• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

NAJERIYA: Shekara 61 da Kalubalen hadinkanta daga gwamnonin Kudu da Arewa, Daga Ahmed Ilallah

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
October 1, 2021
in Labarai, Ra'ayi
0
ELRUFA’I, KADUNA DA NLC: Manuniya ga matasan mu, Daga Ahmed Ilallah

Duk da kasancewar akwai abubuwa masu tarun yawa da Nijeriya zata yi alfahari da shi na cigaba a wannan lokacin da kasar ta shekara 61 da samun ‘yanci kai, musamma tsakaninn takwarorinta na Africa.

Nijeriya zatayi alfaharin kasancewar kasa daya a tsawan wannan lokacin, duk da kasan cewar barazana da ta yi ta fuskanta irin na su yakin basasa da aka dauki tsawon shekaru 4 ana yi, kafin a kawo karshen sa a shekara 1970.

A shekarun nan ma Nijeriaya ta sha fama da barazanar ta’addanci da yunkurin kafa daular musulunci a arewa-maso-gabas daga kungiyar Boko Haram da ma yunkurin dawo da rangajin kasar Biyafara daga kungiyar IPOB, da kuma soma ragajin ballewar Yarabawa da yan Afenebire da su IGhaho ke jagoranta.

Duk da wannan barazanar dagewar yan kasar da ma shugabbani har yanzu Nijeriya tana nan a Nijeriya kasa daya mai bin tafarkin dimokaradiyya.

Nijeriya ta samu bunkasar tattalin arziki, musamman daga albarkacin kasa irin su Mayin-Fetru, wannan bunkasar tattalin arzikin ya sanya kasar na farko-farko a cigaban tattalin arziki a tsakanin kasashen Africa, dama sao’in ta masu tasowa a duniya.

Duk da Nijeriya ta samu sauye sauyen juyin mulki da kutseen sojojin wajen guda 7. A shekara 1999 Nijeriya ta dawo tafarkin dimokadiya, wanda yanzu za a iya cewa tafarkin dimokaradiya ya kafu a Nijeriya.

Amma ba a nan gizo ke sakar ba, hadin kan yan nijeriya a kan kasancewar ta kasa daya, ya zamanto babban kalubale a hannun jagorin dimokardiyayyar yau.

Bisa kasancewar Najeriya an hadata ne daga bangarori daban daban, kudu da arewa, wa yanda suke da kabilu daban-daban, addinai ma banbanta, kasar tafi kasancewa a dunkule a hannu shugabannin baya,musamma ma na soja a kan wannan lokacin da muke ciki.

Babban kalubalen da ke fuskantar Nijeriya shine dawo da karfin bangaranci da sanya addini wajen wa mulkar Nijeriya, wannan karon ya billo ta hannun gwamnionin jahohin nijeriya, wa yanda suka fi karfin fada aji a dimokaradiyyar Nijeriya.

Duka da kasan cewar wannan kalubalen yana da tarihi da kuma tunanin wasu shugabban nin na ganin cewa bawa kowa ne yanki dama wajen jagorancin Nijeriya zai kara dinke kasar wuri guda.

General Ibrahim Badamasi Babangida da ya mulki Nijeriya tsakanin 1984 – 1993, bayan yayi yunkurin maida kasar tafarkin dimokaradiyya wanda ya gagara a wancan lokacin bayan soke zaben June 12, ya maida mulkin kasar ga Mr. Ernest Shonikan a shekara 1993, wanda daga baya Ganeral Sani Abach ya kwace mulkin a hannun sa, Shonikan ya fito daga Kudu-Maso-Yamman Nijeriya, bisa la’akarin ‘yan arewa ne suka fi mulkar kasar a baya.

Shin za a iya cewa wannan ya kawo maslaha da hadin kan kasar? Ko kuma ya bude babin mulkin bangaranci ba la’akari da cancanta ba.

Duk da kasan cewar a wayanda suka mulki Nijeriya su 16 da 1960 zuwa yau, mutane 10 duk sun fito da ga Arewacin Nijeriya ne yayin da mutane 5 daga kudancin Nijeriya.

A yunku rin dawowa mulkin Dimokadiyya a shekarar 1999, ‘yan siyasar kasar sun karkata don maida mulkin kasar ga kudancin Nijeriya a yayin da a ka fitar da dukkanin yan takarar manyan jama’iyun kasar a wannan lokacin wato PDP da APP daga kudancin Nijeriya. A wannan lokacin an zabi Chief Olusegun Obasanjo 1999 a matsayin shugaban kasa.

