• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Yadda zaman sulhu tsakanin Shekarau da Ganduje ya kasance, Daga Bello Muhammad Sharaɗa

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
December 10, 2021
in Ra'ayi
0
Yadda zaman sulhu tsakanin Shekarau da Ganduje ya kasance, Daga Bello Muhammad Sharaɗa

Wannan shi ne bayanin da Bello Muhammad Sharada yasawa hannu kan zaman sulhu da akayi tsakanin Shekarau da Ganduje a gidan gwamnatin Kano.

Bello Muhammad shi ne Jami’in kula da walwala na jam’iyyar APC na jihar Kano (State welfare officer) 6angaren Danzago.

Mai Mala Buni, gwamnan jihar Yobe kuma shugaban kwamitin riko sannan shugaban kwamitin shirya taron fitar da shugabannin jam’iyyar APC na kasa shi ne ya kafa kwamitin sasanci da daidaito a duk fadin Najeriya, saboda warware matsaloli na korafe-korafe daga ‘ya’yan APC.

Ranar 14 ga watan Satumba 2021 Mai Mala ya rantsar da kwamitin mutum tara domin su yi masa aikin sasanta masu kuka da korafi. Mutanen da aka baiwa wannan aikin sune: Sanata Abdullahi Adamu, tsohon gwamnan jihar Nassarawa, a matsayin shugaba. ‘ ‘ sauran ‘yan kwamitin sune; Barista Ali Sa’adu Birnin Kudu tsohon gwamnan jihar Jigawa da Alhaji Sulaiman Argungu, tsohon mataimakin gwamnan jihar Kebbi da tsohon gwamnan Enugu Sullivan Chime da tsohon kakakin majalisar tarayya Rt. Yakubu Dogara da tsohon gwamnan Binuwai George Akume da tsohuwar mataimakiyar gwamnan Lagos Oluranti Adebule, da kwamishinan lafiya na jihar Cross River Beta Edu sai Moses Adeyemi a matsayin sakatare.

Ranar 13 ga watan Oktoba 2021 Sanatoci guda uku na Kano karkashin jagorancin Sanata Mallam Ibrahim Shekarau da Sanata Barau I. Jibrin da Sanata Kabiru Ibrahim Gaya da ‘yan majalisar tarayya guda hudu, Hon. Tijjani Abdulkadir Jobe da Hon. Nasir Abduwa Gabasawa da Hon. Haruna Isa Dederi da Hon. Sha’aban Ibrahim Sharada suka hadu a gidan Sardaunan Kano na Abuja suka tattauna yadda za su gabatar da kokensu ga uwar jam’iyyar APC ta kasa a rubuce. Da asubahin fari Sanata Kabiru Ibrahim Gaya ya sanar da ficewarsa daga wannan shiri da tsari.

Ranar 14 ga watan Oktoba 2021 bayan sallar Juma’a wadannan shugabannin tare kuma da Alhaji Shehu Dalhatu na TBO suka je hedikwatar APC suka mika kukansu. Uwar jam’iyyar APC ta dankawa kwamitin sasanci na Sanata Abdullahi Adamu wannan korafi domin su yi aiki a kansa.

Ranar Litinin 29 ga watan Nuwamba 2021 wannan kwamitin ya fara aikinsa da matsalar Kano. Ya zo Kano, kuma duk wadannan shugabannin sun amince Sanata Mallam Ibrahim Shekarau shi ne zai yi magana a madadinsu. Haka kuwa aka yi. Matsayin da suka dauka guda daya shi ne basu amince da yadda aka yi shugabancin APC ba a Kano a dukkan matakai. Bukatarsu kuma a rusa abin da aka yi, a sake sabon lale a baiwa kowane mai bukata damarsa.

Bayan sun gama zaman a Tahir Hotel ‘yan kwamitin sun bukaci bangaren Sanata Shekarau su zama cikin shiri domin za a yi zama gemu da gemu da gwamna Dokta Abdullah Umar Ganduje. Sun ce za su fara zauna wa da shi da mukarabbansa, sannan a hadu gaba daya. An samu haduwa a gidan gwamnatin Kano da tsakiyar dare na ranar Litinin har zuwa wayewar gari da asuba ranar Talata.

Bangaren Sanata Mallam Shekarau, ya je zaman. A tawagarsa akwai Farfesa Hafizu Abubakar da Hon. Aliko Shuaibu Muktar da Dokta Umar Mustapha Musa da Injiniya Sarki Labaran da Barista Habibu Kankarofi. A wajen zaman gwamnan Kano, Dokta Ganduje yaje da mataimakinsa (Dr) Nasir Yusuf Gawuna da Sanata Kabiru Ibrahim Gaya da shugaban masu rinjaye a majalisar kasa Hon. Alasan Ado Doguwa da kakakin majalisar dokoki na Kano Rt Hon. Chidari da Alhaji Nasir Aliko Koki.

