• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari Travelling

    Duk da tsananin hare-haren da ya darkaki Najeriya a kwanakin nan Buhari zai waske taro Dakar

    An cika sansani uku fal da tubabbun ‘yan Boko Haram -Gwamna Zulum

    An cika sansani uku fal da tubabbun ‘yan Boko Haram -Gwamna Zulum

    RUƊANI A APC: Gwamnan Neja, Bello ya ɗare kujerar Buni, Buhari ya bada umarnin Buni ya sauka daga shugabancin jam’iyyar

    IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari Travelling

    Duk da tsananin hare-haren da ya darkaki Najeriya a kwanakin nan Buhari zai waske taro Dakar

    An cika sansani uku fal da tubabbun ‘yan Boko Haram -Gwamna Zulum

    An cika sansani uku fal da tubabbun ‘yan Boko Haram -Gwamna Zulum

    RUƊANI A APC: Gwamnan Neja, Bello ya ɗare kujerar Buni, Buhari ya bada umarnin Buni ya sauka daga shugabancin jam’iyyar

    IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

TALLAFIN MAN FETUR: BUHARI, IMF, PIA da Tallakan Nijeriya, Daga Ahmed Ilallah

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
December 14, 2021
in Ra'ayi
0
TALLAFIN MAN FETUR: BUHARI, IMF, PIA da Tallakan Nijeriya, Daga Ahmed Ilallah

Babban kalubale wanda a kullum yake addabar shugabannin Nijeriya, musamman a fannin tattalin arziki, bai wuci ta yadda bunkasar tattalin arziki wanna kasar baya tasiri a rayuwar talakan Nijeriya ba, ko nawa girman tattalin arzikin nijeriya ya kai wato GDP ba a ganin wani chanji a wajen talakan kasar nan. Kai duk lokacin da a kace man fetur ya tashi a kasuwar duniya tofa shi kuma tallakan Nijeriya ya shiga tashin hankali da jimamin za a kara masa firashi man da yake saya.

Wai shin kuwa gwamnatin Baba Buhari da hukumomin tattalin arziki na duniya suna nazari kuwa a kan yadda rayuwar talakawan Nijeriya take, kafin tursa sa su akan wata manufa akan arzikin kasarsu? Koda ance ana saida man fetur da araha a Nijeriya sabanin sauran kasashe masu arzikin man fetur, to yana da kyau ayi la’akari da talauchin da yayi way an kasar katutu.

A misali, bincike ya nuna duk duniya dan Nijeriya ne kadai ya kan kashe kusan duk abin da ya samu akan abinci, saboda tsananin talauchi. Matsakaicin mutum dan Nijeriya yakan kashe kashi 65% na kudin da ya samu wajen sayen abinci kadai, wanda wannan yake kara tura yan kasar cikin kangin talauchi. Amma a kasashe kamar Amurka su kan kashe 6.4%, Birtaniya 8.2%, Canada 9.1%, Australia 9.8% kacal ne a kan abinci. Da wuya wani yace an yid an Nijeriya adalchi in har aka hada shi da irin wannan kasashe wajen sayen arzikin da ke kasarsa. Shi kansa Bankin Duniya (World Bank) a wannan shekarar ya fidda kididdiga cewa farashin abinchi a Nijeriya ya karu da 22%, wanda ya sake sanya al’umma cikin talauci.

A bangren sufuri kuwa, wanda ke zaune a kasar England zai iya zuwa yayi aiki a kasar Germany ko France ko Belgium ya dawo ya kwana a gidan sa, ta hanyar jirgin kasa, amma a Nijeriya babu kykyawan tsari na sufuri, misali daga Kano zuwa Legas ko Abuja ko Patacol. Yan Nijeriya sun fi kowa mutuwa a duniya ta hanyar hatsarin mota, sakamakon yin amfani da kana motocin da bai kamata a yi sufuri da suba. Talauchi da rashin kudi kan sanya pasinjoji cunkusuwa sama da mutane gome a mota mai cin mutun hudu kachal, amma a kasashen da suka da kyakkyawan shugabanci sun tanaji motoci na sufuri don kaucewa hatsura.

