• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Jami’o’in Najeriya da Kalubalen kirkira da samar da kwararru, Daga Ahmed Ilallah

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
September 23, 2021
in Ra'ayi
0
Jami’o’in Najeriya da Kalubalen kirkira da samar da kwararru, Daga Ahmed Ilallah

Ahmed Ilallah

Tabbas Nijeriya ta samu kanta a wani yanayi a cikin wannan shekaru, banda abin da ya fito a zahiri na talauchi da karayar tattalin arziki kama da bullowar ta’adanci da sunan addini a arewacin Nijeriya wanda ya haifar da kungiyoyin ta’adda irin su Boko Haram, ISWAF, kaluballe na ‘Yan-fashin Daji, Satar Mutane don biyan Kudin fansa. Wanzuwa da kungiyoyin bore irin su IPOB, Oduwa Republic, karuwar masu zamba ta hanyar internet (Fraudsters) wand yafi tasiri a kukdancin Nijeriya. Wadannan matsalolin sun dau rayukan dubban yan Nijeriya, sun sanya miliyon yan kasar rabuwa da muhallan su, sun raba iyalai da dama, rabuwa ta har abada, hakan ya kawo koma baya mutuka a wajen ilimi, kiwon lafiya da zamantakewa.

Gurbacewa da lalacewar siyasa da mulkin dimokaradiyya, bunkasa da sabon salon almundahana, cin hanci da rashawa a wannan kasar kadai, ya isa muyi karatun tanutsu, kullum Nijeriya tana cikin kasashe koma baya a duniya wajen ingantancen mulki da cigaban dimokaradiya, talauchi da koma bayan tattalin arziki, shugabanni sun gaza samar da mafita.

Musani fa ita kanta Dimokaridyyar da salon yadda ake gudanar da it bincike ne na masana da jami’io ya samar da ita, kuma kullun bibiya ake bisa ilimi na al’ummah na zahiri don kara inganta ta da kawo sauyin da ya dace da yanayin da aka samu kai.

Amma fa musani duk wadannan matsalolin magance su ya wuce kawai yin yaki ko hukunta su a gaban kuliya dole sai an bawa kwararrun mu dama sun binciko musabbabin aukuwarsu, ruruwarsu dama yadda ake kitsa su, domin ta haka ne kawai za a iya maganinsu har abada a kuma dora Nijeriya a bigiren cigaba.

Tabbas cigaban kowace kasa a duniya ya ta’allaka da kokarin kasar na cin ribar ilimin da take samarwa yan kasarta, mu samman a wannan zamanin na gudun yada kanin wani, bisa doron da cigaban kimiya da fasaha ya dora duniya a kai, musamman fasahar sadarwa ta zamani (ICT).
Jami’a dama manyan makarantu ba kawai anyi su bane don koyo da koyarwa ba ko bada kwalin digiri ko diploma ba kadai. Jami’a wurin ne na koyo da koyarwa da kuma bincike, yayin da binciken da aka gudanar, a kan shigo da shi don bunkasa rayuwar al’umma, kasa da duniya baki daya.

Duk cigaban da ake gani a duniya na kowane fanni daga kere-kere, fasahar tattalin arziki, noman zamani, zaman lafiya da dabarun yaki ana samar da sune ta hanyar bincike, wanda akasari a kan yi su a Jami’a ko manyan makarantu.

Farau din fasahar sadarwa ta zamani wato computer an kirkiro tane a Manchester University a shekarar 1948 daga kwararrun masu ilimin kimiya Freddie Williams da abokin aikin sa Tom Kilburn. Mark 1, injin da ke gani har hanji wato (scanning machine), an kirkire shine a University of Aberdeen. Magani mai yaki da cutukan bacteria wato Penicillin an fara kirkirarsa ne a University of Sheffield a 1930. Duka wannan yana daga aikin bincike da ake gudanarwa a Jami’oi da manyan makarantu.

