• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

SHEKARU 61 BAYAN SAMUN ‘YANCI: Yadda tattalin arzikin ƙasa ya riƙa tsallen-gada, sukuwar-kare da tafiyar-ƙaguwa a hannun shugabannin Najeriya

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
October 1, 2021
in Manyan Labarai, Rahotanni
0
KASAFIN 2021: Yadda Buhari ya kasafta wa kowacce ma’aikata kudin ta a kasafi

Idan aka auna da sikeli GDP, za a iya cewa a farkon shekarun 1980s ne Najeriya ta fi samun kan ta a koma-bayan ƙarfin tattalin arzikin cikin ƙasa. A wancan lokacin kuwa lamarin ya shafi duniya ce baki ɗaya, ba Najeriya kaɗai ba.

Ana cikin wannan mawuyacin hali ne a ƙarƙashin mulkin dimokraɗiyya na Shehu Shagari, sai sojoji su ka yi juyin mulki, Manjo Janar (ritaya) Muhammadu Buhari ya hau mulki, ranar 31 Ga Disamba, 1983.

Mene Ne GDP?: A fassara game-gari dai GDP na nufin yawan adadin darajar kuɗaɗen da jama’a su ka sayi kaya, yawan kuɗaɗen da ‘yan kasuwa su ka kashe da yawan waɗanda gwamnati ta kashe.

Za kuma a iya fassarawa da darajar dukkan kayayyaki da ayyukan da aka yi a cikin ƙasa a cikin wani ƙayyadajjen lokaci.

GDP: Ba Girin-girin Ba, Ta Yi Mai: An fi auna sassaucin rayuwa ko shiga ƙuncin rayuwa da adadin kuɗaɗen da ke shiga hannun jama’a, tare da yin la’akari da abin da ƙarfin aljihun su ke iya saye.

Duk da cewa an hamɓaras da mulkin soja na Muhammadu Buhari, za a iya gamsuwa da cewa a zamanin mulkin sa ne na tsawon watanni 20 GDP ɗin ƙarfin arzikin cikin gidan Najeriya ya fi haɓaka. Haka dai Bankin Duniya ya bayyana a cikin rahoton sa na baya-bayan nan.

Mulkin Buhari Na Soja: An Gyara Ƙasa, An Jefa ‘Yan Ƙasa Cikin Garari:

A lokacin da Buhari ya karɓi mulki ƙarshen Disamba, 1983, ƙarfin tattalin arzikin cikin gida na -10.92%. Amma kafin ya sauka, sai da ƙarfin wato GDP ya kai 5.92%. Kenan ya ƙaru da kashi 16.83.

Sai dai kuma hawan sa ke da wuya farashin kayan abinci da na masarufi su ka yi tsananin tsada.

Wasu tsare-tsaren inganta arziki da Buhari ya shigo da su, kamar canjin kuɗi, ya jefa ‘yan ƙasa cikin garari matuƙa.

Daga nan tattalin arzikin cikin gida bai bunƙasa ba sai ɗan taƙitaccen watannin da Murtala Mohammed ya yi na watanni bakwai a kan mulki.

A lokacin da aka kashe Murtala a yunƙurin juyin mulki, ƙarfin tattalin arzikin Najeriya na da 9.04% ne.

Shi kuma Murtala ya yi wa Yakubu Gowon juyin mulki a lokacin da ƙarfin tattalin arzikin cikin gida na Najeriya ke -5.23%.

Murtala ya ƙara shi da kashi 14.27 kenan.

Mulkin Gowon: Ga Yaƙin Basasa Ga Ƙarin Albashi: Yakubu Gowon a farkon mulkin sa ya fuskanci gagarimar rigimar yaƙin Basasa tsawon watanni 30. Amma wannan bai hana shi yi wa ma’aikatan gwamnati a Najeriya garaɓasar ƙarin albashin lokaci guda ba.

A lokacin da aka yi bada kuɗaɗen bayan kwamitin Udoji ya amince a yi ƙarin, malamin makaranta mai karɓar albashin Naira 60 a wata, an damƙa masa fam 200, wato Naira 400 kenan (ko a ce jaka 2).

Lokacin da Olusegun Obasanjo ya sauka daga mulkin soja cikin 1979, ƙarfin tattalin arzikin, cikin gidan Najeriya ya koma baya zuwa 6.59.

A shekaru 8 da Obasanjo ya sake yi a matsayin shugaban mulkin farar-hula, daga 1999 zuwa 2007, ƙarfin GDP ya yi sama daga 0.58 zuwa 6.59.

