• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    court

    Mijina malalaci kuma rago ne, na gaji – Korafin Latifat a Kotu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama wani da ya shahara wajen yi wa mutane damfara ta Facebook

    #EndSARS: Majalisar Dinkin Duniya ta yi magana kan zargin kisan masu zanga-zanga a Lekki, Lagos

    Za a shiga mummunar yanayi a Gaza idan ba a ɗauki matakin gaggawa ba – MDD

    Abuja bill-board

    RASHIN TSARO – Abuja ta zama matattarar batagari da masu sace mutane – Dan majalisa

    NYSC

    Za a yi wa shirin yi wa kasa hidima, NYSC, garambawul – Gwamnati

    Gwamnatin Tinubu ba za ta ƙaƙaba wa jama’a takunkumin hana magana ba – Minista

    SHIRIN WAYAR DA KAI: Ministan Yaɗa Labarai ya kafa kwamitin tsara daftarin cusa ɗa’a, kishin ƙasa da kyawawan ɗabi’u

    KISAN MASU MAULIDI: Mun samu gawarwaki 85 – Hukumar Agajin Gaggawa

    KISAN MASU MAULIDI 85: Sarkin Musulmi, Shehunan Tijjaniya, Dattawan Arewa da Shugaban Izala sun ce ba za a yafe ba

    TARON COP28: Su Tinubu da sauran tawagar Najeriya ba sharholiya ce ta kai su Dubai ba – Minista Idris

    TARON COP28: Su Tinubu da sauran tawagar Najeriya ba sharholiya ce ta kai su Dubai ba – Minista Idris

    Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike

    Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Saura ƙiris Liverpool ta zubda abin faɗi a wasan Premier League na ranar Lahadi

    Saura ƙiris Liverpool ta zubda abin faɗi a wasan Premier League na ranar Lahadi

    MESSIN DAI: Leo Messi ya lashe kyautar ɗan kwallon duniya ta Ballon d’Or a karo na takwas

    MESSIN DAI: Leo Messi ya lashe kyautar ɗan kwallon duniya ta Ballon d’Or a karo na takwas

    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Dalilin da ya sa na ziyarci Tinubu – Uba Sani

    BIDIYO: Dalilin da ya sa na ziyarci Tinubu – Uba Sani

    BIDIYO: Tinubu masoyin ‘Yan jarida ne – Idris

    BIDIYO: Tinubu masoyin ‘Yan jarida ne – Idris

    Timipre-Sylva

    TANGARƊA A APC: Kotu ta hana Sylva, tsohon Ministan Fetur tsayawa takarar zaɓen gwamnan Bayelsa

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    court

    Mijina malalaci kuma rago ne, na gaji – Korafin Latifat a Kotu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama wani da ya shahara wajen yi wa mutane damfara ta Facebook

    #EndSARS: Majalisar Dinkin Duniya ta yi magana kan zargin kisan masu zanga-zanga a Lekki, Lagos

    Za a shiga mummunar yanayi a Gaza idan ba a ɗauki matakin gaggawa ba – MDD

    Abuja bill-board

    RASHIN TSARO – Abuja ta zama matattarar batagari da masu sace mutane – Dan majalisa

    NYSC

    Za a yi wa shirin yi wa kasa hidima, NYSC, garambawul – Gwamnati

    Gwamnatin Tinubu ba za ta ƙaƙaba wa jama’a takunkumin hana magana ba – Minista

    SHIRIN WAYAR DA KAI: Ministan Yaɗa Labarai ya kafa kwamitin tsara daftarin cusa ɗa’a, kishin ƙasa da kyawawan ɗabi’u

    KISAN MASU MAULIDI: Mun samu gawarwaki 85 – Hukumar Agajin Gaggawa

    KISAN MASU MAULIDI 85: Sarkin Musulmi, Shehunan Tijjaniya, Dattawan Arewa da Shugaban Izala sun ce ba za a yafe ba

    TARON COP28: Su Tinubu da sauran tawagar Najeriya ba sharholiya ce ta kai su Dubai ba – Minista Idris

    TARON COP28: Su Tinubu da sauran tawagar Najeriya ba sharholiya ce ta kai su Dubai ba – Minista Idris

    Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike

    Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Saura ƙiris Liverpool ta zubda abin faɗi a wasan Premier League na ranar Lahadi

    Saura ƙiris Liverpool ta zubda abin faɗi a wasan Premier League na ranar Lahadi

    MESSIN DAI: Leo Messi ya lashe kyautar ɗan kwallon duniya ta Ballon d’Or a karo na takwas

