• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Yadda Tiwita ke samarwa ‘yan jarida damar kaiwa ga majiyoyi masu inganci a wannan lokaci na ci gaban fasahar zamani – Binciken DUBAWA

Silas JonathanbySilas Jonathan
October 12, 2021
in Rahotanni
0
Tiwita ya karyata wani sharhi da ake yadawa kan martani da wai yayi wa kalaman Buhari – Binciken DUBAWA

Bayan kaurin sunan da ya yi a matsayin shafin da ke taimakawa wajen yada jita-jita, da bayanan karya da ma irin sharhunan da ke tayar da rikici, shafin tiwita ya kasance kan gaba cikin shafukan da yawancin masu amfani da shafukan sada zumunta ke samun damar yin mahawara.

Wannan sauyin ya fara ne tun bayan da shugaban kamfanin Jack Dorsey ya kafa kamfanin da abokan shi wadanda suka hada da: Noah Glass, Biz Stone, Evan Williams a shekarar 2006.

Daga samar da dandalin gudanar da harkokin sada zumunta zuwa hanyar sadarwa da fadan albarkacin baki, tiwita ya shafe shekaru da dama ya na kyakyawar sauyi da ma kara yawan masu amfani da dandalin a duniya baki daya.

Tiwita yana da burin kasuwanci, a shekarar 2020 kadai kamfanin ya sami kudaden shiga da suka kai dalan Amirka biliyan 3.7. Wannan dandalin na kuma samar da ayyukan yi ga dimbin yawan mutanen da ke amfani da shi wajen yin tallata hajojinsu.

Bisa bayanan Statista, wani kamfanin Jamus da yak ware wajen tantance alkaluman kasuwanni da masu saye da ma amfani da kayayyakin masarufi, ya ce a shekarar 2019, kowani wata adadin masu amfani da shafin tiwita akai-akai yak an kai milliyan 290.5 kuma ana hasashen wannan adadin zai kai milliyan 340 a shekakar 2024.

Tiwita, sanya ido kan labarai a zamanin aikin jarida a yanar gizo

Tiwita ya dade yana alfahari da kan sa a matsayin “taga na ganin abin da ke faruwa a duniya.” A aikin jarida da sauran ayyukan da suka shafi kafofin yada labarai sauyin da kamfanin ya fiskanta ya kawo wasu karin suaye-sauye a aikin masu dauko labarai, editoci, da ma al’adar dakunan labarai na gargajiya.

Bayan haka, a wani abin da ake ganin abin yabo ne, dandalin, ta hanyar jadadda mahimmancin ‘yancin fadar albarkacin baki ya kasance dalilin bunkasar aikin jaridar “‘yan kasa”. Wannan ya bai wa ‘yan kasa damar kawo rahotannin abubuwan da ke faruwa a yankunansu ta yin amfani da gajerun sakonni, da hotuna da bidiyo.

Duk da cewa wannan ya kawo jama’a kusa da kafafen yada labarai a hannu guda, a dayan hannu ya janyo yaduwar labarai marasa gaskiya.

Ga ‘yan jarida wannan dandalin na taimaka musu wajen yada labaransu da ma damar ma’amala da ma’abotan shafukansu.

Shafin na tiwita yana baiwa ‘yan jarida damar samun majiyoyi masu nagarta ba tare da sun fita sun je wurin da abubuwa ke faruwa ba.

Kungiyoyin siyasa, ma’aikatun gwamnati da manyan ‘yan wasa na amfani da shafin tiwita domin hulda da ma’abotan shafukansu. Wannan ya kuma taimaka wa ‘yan jarida wajen samun sanarwa da ma sauran bayanai masu mahimmanci.

Yayin da take bayani kan rawar da tiwita ke takawa a wani labarin da ta yi wa taken “Yadda ‘yan jarida za su iya hulda mai mahimmanci da ma’abotansu” ‘yar jarida Jennifer Hollett ta jaddada mahimmancin da dandalin ke da shi wajne sanya ido kan labarai da majiyoyi.

A cewar ta “A tiwita ake samun labari da dumi-dumin shi.” Dan haka, ita ce babbar kafar yada labarai a cikin kasa, wanda zai kawo ma jama’a labari yayin da yake faruwa.”

Ba kamar sauran kafofi na gargajiya ba irin su talbijin da jarida, a shafin tiwita mutane na iya mayar da martani kai tsaye su tattauna da ‘yan jarida a tiwitan.

“mutane za su fi mayar da martani ga ‘yan jaridan da za su amsa tambayoyinsu da wadanda za su ba su shawarwari. Wannan zai kara yawan masu amfani da shafin, kuma zai ja hankalin ga ayyukan dan jaridar, a cewarta.