Fasahar Web Browser da Talabijin din zamani ta Bango (Plasma Screen) an kirkira ne a University of Illinois ta kasar Amurka, haka zalika fasahar injin bincike na sadarwar zamani wato google an bincikota ne da kirkirar sa a Stanford University, wanda a yau kasafin kudin (Budget) kamfanin Google, yafi girman Kasafin kudin Nigeria. Jahar California ta kasar Amurka tana daga cikin masu karfin tattalin arziki a duniya, tana samun kudin shiga akasari daga amafanin bincike na fasaha da ga Stanford University dake jaharta ta hanyar cusa binciken cikin harkokin kasuwaci da tattalin arziki.

A duniyar yau magana ake ta artificial intelligence, robotic, block chain, biosensors, 5G da sauran su, wanda kusan da wadannan kirkiru ne ake daura kinshikin gina tattallin arzikiki da bunkasar sa. A yau kamfanin sadarwa irin su Microsft Facebook, Twitter da sauransu suna da karfin arzikin da yafi kasashen Africa da dama.

Duk wannan fasahar an kirkiro su ne bisa bincike da akeyi a Jami’oi da manyan makarantu na kasashen turai musamman ma Amurika.

Ba wai kawai bincike na zahirin kimiya ba hatta bincike na zamantakewar Dan-adam, da yadda kasa zata zauna lafiya, da yadda kasa zata bunkasa tattalin arzikinta, bincike na dabarun yaki da kare kai da duk wani fanni na rayuwar al’ummah duka a kasashen da aka ci gaba ana gudanar dasu ne a manyan makarantu da Jami’oi, wannan ya sanya dangantakar gown da town ta ke da mutukar muhimmanci a Jami’a.

Amma fa Jami’oin Nijeriya da shehunan malamai da dalibai suna cikin sukunin yin bincike da zaiyi tasiri kamar haka? Kamun ludayin da aka yi wa ilimin manyan makarantu a Nijeriya yayi munin da ba zai haifar da da mai ido ba harma ya fidda kitse da ga rogo, wannan matsalolin a zahirance suke.

ASUU da gwamnatin tarrayya dama sauran ma’aikatan Jami’a irin SSANU sun kasa kai gaci wajen samun tabbataciyar matsaya akan ilimin jami’oin, haka zalika Malaman da ma’aikatan manyan makarantun kasar nan, a wani zangon, tsawon yajin aiki da ake yi yafi lokacin karatun da ake yi, balle a samu lokacin bicike na dunbin matsalolin kasarnan.

A Nijeriya ne ake biyan Professor albashin kasa da $1,000, ga kuma jibgin aiki na koyo da koyarwa akan sa, sannan a tsammaci kyakkywan tunani a wajensa na yin bincike da kirkira. Wanda a fagen ilimi wanann albashin yayi kadan bisa yanayin tsadar rayuwar Nijeriya. Talauchi babban tasgaro ne a harkar ilimi.

Jami’oin Nijeriya suna cikin mummnan hali na rashin gine-gine na dole don koyo, koyarwa da binchike, dakin gwaje-gwaje (laboratories) abin takaici ne, kai hatta ruwan sha, wutar lantarki, wurin kwanan dalibai, dakunan daukan karatu duka suna cikin mummunan yanayi, balantana offisoshin malamai. Yunkurin ayi gyara ya sanaya ake ganin rigimar kungiyoyin nan da gwamnati ta gagara karewa.

Banda gamagarin matsalolin da suka sahafi manyan makarantun mu, shi kansa kudin da ake warewa don Binciken (Research Grant) yayi kadan mutukka. Hukumar kasa ta TETFund wanda take da alhakin tattara kudaden haraji na ilimi daga kamfanoni ke biya don rabashi ga manyan makarantu na kasa, a baya ta kan ware Naira Bilayan Uku kachal (N3B), amma wannan gwamnatin ta kara zuwa N7.5B, wanda wannan kason yayi kadan mutuka in har ana son kwalliya ta biya kudin sabulu. Tsohon shugaban hukumar jami’oi ta kasa (NUC) Professor P. Okebukola yayi nuni da cewa N7.5B yayi kadan mutuka, wannan kason da ake warewa bai kai yawan wanda ake ba kananan masu bincike ba na MIT da Harvard.