    MESSIN DAI: Leo Messi ya lashe kyautar ɗan kwallon duniya ta Ballon d’Or a karo na takwas

    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Dalilin da ya sa na ziyarci Tinubu – Uba Sani

    BIDIYO: Dalilin da ya sa na ziyarci Tinubu – Uba Sani

    BIDIYO: Tinubu masoyin ‘Yan jarida ne – Idris

    BIDIYO: Tinubu masoyin ‘Yan jarida ne – Idris

    Timipre-Sylva

    TANGARƊA A APC: Kotu ta hana Sylva, tsohon Ministan Fetur tsayawa takarar zaɓen gwamnan Bayelsa

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Manhajan Instagram ta zama sabuwar fuskar majiyoyin labarai da raba bayanai – Binciken DUBAWA

Silas JonathanbySilas Jonathan
December 28, 2021
in Nishadi
0
Manhajan Instagram ta zama sabuwar fuskar majiyoyin labarai da raba bayanai – Binciken DUBAWA

Tun bayan da kamfanin Meta (tsohuwar kamfanin Facebook) a 2012 ta sayi Instagram, dandalin wallafa hotuna da bidiyo dan sada zumunta, wanda Kevin Systrom da Mike Krieger suka kirkiro, ya kasance wani dandalin raba bayanai masu mahimmancin gaske.

A duniyar kafofin sadarwa na dijital da ke sauyawa, aikin Instagram ba kasancewa wurinn da masu neman nishadi ke zuwa nuna salon rayuwansu ne kadai ba, yana kuma kasancewa gadan da ke tsakain masu amfani da soshiyal mediya da wadanda ke labarai a al’ummar kasa da kasa.

Masu amfani da soshiyal media, a rukunnan shekarun haihuwa daban-daban sna ganin cewa dandalin mai mutane sama da billiyan daya da digo na da saukin sha’ani saboda yanayin hotuna da salon da ake amfani da shi wajen raba bayanai.

Yanzu da ya kaddamar da manufar samun kudi Instagram ya zama babban wurin samun kudi inda mutane suna iya sayar da bidiyo su sami kudaden shiga a abin da za’a iya amfani da shi a madadin YouTube, mallakar google.

Bunkasar Instagram

Tun shekarar 2019, Instagram ta ke habbaka, musamman tsakanin matasa wadanda ke dogaro da manhajan wajen samun karin bayani dangane da labaran da ake bayarwa “cin sauki, a takaici kuma da hotuna masu kayatarwa.”

Wani bayanin da kamfanin dillancin labaran Reuters ya wallafa kwanan nan mai taken “kewaye ‘annobar yawan bayanai’: Yadda mutane a kasashe shida suke samu da kimanta labarai da bayanai dangane da coronavirus” ya bayyana yawan sha’awan da aka samu kan Instagram da sunan da ya yi tsakanin masu amfani da yanar gizo.

Binciken da aka yi a 2020 domin rubuta yadda mutane a wasu kasashen ke amfani da bayanan da suka samu dangane da COVID-19 daga farkon zuwan annobar ya nuna cewa “matasa sun fi dogaro da sabbin kafafe, masu amfani da hotuna irinsu Instagram… dan samun bayanai” dangane da kwayar cutar. Wannan hoton na kasa, na nuna manhajoji da yawan matasa tsakanin shekaru 18-24 da suka yi amfani da su dan labaran coronavirus a makon da ya gabata

A nazarin da yayi mai taken “Instagram zai wuce Tiwita a matsayin majiyar labarai,” editan BBC Media Amol Rajan ya ce bunkasar Instagram a matsayin majiyar labarai abin yabawa ne.

Yayin da yake danganta ra’ayin shi da rahoton cibiyar kamfanin dillancin labaran Reuuters, dan jaridan kuma mai karanto labarai ya sake yin hasashen cewa ba da dadewa ba Instagram zai fara kama da ra’ayin jama’a wanda kuma zai baiwa kafofin yada labarai zabin da ba za su iya gujewa ba daga nan sai ya tsere wa Tiwita wanda a yanzu ‘yan jarida suka fi amincewa da shi.

Wani dalili mai mahimmanci wajen bunkasar Instagram da yadda yake samun karbuwa a matsayin majiya ta bayanai shi ne yadda manyan kamfanonin labaran da ke da kima a idon jama’a ke zuwa wurin suna amfani da shi wajen baiwa mabiya shafukan su labarai.

