• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    RUƊANI A APC: Gwamnan Neja, Bello ya ɗare kujerar Buni, Buhari ya bada umarnin Buni ya sauka daga shugabancin jam’iyyar

    IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    RUƊANI A APC: Gwamnan Neja, Bello ya ɗare kujerar Buni, Buhari ya bada umarnin Buni ya sauka daga shugabancin jam’iyyar

    IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

2023: Wa ya kamata ya zama gwamnan Jigawa? Daga Ahmed Ilallah

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
January 11, 2022
in Ra'ayi
0
TALLAFIN MAN FETUR: BUHARI, IMF, PIA da Tallakan Nijeriya, Daga Ahmed Ilallah

Jigawa wacce take da alúmmah sama da miliyan biyar wanda akasari wannan alúmmah suna zaune ne a karkara, wanda a ka kirkirota sama da shekaru talatin daga tsohuwar jihar Kano, kusan dukkanin kananan hukumomin da suka zamanto a jihar jigawa, sune mafi koma baya a harkar ci gaba ta fannoni daban daban, kama daga ilimi, kiwon lafiya da ma abubuwan more rayuwa, amma fa har yanzu fa akwai wadannan matsalolin a bangare da dama na wannan jahar.

Duk da kasancewar jahar ta samu chanji da cigaba a fannoni da dama, kama daga siyasa da sauran fannoni na cigaba, amma fa har yanzu akwai matsala ta tattalin arziki, koma bayan ilimi, lafiya da mafi muhimman ci cigaban siyasa, ta yadda za ta bawa kowa da kowa damar a damula da shi wajen shugabanci da bada gudunmawa sa don raya jahar.

Siyasa a jihar jigawa da yadda ake aiwatar da ita ta babbanta da sauran jahohin arewacin Nijeriya, duk da kasancewar ta kafa tarihi wajen wadanda suka zamanto gwamnonin jahar, gwamnoninta na farko matasa ne a lokacin da aka zabe su, Barrister Ali Saád da Saminu Turaki, wanda duka sun zamanto gwamnoni suna kasa da shekaru 40, sannnan Gov. Sule Lamido da Gov. Badaru Abubakar wanda a ka zabe su a matakin dattijai, kuma kowa ya yi bakin kokarin sa wajen kawo cigaban jihar jigawa, kuma dukkanin jamaíyyun kasar nan ANPP, PDP, APC sun mulki Jigawa.

Siyasar yanki da bangaranci tana yin tasiri a jigawa, musamman lokacin da aka zo zabe, yan siyasa ko masu neman mulki kanyi amafani da siyasar masarauta don damulawa alúmma tunani da cusa musu siyasar kabilanci don biyan bukatar kansu, yayin da ake mancewa matsaloli da bukatar jihar a gefe. Ta wani gefen a mance da chanchanta, amana da ilimin wanda ya kamata ya shugabance mu, dama hana alúmmah suyi zabe bisa chanchanta. Karancin yawan yan siyasa, musamman rashin fittattun yan boko da yan kasuwa da muhimman mutane cikin alúmma shiga harkokin siyasa ya bar jagorancin siyasar da ma mulkin a hannu tsiraren mutane, wanda hakan ya sanya a wani lokutan dimokaradiyyar bata banbanta da mulukiyya, nadawa mutane ake shugabannin su maimakon a bada damar a yi dimokaradiyya ta hanyar gamsassiyar takara da zabe.

In aka yi bibiya akan cigaban da Jigawa ta samu a shekara ashirin baya, akwai tsari da cigaba da kowane gwamna ya bayar wajen kawo chanji da ci gaba a jigawa, tsohon gwamna Saminu Turaki a cikin kaddan daga cikin chanjin da ya kawo ya hada da bunkasa ilimin farko, kawo tsarin 9-3 na karatun basic schools a jigawa, ya kawo tsari da bunkasa ilimin sadarwa na zamani (ICT) ta yadda ya samar da kamfanin galaxy wanda a zamanin sa Jigawa tayi fice akan ilimin ICT da ma amfani da kafofin sadarwa na zamani, tsarin na yakar talauchi na Millennium Village ya kawo cigaba kwarai wajen bunkasa arzikin jigawa, ya kirkiri sabbin hanyoyi mota don hada garuruwan jihar kamar sabuwar hanyar dutse zuwa kazaure, daga Maigatari zuwa Birniwa (Western Bye-Pass) da sauransu.

Tsohon Gwamna Sule Lamido a zamanin sa yayi kokarin maida jahar Jigawa, jahar Birni da gina Babban Birnin Jahar don yayi kafada da sauran manyan birane a Nijeriya, ya samar wa da Jahar Tashar Jirgin Sama (Airport), ya samar da filayen taro da dakunan taro na zamani, kamar Aminu Kano Triangle, MDI, Sir Ahmadu Bello Hall da sauran su, ya kammala babbar sakatariyar jaha, ya chanja fasalin gidan gwamnati da majalissar jaha, gwamna sule lamido ya bunkasa ilimi musamma manyan makarantu na gaba da sakandare, shi ya kirkiro Jamiár farko mallakar jahar a garin Kafin Hausa.