Sanata Abdullah Adamu ya yi bayani da farko na gabatar wa da rokon cewa alheri aka zo a kulla da kuma fatan a samu dacewa. Barista Ali Saadu Birnin Kudu ya tsefe abubuwa guda uku cewa akansu gaba daya za a gina wannan zama. Na farko an kasa samun haduwa da gwamna da Sanata Mallam Shekarau don a tattauna wanda ya kawo rashin fahimta. Na biyu kin saka masu ruwa da tsaki cikin al’amuran da suka shafi jam’iyya. Na uku an gudanar da shugabancin APC na kowane mataki babu jama’ar da suka taka rawa kuma suna da gudunmawa da za su bayar.

Bayan wannan jawabin sai aka baiwa gwamna Ganduje dama ya yi bayaninsa. Da farko ya baiwa Mallam Shekarau hakuri, ya ce gidan gwamnatin Kano nasa ne baya bukatar iso tunda ga Kabiru Ibrahim Gaya ma ko yaushe yana shigowa. Mallam Shekarau ya ce shi ba tsarinsa bane, sai ya yi tuntuba ko an kira shi an bashi dama zai zo abu.

Tashin farko gwamna Ganduje sai ya furta cewa ya yi alkawarin duk dan majalisar jiha dana tarayya da ‘yan majalisar dattijai kowa zai koma kan kujerarsa. Sannan na biyu kuma ya ce duk shugabannin jam’iyyar APC zabensu aka yi bisa doka kowa yana kan kujerarsa ba zai yi rawa ba. Amma za a yi sabbin nade-nade domin a shigo da wasu cikin gwamnati domin a bada kofar gyara kukan da aka yi. Anan ne Mallam Shekarau ya ce shi ba abin da ya kawo su ba kenan, baya maganar wata kujera, yana magana akan jam’iyya da kowa yake da hakki a cikinta. Abin da suke da bukata shi ne a rushe duk wani abu da aka yi a sake sabon lale a shigo da kowa.

Hon.Alasan Ado Doguwa yana cikin tawagar gwamna Ganduje, ya zo da wani fayil cike da sunayen mutane wadanda a cewarsa Ganduje ya basu mukamai a gwamnati su 526 daga bangaren Shekarau. Ya yi maganganu kausasa, na rashin ladabi ga Mallam Shekarau, yana cewa shi ana yin komai da shi haka sauran yan majalisar tarayya da dattijai. Wannan ya hassala ‘yan kwamiti kuma ya kawo hayaniya da ta hargitsa zaman. A haka kuma Sanata Kabiru Ibrahim Gaya ya goya masa baya.

Malam Shekarau ya bada amsa cewa shi ba ya maganar mukaman gwamnati, a gurinsa nadi da saukewa na gwamna ne ba ya ja, amma jam’iyyar APC ta ‘yan APC ce kuma suna da ruwa da tsaki da hakki. Ba a zo karshen magana ba, da kansa gwamna Ganduje ya ce a ajiye wannan maganar tattaunawa akan jam’iyya tunda komai yana gaban alkali. A jira hukuncin kotu, a daidai wannan lokacin kuma an fara kiran assalatu, Mallam Shekarau da tawagarsa suka fita Sallah, ba su dawo ba kowa ya tafi gidansa.

Bello Muhammad Sharada shi ne Jami’in kula da walwala na jam’iyyar APC na jihar Kano (State welfare officer) ɓangaren Danzago.

Tags: AbujaGandujeHausaLabaraiNewsPREMIUM TIMESShekarauƊanzago
Previous Post

Mijina ya fi daraja karen gidan mu fiye da ni – Korafin Rashidat a Kotu

Next Post

MAHARA KO MAƘIYA MASALLATA?: Yadda ‘yan bindiga ke bi gari-gari su na buɗe wa masu jam’i wuta a cikin masallatai

Premium Times Hausa

Premium Times Hausa

Next Post
Boko Haram Bombed Mosque

MAHARA KO MAƘIYA MASALLATA?: Yadda 'yan bindiga ke bi gari-gari su na buɗe wa masu jam'i wuta a cikin masallatai

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • RAƊAƊIN CIRE TALLAFIN FETUR: ‘Dama can babu ba a ware kuɗin tallafin fetur a Kasafin Kuɗin 2023 ba’ – Kyari, Shugaban NNPCL
  • SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Tinubu da INEC sun ƙi amincewa da tulin kwafe takardun da Atiku ya kwafo daga iReV
  • GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya
  • HAJJI 2023: Gwamnatin Filato ta bar mahajjatan jihar su na hajijiya a Madina
  • Kada ku tausaya min don na faɗi zaɓen Sanatan Zamfara – Sanata Marafa

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.