Ita kuwa Jamhuriya ta Farko a karkashin Firayi Minista Tafawa Ɓalewa, an ɗan samu ƙarin GDP daga
1.89 a 1960 zuwa 4.89% a 1965.

Lokacin da Sani Abacha ya karɓe mulki daga hannun gwamnatin riƙon ƙwarya ta Eanest Shonekan, cikin 1993, ya samu tattalin arziki na -1.81%. Kafin ya mutu ya kai shi kashi 2.58%.

Wato an samu ƙarin kashi 4.39 kenan a lokacin Abacha.

Gwamnatin Abacha ta tara kuɗin fetur har dala biliyan 64 a tsakanin 1993 zuwa 1998 a ƙarshen mulkin sa. Haka dai Ƙungiyar Ƙasashe Masu Arzikin Fetur (OPEC) ta wallafa.

Gwamnatin Abacha ta ƙara yawan kuɗaɗen asusun Najeriya na ƙasashen waje, daga Dala miliyan 494 a 1993 zuwa dala biliyan 9.6 a tsakiyar 1997.

Sannan kuma Abacha ya rage yawan bashin da ake bin Najeriya daga dala biliyan 36 zuwa dala biliyan 27 a tsakanin 1993 zuwa 1997.”

Umaru ‘Yar’Adua ya yi shakaru uku daga 2007 zuwa 2010. Shi ya gaji Obasanjo, kuma tattalin arzikin cikin gida Najeriya ya ƙaru daga 6.59 zuwa 8.01.

An samu ribar fetur har dala biliyan 261.8 a ƙarƙashin gwamnatin Obasanjo, a lokacin Umaru kuwa an samu dala biliyan 139. Kamar yadda OPEC ta fitar da rahoto.

Gwamnatin Goodluck Jonathan ce ta fi saura samun ribar fetur, har dala biliyan 381.9. Sai dai kuma ya samu GDP ta kai 8.01, amma ya bar shi a kashi 2.65%.

Lokacin da Shonekan ya hau, ya gaji GDP na -2.04 daga Ibrahim Babangida, ya bar ta a -1.81. Amma yayin da Abacha ya hamɓarar da shi, ta na 0.23%.

Wato dai a lokacin Gowon ne Najeriya ta fi samun ƙarfin GDP, bayan an gama Yaƙin Basasa, wanda ya kashe miliyoyin mutane.

Buhari ya gaji GDP ta na 2.65, kuma zuwa yanzu raguwa ya yi ba ƙaruwa ba zuwa 2.21%. Wannan kuwa matsalar faɗuwar farashin ɗanyen mai ne da kuma ɓarkewar cutar korona.

Lokacin Aguiyi Ironsi GDP raguwa ya yi zuwa -4.3. Haka lokacin Shagari zuwa -6.7.

Ƙarfin Nauyin Aljihun ‘Yan Najeriya Daga Samun ‘Yanci Zuwa Yau:

A lokacin mulkin Jonathan ne aka fi samun ƙarfin nauyin aljihun ‘yan Najeriya ya kai dala 2,792.

Lokacin Umaru dala 2,138, a yanzu lokacin Buhari, ƙarfin nauyin aljihun ‘yan Najeriya ya na dala 2,097 idan aka auna yawan al’ummar ƙasar a sikelin yawan ƙarfin tattalin arzikin ta.

Tags: 61AbujaBuhariHausaLabaraiLabariNajeriyaNewsNigeriaObasanjoPREMIUM TIMES
Previous Post

BBC Hausa ta kaddamar da sabon shiri na YouTube don mata da matasa mai suna ‘Mahangar Zamani’

Next Post

RABON NAMAN KURAYE: Yadda aka kama yaron Janar Aliyu Gusau da kuɗaɗen watandar harƙallar rijiyar mai ta Malabu a Landan

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
RABON NAMAN KURAYE: Yadda aka kama yaron Janar Aliyu Gusau da kuɗaɗen watandar harƙallar rijiyar mai ta Malabu a Landan

RABON NAMAN KURAYE: Yadda aka kama yaron Janar Aliyu Gusau da kuɗaɗen watandar harƙallar rijiyar mai ta Malabu a Landan

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Tinubu da INEC sun ƙi amincewa da tulin kwafe takardun da Atiku ya kwafo daga iReV
  • GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya
  • HAJJI 2023: Gwamnatin Filato ta bar mahajjatan jihar su na hajijiya a Madina
  • Kada ku tausaya min don na faɗi zaɓen Sanatan Zamfara – Sanata Marafa
  • JIRAN TSAMMANI: Tinubu zai saka wa waɗanda su ka yi wa APC hidima da waɗanda su ka wahala saboda jam’iyya – Marafa

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.