Gwamna Mohammad Badaru Abubakar wanda yake zango na karshe a kan mulkin jahar jigawa, yana nasa kokarin musamman wajen samar da hanoyin mota, wanda zuwa wannan lokacin ya gina sama da kilomita dubu a fadin jahar jigawa, an gina tagwayen hanyoyi a wasu manyan biranen jahar. A bangaren ilimi ya gina manyan makarantun sikandare guda 27 don rage cinkoson dalibai da daruruwan kananan makarantun sikandare a fadin jahar, ya daga likkafar makarantar College na Hadjia da Ringim zuwa Polytechnic da College of Education, a harkar lafiya ya bunkasa tsarin Primary Healthcare System, an gyara da ginawa kananan asibitoci a kowace mazaba ta jahar, an samar babbar asibibiti a kowace hedikwatar karamar hukuma, ya kawo chanji da zamanatar da bunkasa harkar noma a fadin jahar jigawa, a yau jahar tayi fice wajen noman ridi, shinkafa, alkama, zoborodo da sauran su.

Amma fa har yanzu akwai sauran rina a kaba, duk da aiyukan da wadannan gwamnoni suka yi a kalubale masu tarun yawa da har yanzu suke addabar alúmmar jihar jigawa, musamman ma haddikan alúmomin jahar da fahimtar juna, matsalar bangaren ilimi, lafiya, tattalin arziki da kuma yaki da talauchin da yak e addabar mutanen jahar. Har yanzu Jigawa na cikin jahohi da suke koma baya a cigaban ilimi, lafiya.Kadan daga kalubalen jigawa a harkar lafiya ya hada yawan mutuwar mata a wajen haihuwa, yawan mutuwar kananan yara, gaza yakar cututtukan da ke kashe alúmman irin su malaria, ciwon koda da sauran cutukan da za a iya shawo kan su. Harkar lafiya a jihar jigawa tana da matsalar kwararru da isassun likitoci da maáikatan jinya a fadin jahar.

A bangaren ilimi akwai kaluballe masu yawa da suka hada matsalar ilimin mata, matsalar malamai da duk kusan makarantun jahar jigawa daga primary schools har manyan makarantu. A bangaren makarantun sakandare akwai kalubale na rashin dakunan koyon kimiya wato laboratory a kusan yawancin manyan makarantun wannan jahar. Dadi da kari fa har yanzu jigawa bata iya samar da kashi goma wato 10% na kasafin kudinta na shekara da ga harajin da take samu na cikin gida ba.

To komi ma a ke ciki, lokaci yayi bisa nazartar cigaban da aka samu a baya da kuma wuraren da a ka gaza kaiwa ta yadda za a samar da cigaba mai dorewa.

Dukkanin masu ruwa da tsaki ya kamata suyi tunanin matsalolin Jigawa a yau da tunan nin yadda za a magance su. Ya zama wajibi a yau a bijiro da taswirar da a ke bukata Jigawa ta kai na karami, matsakaici, dogon lokaci da hanyoyin da za a cimma su.

Saboda haka, a irin wannan zamani, duka mai son zama gwamna ya kamata ya kasance mai ilimin jihar jigawa da yankunnanta, kauyukanta da al’umomin ta, ya kasance mai ilimi da gogewa ta zamani, kuma dan siyasa, kwararre wajen iya diplomasiyya, kwararre wajen magance matsalolin alúmma na yau kullum, wanda yake da hikimar bunkasa tattalin arzikin da jigawa ta ke da shi na fannin maádinai, noma da fasaha.

Abu mafi muhimmanci, ya zamanto dan Jahar Jigawa, mai kishin Jihar Jigawa, ya zama wakilin jigawa ba wakilin gari, yanki ko masaurata ba.

alhajilallah@gmail.com

Tags: AbujaGwamnaHausaJigawaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

RUWAN DARE GAME DUNIYA: Yadda ake kallon Gasar AFCON 2021 a ƙasashe 157

Next Post

BAJEKOLIN ƁARAYIN GWAMNATI DA MAZAMBATA: EFCC ta ƙwato naira biliyan 152, dala miliyan 386 kuma ta maka mutum 2,220 kotu cikin 2021

Next Post
Majalisa ta yi wa Bawan EFCC tambayoyi kan hada-hadar kudade a zamanin Magu

BAJEKOLIN ƁARAYIN GWAMNATI DA MAZAMBATA: EFCC ta ƙwato naira biliyan 152, dala miliyan 386 kuma ta maka mutum 2,220 kotu cikin 2021

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • KATSINA BA DAƊI: Mahara sun buɗe wa tawagar Buhari wuta a yankin da su ka bingige Kwamandan ‘Yan Sandan Dutsinma
  • Takardun sakandare na sun yi layar-zana, amma ina da sakamako mafi kyau -Okowa, mataimakin takarar Atiku
  • HAJJIN BANA: Hankulan maniyyatan Kano 1,238 ya tashi saboda kasa kwashe su kan lokacin rufe filin jirgi Jeddah
  • IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi
  • 2023: Ka zaɓi El-Rufai mataimaki, ‘ka yi nasara a zaɓe kamar yankan wuka’ – Kira ga Tinubu

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.