• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

BINCIKEN ‘Pandora Papers’: Hukumar Tara Kuɗaɗen Haraji za ta bi waɗanda aka lissafa sun karya dokar biyan haraji

Mohammed LerebyMohammed Lere
October 8, 2021
in Labarai
0
Federal Inland Revenue Service

Federal Inland Revenue Service

Hukumar Tara Kuɗaɗen Haraji ta Ƙasa (FIRS) ta bayyana cewa za ta bi diddigi ta hukunta dukkan ‘yan Najeriya da aka kama sun karya dokar biyan haraji a cikin harƙallar ‘Pandora Papers.’

Cikin wata sanarwa da Kakakin FIRS Johaness Woluola ya fitar, ya ce hukumar za ta bi dukkan mutanen da lissafa sun karya dokokin biyan haraji domin a hukunta su.

Daga cikin ‘yan Najeriya da aka rigaya aka lissafa dai akwai tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, Gwamnan Kebbi Abubakar Bagudu, Sanata Stella Oduah, Shugaban Riƙo na Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa, Bello Koko da Gwamna Gboyega Oyetola na jihar Osun da kuma makusantan su.

PREMIUM TIMES za ta ci gaba da fallasa sauran, da ya ke su na da yawan gaske.

PREMIUM TIMES Hausa ta buga labarin yadda Bello Koko ya daɗe ya na takarar saye gidaje da kadarorin birnin Landan har a gwamnatin Buhari.

Yawancin masu karatu ba su san Mohammed Bello-Koko ba. Amma ɗan taƙaitaccen ƙarin bayanin da za a yi yanzu a kan sa, zai sa kowa ya gane cewa lallai ‘biri ya yi kama da mutum.’

Bello Koko shi ne ma’aikacin gwamnatin da Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da naɗa shi riƙon Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa (NPA), bayan cire Hadiza Bala Usman.

Shugaban Riƙon Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa na Najeriya (NPA) Bello Koko, ya shiga cikin ƙazamar ƙamayamaya da ƙaƙububar satar kuɗaɗen Najeriya ya na kartatar da su waje, inda ya ke sayen maka-makan gine-gine da kadarori a birnin Landan.

A ƙarƙashin wannan harƙalla, ya riƙa yin shigar kare-da-fatar-akuya da sunan wasu kamfanoni biyu na Shell, ya riƙa danƙara kuɗaɗen da ake sayen kadarori a Landan.

Gungun ‘yan jarida masu yaƙi Da ɓarayin kuɗaɗen gwamnati a duniya ne su ka bankaɗo wannan ƙazamar harƙallar da ake kira ‘Pandora Papers’.

Bello Koko tare da matar sa mai suna Agatha Anne Koko, sun yi amfani da wani kamfanin ɓoye sirrin maɓarnata, Cook Worldwide and Alemin, su ka yi rajistar kamfani a asirce ta hanyar ɓoye sunayen su, aka sa sunayen bige a matsayin masu kamfanin.

An raɗa wa kamfanin suna Coulwood Limited, mai rajista lamba 1487897.

An sake ƙirƙirar wani kamfanin na bige mai suna Marney Limited a British Virgin Islands, mai lamba 1487944, duk a cikin 2008.

Waɗannan kamfanonin biyu an yi masu rajista duk a rana ɗaya, 19 Ga Yuni, 2008.

Duk da Bello Koko ma’aikacin gwamnati ne, ya kasance daraktan kamfanonin, abin da ya saɓa wa Dokar Aikin Gwamnanti a Najeriya, Sashe na 5 da na 6.

Harƙallar Bello na daga cikin harƙalla miliyan 11.9 da Gamayyar Ƙungiyoyin ‘Yan Jaridar Binciken Ƙwaƙwaf na Duniya (ICIJ) su ke ci gaba da fallasawa bayan sun bankaɗo su.

Jaridar PREMIUM TIMES kaɗai ce cikin wannan ƙungiya a jaridun Najeriya. Kungiyar ta ƙunshi ‘yan jarida 617 daga gidajen jaridu 150 na ƙasashen duniya.

Waɗannan ‘yan jarida sun shafe shekaru biyu su na bicike a cikin harƙallar tare da bin diddigin hanyoyin da ake satar kuɗaɗen, binciko fayil-fayil ɗin wasu shari’un da ake yi na wasu ƙasashe daban-daban.

