• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Buhari ya ƙara kaɗa gangar fitar da mutum miliyan 100 cikin talauci, talakawa ba su tashi sun taka rawa ba

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
October 2, 2021
in Labarai
0
Buhari Celebrates

Buhari Celebrates

Shugaba Muhammadu Buhari ya sake jaddada alwashin da ya ɗauka cewa gwamnatin sa za ta fitar da mutum miliyan 100 a cikin ƙangin talauci, a cikin shekaru 10.

Duk da cewa masu sukar Buhari na ganin cewa mafarki ne kawai ya ke yi da farfaganda, Buhari ya ce wannan alwashi zai iya tabbata.

Haka ya furta a cikin jawabin sa na murnar cikar Najeriya shekaru 61 da samun ‘yanci.

Buhari ya yi wannan jawabi a lokacin da matsalar tsaro ke ƙara jefa miliyoyin jama’a cikin halin ƙunci, mutanen karkara ke hijira zuwa birane saboda hare-haren ‘yan bindiga.

Sannan kuma ‘yan bindiga na ci gaba da jefa mutane cikin ƙangin talauci su na ƙwace miliyoyin kuɗaɗe a hannun su da sunan kuɗin fansa.

Yankuna da dama an daina noma, kuma an daina zirga-zirga a hanyoyi da yawa.

Daidai lokacin da Buhari ke jawabin, miliyoyin mutanen karkara sun daina cin kasuwannin mako-mako a wasu jihohin Arewacin ƙasar nan.

Haka kuma a kullum kayan abinci sai ƙara tsada ya ke yi a ƙasar nan.

Haka kuma Hukumar Ƙididdigar Alƙaluman Bayanai ta Ƙasa (NBS), ta ce akwai matalauta masu fama da ƙuncin rayuwa har mutum miliyan 82.9 a Najeriya.

Adadin na nufin kashi 40 bisa 100 na ‘yan Najeriya ba su ƙarfin su fita su yi barace-barace ba.

A cikin jawabin na sa, Buhari ya fifita gwamnatin sa kan ta Obasanjo, Jonathan da ‘Yar’Adua ba tare da hujjoji ba.

Shugaba Muhammadu Buhari ya jaddada halin sa da ya daɗe ya na nunawa, inda wannan karo ma ya ce ayyukan da gwamnatin sa ta yi wa Najeriya sun zarce na dukkan shugabannin da aka yi tun daga 1999 zuwa yau.

Buhari na magana ce a kan gwamnatocin Obasanjo, Umaru ‘Yar’Adua da Goodluck Jonathan.

Ya yi wannan iƙirarin e a cikin jawabin sa na murnar cikar Najeriya 61 da samun ‘yanci a ranar Juma’a.

Sai dai kuma sahihan hujjojin ayyukan da aka yi a ƙasa sun nuna babu ƙamshin gaskiya a jawabin na Buhari.

“Babu gwamnatin da ta yi aikin da mu ka yi a cikin shekaru shida tun daga 1999 zuwa yau.” Haka ya furta a cikin jawabin.

Duk Da Buhari Ya Yi Bakinta A Wasu Fannoni, Akwai Inda Bai Taɓuka Ba:

Gwamnatin Buhari ba ta taɓuka ba fannin inganta tattalin arziki, fannin tsaro, fannin inganta ilmi da kiwon lafiya.

Haka kuma a fannin yaƙi da cin hanci da rashawa, babu wani ƙoƙarin da gwamnatin Buhari ta yi fiye da na gwamnatocin Obasanjo, Umaru da Goodluck Jonathan.

Matalauta da masu fama da ƙuncin rayuwa sun fi yawa a yanzu fiye da shekarun baya kafin Buhari ya hau a 2015.

Sannan gwamnatin sa ta shiga ruguguwar rashin iya ayyuka da almubazzarantar da dukiya.

Haka a ɓangaren adawa, yayin da aka kafa APC a kan mayafin bajau ɗin adawa, bayan Buhari ya hau mulki sai gwamnatin sa ta fi ta Obasanjo da Umaru da Jonathan yaƙi da nasu adawa da gwamnati.

