• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

KASUWANCIN ‘CRYPTO’: Dalilin da ya sa ƴan Najeriya ke ƙara tsunduma, duk da gwamnati ta haramta hada-hadar

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
September 8, 2021
in Labarai
0
CINIKIN BIRI A SAMA: Yadda matasan Arewa su ka rungumi hada-hadar ‘Bitcoin’

A yanzu dai a ƙasar nan yaro na goye ne kaɗai bai san cewa hada-hadar ‘crypto’ babbar harka ce a Najeriya ba.

Ta kai ma Najeriya na a sahun gaban ƙasashen da aka fi yin hada-hadar ‘bitcoin’ a duniya. A kullum ‘yan ‘crypto’ sai ƙara afkawa su ke cikin wannan hada-hadar samun kuɗi ba tare an sharce gumin riga ko gumin goshi ba.

Bankin CBN Ya Hana ‘Crypto’ A Najeriya, Amma An Ƙi Bari:

Babu wata doka takamaimen da ke cikin kundin tsarin mulkin Najeriya wadda ta hana kasuwancin ‘bitcoin’, sai dai kuma a farkon wannan shekara ta 2021 Bankin Najeriya (CBN), ya fitar da sanarwar hana kasuwancin crypto. Sai dai kuma maimakon jama’a su daina, sai ma ƙara tsunduma cikin harkar su ke ta yi afujajan.

A ranar 5 Ga Fabrairu ce CBN ya fitar da kakkausar sanarwa ga Bankunan Kasuwanci na Najeriya cewa su daina mu’amala da duk wani mai sayen ƙwandalar crypto a bankunan su.

Sanarwar ta kuma gargaɗi bankunan cewa su kulle asusun ajiyar duk wani mai hada-hadar ‘bitcoin’ a bankunan su.

CBN ta gargaɗi bankunan cewa duk wani bankin da ya karya umarnin sa, za a ci shi tarar da sai ya riƙa kuka saboda tsananin yawan tarar.

Yayin da CBN ya nuna cewa bai hana mai kasadar hada-hadar ‘bitcoin’ ya yi abin da ba, amma dai ya hana bankunan kasuwanci zama tsani ko dillancin harkar, saboda cewar CBN a ƙarƙashin hada-hadar ‘crypto’ ko ‘bitcoin’ a taƙaice, ana harƙalla da haramtacciyar hada-hada da kuma damfara sosai. Musamman domin kasuwanci ne ake yi a duhu, babu sunayen masu hada-hadar a bayyane.

Sai dai kuma wannan zare idanu da gwamnatin tarayya ta yi bai hana jama’a ƙara tinjima cikin hada-hadar ba.

‘Yan ‘Crypto’: Kome Ta Fanjama, Fanjam!

Duk da gargaɗin Gwamnatin Tarayya a ƙarƙashin CBN, ‘yan Najeriya sun ɓullo da wata hanyar hada-hadar P2P irin su Remitano.

A ƙarƙashin wannan tsari na P2P, ba za ta sayi BTC da Naira ba, sai dai ka saya daga hannun wani daban.

P2P ya zama kamar wani dandalin haɗa masu saye da masu sayarwa a wuri ɗaya.

Saboda hada-hadar ‘bitcoin’ ta tsarin P2P ta na da wahalar toshewa ga cibiyoyin kula da hada-hadar kuɗaɗe na gwamnati.

Jama’a da dama na yi kasuwancin ‘crypto’ saboda lalacewar darajar Naira a kasuwar hada-hadar canjin kuɗaɗe.

Yanzu haka ta kai a duniya har Remitano ya ƙirƙirar ƙwandalar sa mai suna RENEC, domin inganta hada-hadar tsarin sa ga kwastomomin sa.

Kwanan baya wannan jarida ta buga labarin yadda Gwamnatin Amurka ta horas da masu bincike 50 na Najeriya dabarun toshe damfara a hada-hadar ‘cryptocurrency’.

Mahukuntan Amurka sun horas da masu bincike har mutum 50 ‘yan Najeriya. An koya masu dabarun daƙile damfara a hada-hadar zamani ta ‘cryptocurrency’.

Wannan bayanin na ƙunshe ne a cikin wani bayani da Ma’aikatar Shari’a ta Amurka ta bayyana a cikin shafin ta na Twitter, a ranar Alhamis.