Sannin kanmu ne Allah ya yiwa Nijeriya baiwa da masu ilimi, bincike da aiki tukuru, amma samun dama da kuma kudaden yin wannan binciken duk da kasancewar wani lokacin akan samu gudunmawa da ga wasu hukumin masu zaman kansu ko kamfanoni.

Kamar yadda samun gudunmawar Bincike akwai na gida da kuma waje (wato hukumomin kasashen duniya), wanda wannan shi yafi wahalar samu a wajen malaman jami’oin misali a yan shekarun baya, wasu Malaman Jami’ar Legas (UNILAG) sun sami tallafi na bincike (Research Grant) daga hukumomin kasashen wajen kimanin N12B.

Rashin ganin tasirin bincike da manyan makarantun mu a zahirance, ke sanya shakkun yi ko ingancin binciken ko kuma rashin amfani da shugabanni basa yi akan binciken. Wai shin me ka faruwa ne a kasar mu wajen ganin tasirin irin wadannan binciken da makamantan su don raya kasarmu. Shin Shehunnnan Malaman mu a Jami’a basa kirkira ne ko bincike? Ko kuma binciken baya shigowa cikin al’umma? A’a shugabannin kasarne ba sa bawa wannan bangare muhinmanci?

Koda an samu amsoshin wadannan tambayoyi, to tabbasa akwai tazara ta masu mulki da bangaren ilimi. Dalilai da dama sun nuna shugabbannin Nijeriya suna jagorancin tane ba akan doron ilimi ba, ko kuma yiwa mulkin gangancin don rashin kishin kasa ta yadda zamu bawa wannan fanni muhimmanci kamar kowace kasa mai son ci gaba a duniya.

A kullum ana kashe magudan kudade don hayar kwararru daga kasashen ketere, wanda za’a iya samar da su a gida, in har an inganta koyo, koyarwa da bincike a manyan makarantun mu. Duk dinbin jami’oin mu, har yanzu bamu daina shigo da irin shukawa a gona ba, bamu daina shigo kayan da zamu iya ganoshi da ingantashi a kasar mu ba.

Duk kasar da ta kasa bincike da samo maslaha kan al’amuran cigabanta da matsalolin dake damun al’umarta, tabbas an barta a baya, kuma talauchi zaichi gaba da mata kawanya tunda babu dabaru na ilimi wajen yaye wannan matsaloli.

alhajilallah@gmail.com

Tags: AbujaHausaKwararruLabaraiMakarantaMakarantuNajeriyaPREMIUM TIMES
Previous Post

Kaso 80 na ‘yan siyasar Najeriya suna canja jam’iyya ne don bukatarsu, Daga Mustapha Soron Dinki

Next Post

MUSULUNCI A KASAR INYAMIRAI: Yadda ba a dauke mu mutane ba, wulakancin yau da ban da na gobe – Malam Okonkwo

Premium Times Hausa

Premium Times Hausa

Next Post
MUSULUNCI A KASAR INYAMIRAI: Yadda ba a dauke mu mutane ba, wulakancin yau da ban da na gobe – Malam Okonkwo

MUSULUNCI A KASAR INYAMIRAI: Yadda ba a dauke mu mutane ba, wulakancin yau da ban da na gobe - Malam Okonkwo

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • MACE MAI KAMAR MAZA: Yadda Falmata ta kutsa cikin sana’ar gyarar waya ta yi zarra
  • Tinubu ya umarci jami’an tsaro su yi ƙumumuwa, su ceto ɗaliban Jami’ar Zamfara daga hannun ‘yan bindiga
  • Kwararrun likitocin hakora 84 kacal ake da su a Najeriya – NAPD
  • SHUGABANCIN APC: Ko biyayyar da Ganduje ke wa Tinubu za ta sa ya yi kargo a ɗigirgiren shugabancin APC?
  • SAKAMAKON AMBALIYA: Yadda yunwa ke nuƙurƙusa da kisan talakawa a yankunan Arewa

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.