• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

RABON NAMAN KURAYE: Yadda aka kama yaron Janar Aliyu Gusau da kuɗaɗen watandar harƙallar rijiyar mai ta Malabu a Landan

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
October 1, 2021
in Manyan Labarai
0
RABON NAMAN KURAYE: Yadda aka kama yaron Janar Aliyu Gusau da kuɗaɗen watandar harƙallar rijiyar mai ta Malabu a Landan

Sahihan bayanai sun bayyana a kan yadda aka kama Umar Bature, wani tsohon ɗan majalisar tarayyar Najeriya a Landan, ya na watandar kuɗaɗen da ake zargin cewa na Tsohon Mashawarcin Shugaban Ƙasa kan Harkokin Tsaro ne, Janar (mai ritaya) Aliyu Gusau ne.

Bature dai an kama shi ne an kama shi da maƙudan kuɗaɗen da zargin na harƙallar Malabu ne.

Wasu sahihan takardun bayanai da su ka gitta ta gaban PREMIUM TIMES, ta yi wuf ta danne, jaridar ta ga hujjojin da kamfanin mai na Eni ya gabatar a kotun Amurka.

An zargi Tesler wanda Baturen Birtaniya ne da laifin harƙallar Halliburton-Bonny Island da ta shafi bayar da cin hanci ga wasu jami’an gwamnatin Najeriya.

Gusau ya kasance shugaban Hukumar Leƙen Asiri ta Sojoji tsakanin 1988 da 1989. Daga nan Daraktan Tsaron Ƙasa na tsoffin shugabannin da su ka haɗa da Olusegun Obasanjo da Goodluck Jonathan. Kuma ya zama Ministan Tsaro na wani ɗan lokaci a ƙarƙashin gwamantin Jonathan.

Shi kuma yaron sa ko a ce ɗan-koren sa Umar Bature, ya taɓa zama ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Sokoto ta Arewa da Sokoto ta Kudu.

Bature tsohon soja ne da ya yi ritaya cikin 2003, ya shiga siyasa.

An haƙkaƙe cewa yaron ke riƙe wa Aliyu Gusau sitiyarin harkokin hada-hadar sa ne a lokacin da ya ke soja.

A yanzu Bature shi ne Kwamishinan Albarkatun Ruwa na Jihar Sokoto.

PREMIUM TIMES ta fi kowace jaridar Hausa a duniya bin diddigin buga labaran harƙallar Malabu, har ta dala biliyan 1.1, wadda aka yi watandar kuɗaɗen tare da wasu jami’an gwamnati, ta hannun asusun ajiyar Ministan Harkokin Fetur na lokacin, Dan Etete.

Masu gabatar da ƙara sun shaida wa kotu yadda aka kwashi sama da dala miliyan 500 daga asusun Etete, aka tura asusun ɗan gada-gada Aliyu Abubakar, wanda aka fi sani da AA Oil a Abuja.

Masu yaƙi da cin rashawa sun ce AA Oil karen farautar wasu manyan jami’an gwamnatin Jonathan ne da kuma wasu manyan ma’aikatan Shell da Eni. Ya dai musanta zarge-zargen da ake yi masa.

Harƙallar Malabu dai an yi ta ne lokacin gwamnatin Jonathan, cikin 2011, inda aka sayar da lasisin rijiyar mai lamba OPL 245 a arha takyaf.

Rigimar Duniya Da Mai Rai Ake Yi: Yadda Aka Kama Umar Bature Da Maƙudan Daloli A Landan:

A ranar 9 Ga Janairu, 2014, Tesler ya kai kan sa wani ofishin ‘yan sanda a Landan, ɗauke da jakar kuɗi har fam na Ingila 378,670 a ciki, kuma ya damƙa su ga ‘yan sanda. Sannan kuma ya rubuta cewa Umar Bature ya kawo masa kuɗaɗen daga Najeriya.

Shi dai Tesler ya ƙulla yarjejeniyar ba shi rigar kariyar kauce wa hukunci da gwamnatin Amurka, inda ya yarda zai riƙa tsegunta wa hukuma duk wata daƙa-daƙar Malabu. Wato ya zama infoma kenan.

A ranar 15 Ga Nuwamba, 2013 wani ɗan Najeriya mai suna “Umar Bature” ya sanar da shi cewa ya turo asusun banki a wani ofishin ‘yan canji a Abuja, domin a tura masa dala miliyan 2 daga Dan Etete.