Tsadar Kayan Abinci Lokacin Da Gwamnati Ke Barka Kuɗi A Fannin Noma:

Duk cewa a kullum talakawa na jin labarin irin maƙudan kuɗaɗen da gwamnati ke narkarwa a fannin bunƙasa noma, tsadar abinci sai ci gaba ta ke yi da kassara masu ƙaramin ƙarfi a ƙasar nan.

Kusan farashin komai na abinci ya nunka daga hawan Buhari a 2015 zuwa yau.

Miliyoyin jama’a na zargin cewa kuɗaɗen da ake warewa domin bunƙasa noma, ba su zuwa hannun waɗanda ake ware kuɗaɗen don su. Kuma har yau ba a kama ko mutum ɗaya da laifi ba.

Matsalar Tsaro: Shugaban da aka zaɓa saboda ya na ta bugun ƙirji da kirarin zai iya magance matsalar tsaro cikin ƙanƙanen lakaci, sai ga shi jihar sa ta afka cikin mummunan halin da ba ta taɓa samun kan ta ba a tarihin kafuwar Najeriya.

A kan idon sa ‘yan bindiga sun kafa ‘dauloli’ a Katsina, Zamfara, Sokoto, Neja, Kaduna da wasu sassa.

Har yanzu Boko Haram na cin kasuwa a Arewa maso Gabas. Kuma shirin gwamnatin sa na yafe wa ‘yan ta’adda ana ba su jarin kama sana’a, kusan abu ne da akasarin ‘yan Najeriya ba su yi murna da shi ba.

A ƙarƙashin mulkin Buhari kusan babu jihar da ba a cikin tashin hankali a ƙasar nan, sai wasu ‘yan tsiraru.

A lissafin munin ta’addanci a duniya, Najeriya ce ƙasa ta uku, a lissafin da aka yi na cikin 2017.

A ƙarƙashin gwamnantin Buhari ‘yan tada ƙayar baya masu neman ɓallewa a Najeriya sun ƙara bayyana sosai. Kuma ƙabilanci da ɓangaranci ya ƙara ruruwa.

A ɓangaren cinikayya a ƙasashen waje kuwa, yawancin farashin kaya a ƙasashen ƙetare bai canja ba tun daga 2015 zuwa yau. Amma kayan da ka sayo a dala miliyan 1 shekaru huɗu baya, idan Naira miliyan 200 ka canji dala, to a yanzu sai ka canje ta fiye da Naira miliyan 400.

Wannan shi ne irin ci gaban da aka samu daga 2015 zuwa yau.

Tags: NajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Yadda gwamnatin Buhari ta maida hankali wajen farfaɗo da hukumar tara abinci, maimakon magance tsadar kayan abinci

Next Post

Yadda jami’an tsaro suka kutsa maɓoyar gogarman ƴan bindiga, Bello Ruga suka kama shi a Gumi, jihar Zamfara

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
‘Yan bidiga sun bi Matawalle har Maradun sun sace daliban makarantar sakandare da rana tsaka

Yadda jami'an tsaro suka kutsa maɓoyar gogarman ƴan bindiga, Bello Ruga suka kama shi a Gumi, jihar Zamfara

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • SHEKARU 63 BAYAN SAMUN ‘YANCI: Fassarar Jawabin Shugaba Tinubu:
  • SHARI’A A KOTUN AMURKA: Atiku ya kada Tinubu, kotu ta umarci Jami’ar Chicago ta damƙa wa Atiku kwafen takardun bayanan Tinubu
  • Sai an sauya wa dimokraɗiyya fasali da tsari idan ana so a kauce wa yawan juyin mulki a Afrika – Goodluck Jonathan
  • RASHIN TSARO: ‘Yan bindiga sun sauke lodin matafiya 25, sun nausa cikin daji da su da rana gatse-gatse
  • Ramalan Yero ya fice daga PDP, ya ce jam’iyyar ta ishe shi haka nan

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.