• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

SHEKARU 61 BAYAN SAMUN ‘YANCI: Yadda tattalin arzikin ƙasa ya riƙa tsallen-gada, sukuwar-kare da tafiyar-ƙaguwa a hannun shugabannin Najeriya

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
October 1, 2021
in Manyan Labarai, Rahotanni
0
KASAFIN 2021: Yadda Buhari ya kasafta wa kowacce ma’aikata kudin ta a kasafi

Idan aka auna da sikeli GDP, za a iya cewa a farkon shekarun 1980s ne Najeriya ta fi samun kan ta a koma-bayan ƙarfin tattalin arzikin cikin ƙasa. A wancan lokacin kuwa lamarin ya shafi duniya ce baki ɗaya, ba Najeriya kaɗai ba.

Ana cikin wannan mawuyacin hali ne a ƙarƙashin mulkin dimokraɗiyya na Shehu Shagari, sai sojoji su ka yi juyin mulki, Manjo Janar (ritaya) Muhammadu Buhari ya hau mulki, ranar 31 Ga Disamba, 1983.

Mene Ne GDP?: A fassara game-gari dai GDP na nufin yawan adadin darajar kuɗaɗen da jama’a su ka sayi kaya, yawan kuɗaɗen da ‘yan kasuwa su ka kashe da yawan waɗanda gwamnati ta kashe.

Za kuma a iya fassarawa da darajar dukkan kayayyaki da ayyukan da aka yi a cikin ƙasa a cikin wani ƙayyadajjen lokaci.

GDP: Ba Girin-girin Ba, Ta Yi Mai: An fi auna sassaucin rayuwa ko shiga ƙuncin rayuwa da adadin kuɗaɗen da ke shiga hannun jama’a, tare da yin la’akari da abin da ƙarfin aljihun su ke iya saye.

Duk da cewa an hamɓaras da mulkin soja na Muhammadu Buhari, za a iya gamsuwa da cewa a zamanin mulkin sa ne na tsawon watanni 20 GDP ɗin ƙarfin arzikin cikin gidan Najeriya ya fi haɓaka. Haka dai Bankin Duniya ya bayyana a cikin rahoton sa na baya-bayan nan.

Mulkin Buhari Na Soja: An Gyara Ƙasa, An Jefa ‘Yan Ƙasa Cikin Garari:

A lokacin da Buhari ya karɓi mulki ƙarshen Disamba, 1983, ƙarfin tattalin arzikin cikin gida na -10.92%. Amma kafin ya sauka, sai da ƙarfin wato GDP ya kai 5.92%. Kenan ya ƙaru da kashi 16.83.

Sai dai kuma hawan sa ke da wuya farashin kayan abinci da na masarufi su ka yi tsananin tsada.

Wasu tsare-tsaren inganta arziki da Buhari ya shigo da su, kamar canjin kuɗi, ya jefa ‘yan ƙasa cikin garari matuƙa.

Daga nan tattalin arzikin cikin gida bai bunƙasa ba sai ɗan taƙitaccen watannin da Murtala Mohammed ya yi na watanni bakwai a kan mulki.

A lokacin da aka kashe Murtala a yunƙurin juyin mulki, ƙarfin tattalin arzikin Najeriya na da 9.04% ne.

Shi kuma Murtala ya yi wa Yakubu Gowon juyin mulki a lokacin da ƙarfin tattalin arzikin cikin gida na Najeriya ke -5.23%.

Murtala ya ƙara shi da kashi 14.27 kenan.

Mulkin Gowon: Ga Yaƙin Basasa Ga Ƙarin Albashi: Yakubu Gowon a farkon mulkin sa ya fuskanci gagarimar rigimar yaƙin Basasa tsawon watanni 30. Amma wannan bai hana shi yi wa ma’aikatan gwamnati a Najeriya garaɓasar ƙarin albashin lokaci guda ba.

A lokacin da aka yi bada kuɗaɗen bayan kwamitin Udoji ya amince a yi ƙarin, malamin makaranta mai karɓar albashin Naira 60 a wata, an damƙa masa fam 200, wato Naira 400 kenan (ko a ce jaka 2).

Lokacin da Olusegun Obasanjo ya sauka daga mulkin soja cikin 1979, ƙarfin tattalin arzikin, cikin gidan Najeriya ya koma baya zuwa 6.59.

A shekaru 8 da Obasanjo ya sake yi a matsayin shugaban mulkin farar-hula, daga 1999 zuwa 2007, ƙarfin GDP ya yi sama daga 0.58 zuwa 6.59.

Ita kuwa Jamhuriya ta Farko a karkashin Firayi Minista Tafawa Ɓalewa, an ɗan samu ƙarin GDP daga
1.89 a 1960 zuwa 4.89% a 1965.