Horaswar da aka yi masu a tsarin daga-nesa, wato ‘virtual’, ta ta’allaƙa ne kacokan a kan yadda ake gane harƙalla a tsarin hada-hadar ‘bitcoin’, wato ‘cryptocurrency’.

An gudanar da horaswar da haɗin-guiwar Hukumar Binciken Amirka (FBI), Ofishin Jakadancin Amirka da ke Kenya, Addis Ababa, Ofishin Jakadancin Amirka da ke Najeriya da kuma Shirin Gwamnantin Amirka kan yaƙi da hada-hada da cinikin muggan ƙwayoyi a duniya.

Haka kuma waɗanda aka bai wa horon su 50 ‘yan Najeriya, jami’ai ne da su ka haɗa da masu shigar da ƙara ko masu gabatar da ƙarar masu aikata laifuka, waɗanda za su iya gabatar da masu damfarar ‘cryptocurrency’ a kotu.

Hada-hadar ‘bitcoin’ dai tsari ne da ake sayen ƙwandalar zamani, ta yadda za a iya saye da sayarwa da kuɗaɗen. Kuma ana yin hada-hadar don riba.

Premium Times ta buga labarin yadda darajar ‘Bitcoin’ ta haura dala 50,000 bayan karyewar da ƙwandalar ta yi cikin watan Afrilu.

Darajar ƙwandalar hada-hadar ƙuɗaɗe ta ‘Bitcoin’ ta sake tashi zuwa sama da dala 50,000 a duniya, a ranar Litinin, bayan karyewar martabar kuɗin, watanni uku da su ka gabata.

Ƙwandalar a ranar Litinin wajen ƙarfe 2:20 na yamma ta kai dala 50,274.68 daidai agogon Najeriya.

Hakan ya faru ne a daidai lokacin da ake raɗe-raɗin cewa Amirkawa za su ƙara narka kuɗaɗe hada-hada, ta yadda za a ƙara samun riba.

‘Bitcoin’ ya ƙara daraja da kashi 2.84 cikin sa’o’i 24. Wato kashi 6.25 kenan a kowane mako.

Yayin da ƙarfin jarin ‘Bitcoin’ a kasuwannin hada-hada a yanzu ya kai dala biliyan 31,449,905,210.17. Wato ya ƙaru kenan da kashi 8.49 bisa adadin sa na baya.

Cikin watan Afrilu ne dai darajar hada-hadar amfani da ‘Bitcoin’ ta yi ƙasa warwas, inda a ranar 14 Ga Afrilu ya yi ƙasa, bayan ya kai dala 64,863.10.

Shi ma farashin cyrptocurrency na Ether ya tashi da kashi 2.8, wato ya kai dala 3,337.

Hakan na nufin ya tashi da kashi 91 bisa 100, bayan ya yi ƙasa zuwa dala 1,740 a cikin watan da ya gabata.

Kafofin yaɗa labarai a Turai sun bayyana cewa ƙwandalar cyrptocurrency ta samu tagomashin farfaɗowa, bayan kamfanoni da cibiyoyi irin su PayPal sun amince su bar kwastomomin su yin hada-hadar kuɗaɗen.

Sannan kuma za su amince wa kwastomomin su na Birtaniya su saya ko su sayar da ‘bitcoin’ da sauran nau’ukan ƙwandalolin ‘cryptocurrency’ daga wannan mako da aka shiga a yau.

Tags: CryptoHausaLabaraiNajeriyaPREMIUM TIMES
Previous Post

Duk da saka dokar hana cin Kasuwar mako-mako ta Kawo, kasuwa ta ci ta kuma cika babu masaka tsinke

Next Post

YAWON GARARAMBA: Jihar Kano ta fi kowace jiha yawan yaran da ba su zuwa makarantar firamare -NBS/UBEC

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
YAWON GARARAMBA: Jihar Kano ta fi kowace jiha yawan yaran da ba su zuwa makarantar firamare -NBS/UBEC

YAWON GARARAMBA: Jihar Kano ta fi kowace jiha yawan yaran da ba su zuwa makarantar firamare -NBS/UBEC

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Wike ya soke lasisin mallakar filayen wasu jigajigan Najeriya ciki har da Peter Obi
  • Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa
  • Kotu ta bada belin mutumin da ke zargin wani da sace masa ‘gaba’
  • Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun
  • DOKAR HANA ZIRGA-ZIRGA: Garƙame mu da aka yi a Kano ya jawo mana hasara a Kasuwa, an jefa mutane ciki takura

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.