Wannan fallasar manyan ɓarayin gwamnati ita ce mafi girma da ‘yan jarida su ka taɓa yi daga cikin ƙasashe 117 na duniya.

Kadarorin Da Bello Koko Ya Saya Cikin Landan, A Ƙarƙashin Mulkin Buhari:

Daga cikin kadarorin da Bello Koko ya saya Landan, har da waɗanda ya saya a Landan cikin 2017, lokacin da bai daɗe da zama Babban Darakta a NPA ba.

Sauran kadarorin kuma ya saye su tsakanin 2008 zuwa 2012.

Da farko ya sayi gida mai Lamba 2, Liberty Court, 141, Great North Way, London.

Ya sayi gidan a ranar 20 Ga Okotoba, 2009, ta hannun dillalin FBN UK mortgage.

Ranar 23 Ga Yuli, 2012, ya sayi mai Lamba 62, Manton Road, Enfield, London.

An sayi ɗaya fam 280,000, ɗayan kuma fam 275,000.

Bello Koko ya sake amfani da kamfanin Coulwood a wannan karo, ya sake sayen gidaje uku.

Akwai mai Lamba 62 Corner Mead, Hendon, (NW9 5RD) a ranar 25 Ga Nuwamba, 2008.

Sai gida mai Lamba 37, Redlands Road, Elfield da aka saya a ranar 16 Ga Agusta, 2011.

Lamba 14, Farady House, Aurora Garden, London, shi kuma an saye shi a ranar 3 Ga Mayu, 2017, a wannan gwamnati ta Mahammadu Buhari.

Na farkon an biya fam 205,000, sai na biyu fam 235,000. Sai kuma gidan Hendon da ya biya fam 350,000.

Na Aurora Garden kuwa da ya saya cikin 2017, ya biya lakadan fam 475,000.

Wannan kantamemen gini shi ne babbar kadara mafi girma da Bello Koko ya saya a Landan.

Kuma ya saye ta lokacin mulkin Buhari ɗin nan, ya na aiki a Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa (NPA).

Kamfanonin harƙallar Bello Koko na cikin waɗanda Hukumar Bibiyar Harƙalla a Birtaniya (FIA) ta kafa wa idon mikiya a halin yanzu.

Kafin Bello Koko ya fara aiki a Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa, ya kashe fam miliyan 995,000 wajen sayen kadarori a Landan, tsakanin 2008 zuwa 2012 kenan.

Ba a san dalilin da ya sa ya riƙa sayen gidajen da sunan bogi, maimakon sunan sa na gaskiya ba.

PREMIUM TIMES ta aika masa da saƙon tes, domin jin ta bakin sa, har yau bai maido amsa ba.

A ranar 27 Ga Janairu, 2017, Hukumar Binciken Kuɗaɗen Harƙalla (FIA) a Landan ta nemi ƙarin bayanai dangane da ganin sunaye da kuma bayyanar masu kamfanonin da Bello Koko ke harƙalla, tare da neman wasu ƙarin bayanai daga gare su, amma aka yi ta dawurwura da dabur-dabur.

Tags: AbujaHarajiHausaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

BINCIKEN ‘Pandora Papers’: Yadda Gwamnan Osun Oyetola ya sayi gidan fam miliyan 11.95 a Landan

Next Post

Ƴan shaye-shaye sun cinna wa taragon Jirgin Kasa biyu wuta a jihar Kwara

Mohammed Lere

Mohammed Lere

Next Post
Ƴan shaye-shaye sun cinna wa taragon Jirgin Kasa biyu wuta a jihar Kwara

Ƴan shaye-shaye sun cinna wa taragon Jirgin Kasa biyu wuta a jihar Kwara

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru
  • TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa
  • FCT ABUJA: Wike ya kori shugabanni da daraktocin hukumomi 21
  • Kotu ta yi watsi da ƙarar PDP a Shari’ar gwamnan Kaduna, dalili kuwa shine wai ba ta shigar da ƙara da wuri ba
  • MASHAHURAN JAMI’O’IN DUNIYA: Jami’ar Bayero ta fita kunya, Covenant da UI ne kawai ke gaba da ita a Najeriya

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.