A duk masu arzikin man fetur a duniya, kama da kasashen da ke cikin kungiyar OPEC Nijeriya ce kadai bata iya tace man fetur a kasarta, wannan ba komai bane face gazawar shugabanci da shugabanni. Shekaru da yawa Nijeriya ta samu kanta cikin matsalar tacewa da sayar da man fetur, kasancewar yana da ga cikin babban abun bukata ga yawan al’ummar wannan kasar, kasancewar babu kyawawan tsari da shugabannin kasar nan suke samar a fannin tattalin arziki da kawar da talauchi a tsakinin yan kasa, babban al’amari ma babu wani kykkyawan tsari na sufuri, wanda shine ganshiki amfani da man fetur.

Matsalar man fetur da tallafin man fetur ya zama wata siyasa da masu neman mulki ke amfani da shi wajen neman a zabesu, wanda kawai ana kokuwar neman iko ne ba tare da shirin warware wannan matsalar ba, da zarar an samu nasara, sai a dulmiya cikin matsalar fiye da ta baya, ana maganin kaba kayi na kumbura.

Gwamnatin shugaba Buhari da jama’iyar APC, sun sami galabar cin zabe a shekarar 2015 ne, bisa yayatu tabbarbarewar tsaro da kuma yunkurin cire tallafin man fetur da gwamnatin PDP da shugaba Goodluck Jonathan tayi yunkurin yi a wannan lokacin a shekara ta 2012. A wannan lokacin kungiyar ‘Yan Kwadago sun jagoranci zanga-zagar da ake kira ‘Occupy Nigeria’ wanda harda shugaba Buhari da sauran jagororin jami’iyun adawa a wannan lokacin sun hallata, kuma wannan bijerewar ta yan kasa ta hana kara kudaden man fetur din. Amma da Buhari yahau mulki, me ne ne ya biyo baya?
Wai ma yasa ne, kowane lokaci kasashen turawa da hukumomin su irin su IMF, basa kawo wa Nijeriya wani tsari ko tilasta su akan wani tsari, sai lokacin da kasar take kan wani bigire na rashin zaman lafiya? Ko kuma sai muna daf da mu shiga zabe, duk da sun san cewa, wannan tsarin zai iya kawo fitina, koma ya sanya kasar cikin wani yanayi.

A shekarar 2012 Nijeriya na tsaka da fitinar Boko Haram an samu irin wanna yanayin na cire tallafi da kara kudin mai, kamar yadda na fada a sama, wanda da kyar kasar nan ta sami kanta, har ma wasu turawan na harsashen bajewar kasar kafin zaben 2015, amma Allah ya karyata su.

Wai wace ce hukumar IMF ne, wanda shugabannin muke tsoro kamar Allah, wanda kullum tsare tsarenta ya kan sake dunkufar da talaka ne kawai, sannan ya share musu hanyar sake mallakar mu ta fuskar tattalin arziki.

A takaice wannan hukuma ta IMF an samar da ita ne bayan an gama yakin duniya na biyu (second world war), Kasar Amurka da kasar Bitaniya ne suka kan gaba wajen kafa wannan hukumar da takwararta ta World Bank, wanda ita hukumar IMF tafi maida hankali wajen sanya wa kasashe ka’idodi na tafikad da tattalin arzikinsu wanda zai dace da muradin kasar Amurka, wato economic policies.

Babban Ma’ajin Amurka (US Treasury Secretary) Harry Dexter White da kuma masanin tattalin arzikin kasar Birtaniya wato John Maynard Keynes, wanda kowanan su ya wakilci kasar sa, su suka tsara da samar da wadan nan hukumomi na IMF da World Bank.