Lokacin da Sani Abacha ya karɓe mulki daga hannun gwamnatin riƙon ƙwarya ta Eanest Shonekan, cikin 1993, ya samu tattalin arziki na -1.81%. Kafin ya mutu ya kai shi kashi 2.58%.

Wato an samu ƙarin kashi 4.39 kenan a lokacin Abacha.

Gwamnatin Abacha ta tara kuɗin fetur har dala biliyan 64 a tsakanin 1993 zuwa 1998 a ƙarshen mulkin sa. Haka dai Ƙungiyar Ƙasashe Masu Arzikin Fetur (OPEC) ta wallafa.

Gwamnatin Abacha ta ƙara yawan kuɗaɗen asusun Najeriya na ƙasashen waje, daga Dala miliyan 494 a 1993 zuwa dala biliyan 9.6 a tsakiyar 1997.

Sannan kuma Abacha ya rage yawan bashin da ake bin Najeriya daga dala biliyan 36 zuwa dala biliyan 27 a tsakanin 1993 zuwa 1997.”

Umaru ‘Yar’Adua ya yi shakaru uku daga 2007 zuwa 2010. Shi ya gaji Obasanjo, kuma tattalin arzikin cikin gida Najeriya ya ƙaru daga 6.59 zuwa 8.01.

An samu ribar fetur har dala biliyan 261.8 a ƙarƙashin gwamnatin Obasanjo, a lokacin Umaru kuwa an samu dala biliyan 139. Kamar yadda OPEC ta fitar da rahoto.

Gwamnatin Goodluck Jonathan ce ta fi saura samun ribar fetur, har dala biliyan 381.9. Sai dai kuma ya samu GDP ta kai 8.01, amma ya bar shi a kashi 2.65%.

Lokacin da Shonekan ya hau, ya gaji GDP na -2.04 daga Ibrahim Babangida, ya bar ta a -1.81. Amma yayin da Abacha ya hamɓarar da shi, ta na 0.23%.

Wato dai a lokacin Gowon ne Najeriya ta fi samun ƙarfin GDP, bayan an gama Yaƙin Basasa, wanda ya kashe miliyoyin mutane.

Buhari ya gaji GDP ta na 2.65, kuma zuwa yanzu raguwa ya yi ba ƙaruwa ba zuwa 2.21%. Wannan kuwa matsalar faɗuwar farashin ɗanyen mai ne da kuma ɓarkewar cutar korona.

Lokacin Aguiyi Ironsi GDP raguwa ya yi zuwa -4.3. Haka lokacin Shagari zuwa -6.7.

Ƙarfin Nauyin Aljihun ‘Yan Najeriya Daga Samun ‘Yanci Zuwa Yau:

A lokacin mulkin Jonathan ne aka fi samun ƙarfin nauyin aljihun ‘yan Najeriya ya kai dala 2,792.

Lokacin Umaru dala 2,138, a yanzu lokacin Buhari, ƙarfin nauyin aljihun ‘yan Najeriya ya na dala 2,097 idan aka auna yawan al’ummar ƙasar a sikelin yawan ƙarfin tattalin arzikin ta.

Tags: 61AbujaBuhariHausaLabaraiLabariNajeriyaNewsNigeriaObasanjoPREMIUM TIMES
Previous Post

BBC Hausa ta kaddamar da sabon shiri na YouTube don mata da matasa mai suna ‘Mahangar Zamani’

Next Post

RABON NAMAN KURAYE: Yadda aka kama yaron Janar Aliyu Gusau da kuɗaɗen watandar harƙallar rijiyar mai ta Malabu a Landan

Next Post
RABON NAMAN KURAYE: Yadda aka kama yaron Janar Aliyu Gusau da kuɗaɗen watandar harƙallar rijiyar mai ta Malabu a Landan

RABON NAMAN KURAYE: Yadda aka kama yaron Janar Aliyu Gusau da kuɗaɗen watandar harƙallar rijiyar mai ta Malabu a Landan

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe
  • Ƴan sanda sun damke malamin da yayi wa ɗalibar sa ƴar shekara 13 fyaɗe
  • SHARHI: Dalilin da ya sa ‘yan takarar shugaban ƙasa su ka maida ziyarar mahaifiyar ‘Yar’Adua shikashikan zuwa birnin Katsina
  • RABON ƘWAƊO BA YA HAWA SAMA: Gwamnatin Tsibirin Jersey za ta maido wa Najeriya fam miliyan biyu ɗin da Jeremiah Useni ya sata
  • NAZARI: Yadda shiru-shirun Tambuwal ya yi wa masu neman takarar PDP waigi a Sokoto

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.