• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

2023: Yadda yunƙurin ƙaƙaba Minista Malami takarar gwamna ya haddasa wa APC rikici a Jihar Kebbi

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
January 27, 2022
in Babban Labari
0
WALLE-WALLE DA KUƊAƊEN SATA: Minista Malami ya ce bai yi wa Najeriya sagegeduwar ƙwato daloli biliyan 60 daga Amurka ba

Abubakar Malami

Wani shiri da aka ce Gwamna Atiku Bagudu ke yi domin ya ƙaƙaba Ministan Shari’a Abubakar Malami matsayin ɗan takarar gwamnan jihar Kebbi kai tsaye a zaɓen 2023, ya haifar da rikici a cikin APC a Jihar Kebbi.

Masu yi wa wannan shiri bore sun tuma tsalle gefe ɗaya sun yaga rigar APC, sun ɗauki ta su guntuwar rigar, sun yafa wa tsohon Gwamnan Jihar, Adamu Aliero a matsayin shugaban su, ko jagoran adawar su. Aliero dai Sanata ne mai wakiltar Kebbi ta Tsakiya.

Lamari ya ƙara lalacewa kwanan nan, inda rikici ya kunno kai yayin da Aliero da Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar Dattawa, Yahaya Abdullahi mai wakiltar Kebbi ta Arewa, su ka yanke shawarar buɗe sabuwar Sakateriyar APC ta su ta ‘yan adawa. Hakan na nufin buɗe ofishin jam’iyyar ɓangaren Aliero, mai adawa da shugabannin APC na Kebbi masu bin umarnin Gwamna Bagudu.

Wani abin ɗaure kai shi ne ginin da su Aliero su ka buɗe ta su sakateriyar APC ta ɓangaren su, gini ne mallakar Bello Bagudu, yayan Gwamna Abubakar Bagudu. Ginin ya na kan titin Emir Haruna Road, a babban birnin Jihar, wato Birnin Kebbi.

Sai dai kuma haƙar su Aliero ba ta cimma ruwa ba, domin jami’an tsaro sun tarwatsa gungun magoya bayan su, a lokacin da aka je buɗe sakateriyar.

Neman A Yi Zaɓen ‘Yar-tinƙe Wajen Fidda Ɗan Takarar Gwamna:

Aliero dai ya samu tarba daga ɗinkin ɗimbin magoya bayan su a wurin taron, kafin ‘yan sanda su tarwatsa su.

Ya bayyana cewa jam’iyyar APC za ta yi amfani da tsarin zaɓen ‘yar-tinƙe ne wajen fidda gwanin takara, domin a ba kowa damar zaɓen wanda ya ke so ya tsaya masa. Haka ma irin wannan zaɓe ya ce za a yi yayin zaɓen shugabannin jam’iyya.

Aliero ya ce ‘yan siyasar da ke tsoron irin wannan zaɓe, sun san ba su tsinana wa al’ummar yankunan karkara komai ba.

Duk da dai Sanata Aliero bai bayyana sunan kowa ba, amma masu lura da siyasar Kebbi sun tabbatar cewa da Gwamna Bagudu ya ke, shi da Minista Malami.

A wurin gangamin buɗe ofishin dai Aliero ya ci gaba da bayyana irin ayyukan da ya yi wa al’umma. Amma kuma ya samu goyon bayan jama’ar da ke wurin da ke so a yi zaɓen ‘yar-tinƙe yayin fidda gwani, kamar yadda Kudirin Gyaran Dokar Zaɓe ya bada damar a yi. Wato ba su son a bi tsarin zaɓe na amfani da wakilan jam’iyya kenan.

Wannan hatsaniya ta Kebbi ta taso ne bayan da Shugaba Muhammadu Buhari ya ƙi sa hannu kan Sabon Ƙudirin Gyaran Dokar Zaɓe, wanda da farko ya ce zaɓen kai-tsaye kaɗai za a yi wajen fitar da ɗan takara, ba tsarin zaɓe wanda wakilan jam’iyya wato ‘delegates’ ke yi ba.

To amma yanzu Majalisa ta cire wannan ƙudiri, ta ce za a iya bin tsari ɗaya daga cikin uku: Ko zaɓen kai-tsaye, ƙato bayan ƙato, zaɓe tsarin amfani da wakilan jam’iyya (delegates), ko kuma ta hanyar tsayar da ɗan takara ba tare da zaɓe ba, idan kowane ɓangare na ‘yan jam’iyya sun amince da hakan.

Yayin da ‘Yan Majalisa ke so a bi tsarin zaɓen kai-tsaye, gwamnoni kuma sun fi so a ci gaba da bin tsarin amfani da wakilan jam’iyya a fidda gwanin takara. Lamarin da kowa ke ganin saboda gwamnonin ne ke yadda su ka ga dama da wakilan zaɓen a lokacin. Kuma sai wanda gwamna ke so za su zaɓa.