Bayan yunkurin Obasanjo na zarcewa akan mulki ya gagagra a shekar 2007, jama’iyar PDP ta fiddo da tsarin karba-karba, yayin da mulki ya dawo arewa, amma fa duk wannan matsayin ya sabawa zahirin dimokadiyya, da kuma cusawa yan kasa tunanin kasa daya al’ummah daya.

A wani sabon salo a wannan lokacin, barazana da kasancewar zaman kasar nan dunkulalliyar kasa, bisa cusa ruhi tunani da duk yan kasa na sanya Nijeriya a gaba da komai yana neman chanja salo.

A wannan karon abin tashin hankali shine, yadda Gwamnonin wannan kasa suke kokarin raba kan yan kasa kan bukatar wanda zai mulki Nijeriya a zabe mai zuwa na 2023, bisa tsari na bangarancin kudu da arewa. Yayin da gwamnonin kudu suka ce dole sai shugabanci ya koma kudu. Su kuma gwamnonin arewa suka ce basu amince ba, tunda wannan ikirari ya sabawa kundin tsarin mulki da ma tsarin dimokaradiyya.

Kusan akasarin wannan gwamnoni suna jama’iyya daye ne walu PDP ko APC. Mun zaci za su sanya cancanta da matsalolin kasar a gaba wajen zakulo mata jagora, sai kawai suka bige da siyasar neman mulki ta hanyar bangaranci.

Yayin yin dogon nazari zamu ga wannan ikirari fa ya biyo bayan fadi tashin da akeyi na yunkurin raba Nijeriya da IPOB keyi bisa jagorancin Nmendi Kanu da yunkurin Afeneferi bisa jagorancin Mr. Igaho, wa yanda duk suke fuskantar shari’a a yanzu, shin kwa wadannan yunkurin ba kawai siyasa bace don neman mulki.

Abin da ke wajibi a wurin ‘yan Nijeriya a yau, shine kyakkyawan tunani da jagorancin bisa tafarkin cigaba na zamani da fidda kasar da kangin da take ciki na karayar tattalin arziki, kankin talauchi, uwa uba rashin tsaro, wanda wannan kadai ne zai dora kasar a kan tafarkin cigaba kamar sauran takwarorinta na duniya.

Wannan kawai zai faru ne in shugabann ni suka kau da san rai, kabilanci, babancin addini da samun tsannani kishin kasa, wajen zaben shugabnni bisa chanchanta ba wai kawai kallon bangaren da suka fito ba ko addinin su.

Irin wannan tunani na gwamnonin nan namu kan yi karfafa masu bore ko faan kabilanci da kullum yake addabar wannan kasar, wanda a zahirance yana nuna cewa koda su shugaban nin da suka fi kowa cin moriyar Nijeriya a wannan shekarun a kwai dattin kabilanci a zukatansu.

alhajilallah@gmail.com

Tags: AbujaDimocradiyyaHausaLabaraiNewsNigeriaPREMIUM TIMES
Previous Post

WANKIN HULA YA SHEKARE: Ba za a iya kakkaɓe ‘yan bindiga da jiragen yaƙi kaɗai ba -Shugaban Sojojin Sama

Next Post

TOSHE LAYUKAN SADARWA: ‘Yan bindiga sun aika wa hakimin Burkussum wasikar neman biyan kudin fansar wadanda suka sace

Premium Times Hausa

Premium Times Hausa

Next Post
TOSHE LAYUKAN SADARWA: ‘Yan bindiga sun aika wa hakimin Burkussum wasikar neman biyan kudin fansar wadanda suka sace

TOSHE LAYUKAN SADARWA: 'Yan bindiga sun aika wa hakimin Burkussum wasikar neman biyan kudin fansar wadanda suka sace

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • SHEKARU 63 BAYAN SAMUN ‘YANCI: Fassarar Jawabin Shugaba Tinubu:
  • SHARI’A A KOTUN AMURKA: Atiku ya kada Tinubu, kotu ta umarci Jami’ar Chicago ta damƙa wa Atiku kwafen takardun bayanan Tinubu
  • Sai an sauya wa dimokraɗiyya fasali da tsari idan ana so a kauce wa yawan juyin mulki a Afrika – Goodluck Jonathan
  • RASHIN TSARO: ‘Yan bindiga sun sauke lodin matafiya 25, sun nausa cikin daji da su da rana gatse-gatse
  • Ramalan Yero ya fice daga PDP, ya ce jam’iyyar ta ishe shi haka nan

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.