Abun mamaki ne yada kusan kowace kafar yada labaran da aka sanu irin su BBC, Aljazeera, Reuters, Punch da sauransu yanzu dk suna da shafuka a Instagram. Inda suke hada bayanai kan salon rayuwa da kabarai tsantsa. Sa’annan akan sarrafa bayanan biyu da kyau a yi amfani da hotunan ta yadda suke janhakalin ma’abota shafin.

Hasali ma mutane sun fi son bin labarai a shafin saboda dandalin na bayar da damar sanya labarai ta yadda mai sha’awa ba sai ya je babban shafinsu kafin ya karanta cikakkne labarin ba.

A shekarar 2020 dalibai hudu daga jami’o’i daban-daban a Afirka ta Kudu: Christina Gumpo, Tinashe Chuchu, Eugine Maziriri and Nkosivile Welcome Madinga sun gudanar da bincike dangane da irin karbuwar da shafin Instagram ke samu tsakanin matasa wadanda ke neman wuraren zuwa hutu.

A rahoton da suka rubuta mai taken “Nazarin yadda ake amfani da Instagram a matsayin wajen samun bayanai ma matasa wadanda ke neman wuraren zuwa yawon bude ido,” daluban sun ce akwai alaka sosai tsakanin “dabi’ar amfani da Instagram wajen zaban wuraren zuwa yawon bude ido da niyyan amfani da shi wajen gano wuraren zuwa bude ido.”

Sun ce dandalin mai amfani da hotuna da bidiyo “yana kalubalantar tunanin kaga abubuwan wadanda ke da ruwa da tsaki a fanin yawon bude ido wajen tallata wuraren zuwa yawon bude ido a duniya.” Wannan na nufin shafin ya zama mai ruwa da tsaki wajen kawo bayanai da kuma tasiri a kan ra’ayoyin mutane.

Matsalar Instagram

To sai dai matsalar Instagram ita ce tana bukatar hotuna sosai in ji Jennifer Grygiel wata farfesa ta sadarwa.

Malamar da ke koyarwa a jami’ar Syracuse ta kuma ce a ra’ayinta “mutane suna sanya hotunan abubuwa (na ban dariya ko barkwanci) da niyyar sauya ra’ayin jama’a ba lallai dan su karu da shi ba kuma mutane na bukatar …

Wani abu mai dauke da sarkakiyakuma shi ne yadda kowa ma zai iya zama mai daukan labarai ko kuma dan jarida, abin da ke janyo damuwa dangane da sahihancin labaran.

Haka nan kuma, ba wuya an yaudari jama’a kan wani mashahurin ra’ayi. Labaran karya na fake news da yaudara suna saurin yaduwa a wannan dandalin. Wannan haka ne saboda taurarin fim da mawaka da influencers wadanda ke yawan amfani da dandalin suna tasiri sosai kan ra’ayin jama’a wanda wata sa’a yak e batar da su musamman a mahimman batutuwa.

Kwanan na ne wata mai wakar rap haihuwan kasar Trinidad, Nicki Minaj mai ma’abota milliyan 163 a Instagram ta yi zargin cewa allurar COVID-19 ya yi sanadiyyar “kumburin gwaiwa” abin da ya janyo cece-kuce a soshiyal midiya. Dan haka a yi tunanin irin hadarin da masu yawo da labaran karya na fake news za su iya kawowa.

Tags: AbujaHausaInstagramLabaraiLabraiaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Idan Buhari ya maida Ƙudirin Gyaran Dokar Zaɓe zuwa doka, matsalar tsaro ce za ta ƙara damalmalewa -Minista Malami

Next Post

DA WANNE ZA A JI, KORONA KO LASSA: Lassa ta lashe rayuka 92 a Najeriya

Silas Jonathan

Silas Jonathan

Next Post
LASSA-FEVER

DA WANNE ZA A JI, KORONA KO LASSA: Lassa ta lashe rayuka 92 a Najeriya

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Yadda farashin magungunan Mura, Zazzabi, da sauransu suka yi tashin gwauron zabi cikin shekaru Hudu a Najeriya
  • DUBU TA CIKA: ‘Yan sandan Adamawa sun cafke wani matashi da ya rika yi wa babbar Zakara fyade yana lalata da wannan Zakara
  • Gwamnati ta fara horas da ma’aikatan lafiya hanyoyin dakile yaduwar cutar diphtheria
  • Mijina malalaci kuma rago ne, na gaji – Korafin Latifat a Kotu
  • KISAN TUDUN BIRI: Uba Sani ya zama Uba da Uwa ga ya’yan da suka rasa iyaye a sanadiyyar harin

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.