Bayan an tarwatsa gungun magoya bayan su Aliero, kakakin su Sani Dododo ya shaida PREMIUM TIMES HAUSA cewa rikicin APC a Kebbi ya samo asali ne tun daga lokacin da wasu suka ji haushin yadda gwamna ya yi amfani da wakilan zaɓe aka maida su saniyar-ware yayin zaɓen shugabannin jam’iyya a mazaɓu da ƙananan hukumomi. Waɗannan shuagabanni kuma dama su ne ke yin zaɓen fidda gwani.

Dododo ya ce an yi wani taron masu ruwa da tsaki na APC a Jihar kafin a yi zaɓen shugabannin mazaɓun da na ƙananan hukumomi a jihar.

“Gwamna da Sanatoci uku da ‘Yan Majalisar Tarayya takwas sun halarta. Haka ‘Yan Majalisar Jiha da Mataimakin Gwamna duk su na wurin, kuma aka amince cewa za a cimma yarjejeniyar fidda shugabanni ce ba tare da zaɓe ba.

“Kuma aka amince cewa za a sake barin shuagabanni da ke kan mulki su ci gaba, sai fa inda ke da gurbin wanda ke kai ya mutu ne, to a nan za a cike gurbin sa da wani.

“Aka amince cewa za a kai sunayen waɗanda su ka mutu da shuagabannin da su ka canja sheƙa ko rashin lafiya ta hana su riƙe muƙamin su. Idan aka kai sunayen su ofishin jam’iyya, sai a tantance waɗanda za su maye gurbin su. Wannan ita ce yarjejeniyar da aka cimma.” Inji Dododo.

Yadda Gwamna Bagudu Ya Baddala Sunayen Shugabannin APC A Mazaɓu Da Kananan Hukumomin Kebbi -Sani Dododo:

A hirar da PREMIUM TIMES, Dododo ya ce Bagudu ya damalmala lissafin sunayen, inda a Ƙaramar Hukumar Argungu kaɗai ya cire sunayen mutum 101 na shugabannin jam’iyyar APC, ciki kuwa Shugaban APC na Ƙaramar Hukumar Argungu, Sakataren Jam’iyya da Ma’aji. Ya ce waɗanda aka cire ɗin duk magoya bayan Aliero ne.

Ya ce irin wannan ƙarfa-ƙarfa da Bagudu ya yi, ya maida su saniyar-ware ce ta sa su ma suka buɗe ba su ofishin daban.

Ya ce sun sanar wa ‘yan sanda za su yi taron su. Kuma saboda gudun tashin hankali ya sa su ka buɗe na su ofishin a wani wuri daban. Amma kuma sun zargi ‘yan sanda da nuna goyon bayan ɓangaren Gwamna Bagudu.

Isa Assalafy kuwa ya shaida wa PREMIUM TIMES cewa Gwamna Bagudu ba shi da laifi, duk waɗanda aka cire ɗin mutanen su ne daga mazaɓu su ka cire su. Ya shawarci ɓangaren Aliero su koma can daga mazaɓu su gyaro ta tsakanin su da mutanen karkara.

Sai dai kuma duk wannan rikici wani sharar daji ne tsakanin masu don tsayar da Minista Malami takara da kuma su Aliero waɗanda ba su yarda da hakan ba.

Ko a cikin Satumba, 2021, Shuagaban Kwamitin Dattawan APC na Jihar Kebbi Sani Zauro, ya bayyana cewa “idan Bagudu ya kammala shekarun sa takwas, sai miƙa takara ga Minista Malami lokacin zaɓen 2023. Kuma gwamna ɗin ne da kan sa ya tabbatar mana da haka.”

Dama kuma dalilin ƙoƙarin ɗora Malami ne ya haifar da cire Shugaban Jam’iyyar APC na Jihar Kebbi, Sani Kamba.

Sai dai kuma ko shakka babu wannan rikici ya haifar wa Malami cikas da koma-baya a ƙoƙarin sa da kuma ƙoƙarin da ake yi masa ya hau kujerar Gwamnan Kebbi.

Saura da me, ta Marigayi Ɗangiwa Zuru:

“Ashe hwaɗa bai ƙare ba,
Rincimi bai ƙare ba,
Kokowa ba ta ƙare ba,
Ga Jidda ba hanyag gida.”

Tags: GwamnaHausaKebbimalamiPREMIUM TIMESZuru
Previous Post

2023: Nima zan yi takarar shugaban kasa -Saraki

Next Post

Sunayen Attajiran Afrika 18 Da Yadda Suka Hana Korona Karya Masu Arziki

Next Post
Sunayen Attajiran Afrika 18 Da Yadda Suka Hana Korona Karya Masu Arziki

Sunayen Attajiran Afrika 18 Da Yadda Suka Hana Korona Karya Masu Arziki

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • RASHIN TSARO: Ƴan bindiga sun kashe mutum 360 sun yi garkuwa da mutum 1,389 a jihar Kaduna cikin watanni uku
  • Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ
  • Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru
  • Yadda iyaye na su ka yi hijira zuwa Jihar Adamawa – Atiku Abubakar
  • BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.