

Daga wata biyar sai da aka kai watanni 17 ana kwamtsa shari’a tsakanin Tinubu da Obasanjo.

Cikin waɗancan watanni 17, Tinubu ya riƙa cuɗa guna da manta, wato ya riƙe Jihar Legas da kuɗaɗen shigar da jihar ke samu, ba tare da karɓar ko sisi daga Gwamnatin Tarayya ba.

Wata rana Obasanjo na Shuagaban Kasa, sai Tinubu ya je Fadar Shugaban Ƙasa, lokacin ya na gwamna, kuma ya na tsakiyar rikici da Obasanjon.

“Ina shiga wurin Obasanjo sai ya ce min fita ka ba ni wuri, ya za ka kai ni ƙara kuma ka zo ka na son gani na.” Inji Tinubu, cikin 2015, lokacin da ya ke bada labarin kwatagwangwamar sa da Obasanjo.

“Na ce masa, Baba wannan fadar fa ba taka ba ce, zaman haya ka ke yi, wata rana fita za ka yi. Ni ba kai na zo gani ba, aikin ‘yan jiha ta na kawo maka ka duba mu tattauna. Obasanjo ya ce min gaskiyar ka fa. To shigo ka zauna.”

“Wata rana kuma muka haɗu na ce masa ‘Baba na’. Ya ce ba baban ka ba ne, ba ɗan uwan ka ba ne, kuma ba abokin ka ba ne, tunda ka kai ni ƙara. Na ce masa ai ba Baba na kai ƙara ba. Ni Shugaban Najeriya na kai ƙara.”

Irin juriyar da Tinubu ya yi ya na faɗa da Obasanjo da yadda ya gyara Legas da bunƙasa tattalin arzikin ta, ya cancanci a kira shi ‘goga ka san hanyar jagoranci’.

Tinubu 2023: Inda Jagaba Ya Ɓata Rawar Sa Da Tsalle:

A halin yanzu Tinubu ba zai rasa yin da-na-sanin wasu kalamai da ya yi ba a kan Najeriya, a zamanin mulkin soja, lokacin da kan sa ke zafin aƙidar NADECO.

Wakilin jaridar Thisday mai suna Ayo Arowolo ya yi hira da Tinubu a lokacin da ya ke zaman gudun-hijira, a gidan sa na Landan, cikin 1997. A lokacin ya shafe shekaru biyu da tserewa Landan.

Thisday ta buga tattaunawar a ranar 11 Ga Afrilu, 1997, inda Tinubu ya ke cewa: “Ni ban yi imani da Najeriya ta ci gaba da kasancewa dunƙulalliyar ƙasa ɗaya ba.”

A yanzu da Jagaban ya taso ya na neman zama shugaban ƙasa, an fara bankaɗo shafukan wannan jarida ana yamaɗiɗi da su.

Sannan kuma Tinubu zai fuskanci ƙalubalen abin da ya tafka a jajibirin zaɓen 2019, inda a matsayin sa na jagoran jam’iyya mai mulki, ya lodo motoci biyu da kuɗi daga banki su ka kai masa har gida.

Har yanzu wanann abu ya zubar da kima da karsashin wannan gwamnati, wadda a lokacin ta riƙa bin ‘yan adawa ta na kamawa, amma ta ƙyale Tinubu ya yi
yadda ya ga dama da nasa kuɗin a lokacin zaɓe.

Yawan shekarun Tinubu za su ƙara kawo masa cikas, ganin cewa a lokacin da zai hau mulki idan ma ya samu takara ya ci zaɓe, to ya haura shekaru 70.

Duk da cewa ya taka rawar gani a zaɓen 2015, ana ganin bai dace ya nemi shugabanci ba, gara ya haƙura ya bar wa Mataimakin Shugaban Ƙasa, Yemi Osinbajo.

Sai dai kuma zai yi wahala, domin Tinubu dai da gaske ya ke yi, kuma tallar sa tuni ta yi nisa.

Amma ko za a sake zaɓen tsoho kamar Tinubu? Ko za a zaɓi mutumin da ya taɓa cewa bai yi amanna da ci gaban Najeriya kasancewa dunƙulalliyar ƙasa ɗaya ba?

Ko za a zaɓi wanda ya yi amanna da cewa kuɗi za su iya biya masa buƙata a ranar zaɓe?

Kuma ko za a amince a tsayar da shi takarar ma tukunna a ƙarƙashin APC?

Idan ana maganar mutane dai kam, TInubu na da jama’a a cikin gwamnati da kuma manyan ƙasa. Ya kafa gwamnoni kuma ya kafa ministoci.

To amma kuma su ma dukkan waɗanda za su iya taɗiye shi ya faɗi, a cikin gwamnatin su ke, sai kuma wasu dakkan ƙasar nan, waɗanda a gefe su ke, mayu ne na dauri, waɗanda sun ci dubu sai ceto. Amma ba za su ceci Tinubu ba!

Tags: AbujaHausaNajeriyaNewsPREMIUM TIMESTinubu
Previous Post

Akalla mutum 387 suka rasu a kananan hukumomin Z-Kataf da Kauru cikin shekaru biyu a jihar Kaduna

Next Post

AN GUDU BA A TSIRA BA: Yadda Gwamnatin Buhari za ta bar wa gwamnatin 2023 rikicin cire tallafin fetur

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
GWAMNAN APC YA KALUBALANCI BUHARI: Ka saka dokar ta baci a jihohi, idan kana son a gama da ‘yan bindiga

AN GUDU BA A TSIRA BA: Yadda Gwamnatin Buhari za ta bar wa gwamnatin 2023 rikicin cire tallafin fetur

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • RIGA MALAM MASALLACI: Matasan Kano sun yi wa ginin ƴan canji diran mikiya, sun yi warwason kayan ‘ganima’
  • HIMMA DAI MATA MANOMA: Rashin jari mai kauri ya sa noma na ya ƙi gaba, ya ƙi baya – Wata mace mai himma
  • CIRE TALLAFIN MAI: Kungiyoyin ma’aikatan lantarki, Ƴan jarida da na Kwadago za su tsunduma yajin aiki daga ranar Laraba
  • Yadda bashin Dala Miliyan 19.3 na Bankin Musulunci ya bunƙasa noma a ƙananan hukumomin Kano 44 – Hamisu, Kodinetan KSADP
  • Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.