Yada labarin ta yin amfani da “thread”

Tun da tiwitar ta takaita yawan kalmomin da za’a iya rubutawa a lokaci guda, ta samar da abin da take kira “Thread” wanda salo ne na rubuta sharhi daki-daki ana amfani da gajeren sakin layi a kowani daki domin kada a wuce adadin kalmomin da ya kamata.

Ga ‘yan jarida, wadannan gajerun sakin layin na da mahimmanci wajen bayyana labaran da ke da sarkakiya. Avery Friedman, wani dan jarida ya rubuta wani labari mai taken “Yadda ‘yan jarida da dakunan labarai za su iya amfani da threads wajen inganta rahotanni.” Friedman ya ce Threads za su taimaka wajen bayana gaskiyar labari yayin da yake faruwa.

Ganin cewa thread yana dadewa sosai, ‘yan harida na iya amfani da shi wajen bayar da babban labari su kuma danganta shi da ainihin tarihin shi. Wannan na nufin ‘yan jarida na iya amfani da shi wajen nuna tarihin labaran da suka yi a baya ko kuma su haskaka ayyukan ‘yan jaridan da suka yi aiki a baya.

Tweeterdeck: Hanyar sanya ido mai mahimmanci ga shafin tiwita

Daya daga cikin manyan abubuwan da ‘yan jarida ke cin moriyar shi a tiwita shi ne Tweeterdeck. Shekaru 13 da suka gabata aka kirkiro shi kuma ana amfani da shi ne wajen ingantawa da zaben abubuwan da mai shafi ke bukata a shafin shi ko shafin ta.

Tweeterdeck na da ginshikai da layukan da za a iya shiryawa a shafin ta yadda mai amfani da shafin zai ga duk sadda aka ambace shi, da sakonni na kai tsaye, jerin abubuwan da ke faruwa, abubuwan da mai shafi ya fi sha’awa, bincike, hashtags, da duk abin da mai shafin ya rubuta.

Masu amfani da tiwita suna iya sa ido kan shafuka da dama a lokaci guda. Wannan na nufin ‘yan jaridan da ke amfani da shafin na iya samun labari da zarar aka sanya a shafin.

Babban alfanun tweeterdeck shi ne na samun labarai da dumi-duminsu. Tun da hukumomin gwamnati ma can tiwita, a nan ne yawanci ke wallafa sanarwar manema labarai ta yadda ‘yan jarida za su samu kai tsaye.

A karshe

Tiwita na taka muhimmiyar rawa a kan irin sauyin da ake gani a aikin jarida musamman yanzu da ake amfani da dijital mediya wanda ke daukar hankalin masu karatu. An tsara dandalin yadda zai inganta aikin ‘yan jarida ya kara musu yawan ma’abota ya kuma hada su da jama’a daga duniya baki daya masu majiyoyi masu nagarta.

‘Yan jaridan da ke amfani da tiwita lallai za su sami cigaba mai amfani sai dai dole su yi hattara wajen tantance majiyoyi domin su guji fadawa tarkon labaran karya wato “fake news”

Tags: AbujaFake NewsHausaNajeriyaNewsPREMIUM TIMESTiwitatwitter
Previous Post

Shin, Ahmad Lawan ne dan majalisan da ya fi dadewa a majalisar dokokin Najeriya? Binciken DUBAWA

Next Post

Abin da ya sa mu ka gitta dokar tilasta wa shugabannin bankuna bayyana kadarorin su -Bawan EFCC

Silas Jonathan

Silas Jonathan

Next Post
Shugaban EFCC Bawa ya yanke jiki ya fadi a fadar shugaban kasa bayan ya dakatar da jawabin sa ya koma ya zauna amma zaman ma ya gagara

Abin da ya sa mu ka gitta dokar tilasta wa shugabannin bankuna bayyana kadarorin su -Bawan EFCC

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Abubuwa 12 Da Suka Hana A Ga Ƙoƙarin Mulkin Buhari
  • YUNƘURIN BALLEWA DAGA NAJERIYA: Yadda tsagerun Yarabawa suka kama Gidan Radiyon Gwamnatin Tarayya, kwana ɗaya kafin rantsar da Tinubu
  • RA’AYIN PREMIUM TIMES: Shekarun Mulkin Buhari: An sake ɓata goma, biyar ba ta gyaru ba
  • Zan yi tafiya da kowa da kowa a gwamnati na – Uba Sani
  • TINUBU: Abinci zai wadata cikin farashi mai sauƙi

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.