Tesler ya ce ba shi da asusun da za a iya tura masa kuɗaɗen ba.

Daga nan sai Umar ya ce to sai dai ya karkasa kuɗin a kai masa a Landan.

“Tesler ya ce a haɗuwar sa ta farko da Bature bai ce masa ga dalilin da ya sa aka ba shi kuɗin ba.”

“Tesler ya kwashe duk abin da ya faru a haɗuwar sa da Umar Bature, ya rubuce tsaf, ya miƙa wa lauyoyin sa, domin sanar da mahukuntan Amurka.”

“Tesler ya shaida wa ‘yan sandan Amurka cewa a ranar 8 Ga Janairu 2014, Aliyu Gusau ya kira shi, ya sanar da shi cewa nan da ‘yan mintina wani zai kira shi.”

“Karfe 7:15 daidai sai na ji kira, wani ya ce min ni ne Umar Bature, wanda ku ka taɓa haɗuwa wata rana. Ya ce ya na so mu haɗu ya ba ni wani abu.”

“Su ka tsayar da lokaci cewa za su haɗu a Cavendish Hotel, da ke kan titin German da ƙarfe 8 na safe, a unguwar Piccadilly.”

Nan da nan Tesler ya sanar da lauyoyin sa. Su ka ce masa kuɗi ne Umar Bature zai ba ka. Ka karɓa, amma kada ka kashe.

“Bayan ya karɓi kuɗi, ya sanar da lauyoyin sa. Su ka ce masa kada ya sake ya bi Bature su fita wani wuri. Kuma wani jami’in tsaron FBI zai kira shi, ya ba shi umarni.

Tesler ya ce daga nan sun riƙa haɗuwa da Umar Bature a Landan, har kamar sau huɗu ko sau shida. Har ya kai masa fam miliyan 200.

Ya tambaye shi kuɗin waɗanda Etete ke aikowa ana ba shi, ko na mene ne. Ya ce ba ya so a jefa shi cikin tsomomuwa.

Da jami’an ‘yan sandan Landan su ka tambaye shi ko ya san kuɗin ko na mene ne, sai Tesler ya ce masu ai waɗannan kaɗan ne, idan aka kwatanta da waɗanda kamfanonin Shell da Agip su ka ba shi.”

Takardun bayanan sun nuna cewa washegarin ranar da Tesler ya kai kuɗi ofishin ‘yan sanda, jami’an Yaƙi Da Shawara na ‘Yan Sandan Scotland Yard na Landan sun damƙe Umar Bature.

An yi masa tambayi ya amsa yadda wani abokin ogan sa ya ba shi dala miliyan 1.4 ya kai wa Tesler.

Tesler ya shaida wa ‘yan sanda cewa a hotel sai Bature ya ɗauko wata jakar kuɗi ya ba shi, kuma ya ce masa washegari ya dawo ya sake ba shi wasu kuɗin. Ya ce fam 378,000 Bature ya ba shi.

PREMIUM TIMES ta kira wayar Aliyu Gusau ba ta same shi ba. An tura masa saƙon tes, har zuwa yau bai maido amsa ba.

Shi kuma Bature an kira shi a jiya Alhamis, sai ya ce shi ba shi da abin da zai ce. Wai uwar gulma ta yi cikin-shege.

Tags: AbujaAli GusauHausaLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMESSokoto
Previous Post

SHEKARU 61 BAYAN SAMUN ‘YANCI: Yadda tattalin arzikin ƙasa ya riƙa tsallen-gada, sukuwar-kare da tafiyar-ƙaguwa a hannun shugabannin Najeriya

Next Post

WANKIN HULA YA SHEKARE: Ba za a iya kakkaɓe ‘yan bindiga da jiragen yaƙi kaɗai ba -Shugaban Sojojin Sama

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
WANKIN HULA YA SHEKARE: Ba za a iya kakkaɓe ‘yan bindiga da jiragen yaƙi kaɗai ba -Shugaban Sojojin Sama

WANKIN HULA YA SHEKARE: Ba za a iya kakkaɓe 'yan bindiga da jiragen yaƙi kaɗai ba -Shugaban Sojojin Sama

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki
  • TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna
  • Gwamnatin Kano ta hana lika fastoci a ginegine a fadin jihar
  • Sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 58, sun kama wasu 161 a cikin makonni biyu a yankin Arewacin Najeriya
  • Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.