A takai ce wannan hukuma ta IMF babbar makiya ce ga kasashe masu tasowa, musamman na Africa domin yi tarnaki na bunkasa tattalin arzikin su dama barin su su zau na lafiya, ta hanyar kawo musu tsare-tsare da ya sabawa muradun al’umar su.

IMF ta kasance kamar yar sandar duniya ta fnnin tattalin arziki, musamman ka kasashe na bakar fata. Wannan hukuma kawai tanayiwa kasar Amurka ne aiki, wannan ya sanya basa kula da yadda kasa ta ke ciki wajen tilasta musu bin tsari da bai dace da suba.

A wani hannun su kuma shugabannin mu, suna da lalaci, rashin kwarewa a kan matsalolin al’umar su, musamman a fannin tattalin arziki da bunkasa shi. Shugabannin kasashen mu sun fi son mulki da dawamma a kan mulki fiye da bautawa al’umar su, sun gwamce da sharholiya da kasha kudaden talakawa a kan biyan bukatun su, maimakon gina musu kykkywan tsari don yaye musu talauchi da samar musu yalwatacciyar rayuwa.

Ba kawai hukumar IMF fa, it ma sabuwar dokar man fetur da shugaba Buhari ya sanya wa hannu a wannan shekarar wato Petroleum Industrial Bill (PIA), kusan ta damula siyasar tallafin man fetur, wanda wannan dokar ta bayan gida ta cire hannun gwamnati akan harkar man fetur, yadda a yanzu hukumar NNPC ta koma NNPC Limited, wanda ko da a yanzu ta soma ikirarin cin riba, wanda a baya bata iya lissafa riba koma faduwa, wanda a takaice, tabar kasuwa tayin halinta a game da man fetur.

Wannan doka ta nuna cewa a hankali gwamnati zata zare hannun ta a kan man fetur a wannan kasar. Wanda wannan ya sanya hukumar NNPC din ta yi nuni da cewa duk mai adawa da cire tallafin man fetur, to ya makara, har su kan su kungiyar ‘Yan Kwadagon, domin sunce da basu bari an aiwatar da dokar ba tun daga majalissar dokoki ta kasa, kafin ta samu sahalewar shugaban kasa. Wanda yanzu suna ganin karshen tika tika tik, akan cire tallafin man fetur.

Koma bai ke faruwa ya kamata Shugaba Buhari ya tuna alkawarin sa da talakawan Nijeriya, wanda su su ka kawo shi kan mulki, bacin yayi karo biyar yana faduwa, na rage musu kuncin rayuwa da basu zaman lafiya. Ya kuma zama dole mahukunta suyi nazari da kasar su, al’umar su kafin kawo ko wane tsarin musamman a irin wannan lokaci.

alhajilallah@gmail.com

Tags: AbujafeturHausaMaiNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Daga 2022 daliban da suka yi rigakafin korona ne za su yi wa kasa hidima na NYSC

Next Post

An tsinci gawar Ɗan majalisan Kaduna kwanaki biyu bayan harin ƴan bindiga a Titin Zaria-Kaduna

Next Post
An tsinci gawar Ɗan majalisan Kaduna kwanaki biyu bayan harin ƴan bindiga a Titin Zaria-Kaduna

An tsinci gawar Ɗan majalisan Kaduna kwanaki biyu bayan harin ƴan bindiga a Titin Zaria-Kaduna

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Ƴan bindiga sun babbake cibiyoyin kiwon lafiya sun yi dalilin dole aka rufe wasu 69 a Katsina
  • Dala ta ƙara kekketa wa naira rigar mutunci daidai lokacin tsadar kayan abinci
  • Duk da tsananin hare-haren da ya darkaki Najeriya a kwanakin nan Buhari zai waske taro Dakar
  • An cika sansani uku fal da tubabbun ‘yan Boko Haram -Gwamna Zulum
  • ABUJA TA DAGULE: Yadda ƴan bindiga suka fasa gidan yarin Kuje da bamabamai, suka kubutar da fursinoni

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.