• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    GANAWAR TINUBU DA NLC: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce a tilas a soke ƙarin kuɗin mai, an shammaci ‘yan Najeriya

    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

INEC ta ƙara jaddada cewa a shirye ta ke ta aika sakamakon zaɓe ta yanar gizo

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
September 29, 2021
in Babban Labari
0
Buhari ya kara wa shugaban INEC Mahmood Yakubu wa’adin shekara biyar

Dambarwar da ke faruwa a Majalisar Dattawa da ta Tarayya kan batun salon aika sakamakon zaɓe ta yanar gizo ya ƙi ƙarewa, yayin da Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa ita fa tuni ta samar da ingantaccen tsari kuma sahihi, wanda za ta aika sakamakon zaɓe ta yanar gizo.

INEC ta jaddada wannan matsaya makonni kaɗan bayan Majalisar Tarayya da ta Dattawa sun ƙi amincewa su bai wa ƙudirin goyon bayan da zai tabbata zuwa cikakkar doka.

PREMIUM TIMES ta bayyana matsayar ‘yan majalisar lokacin gyare-gyaren Dokar Zaɓe.

Yayin da Majalisar Dattawa ta ƙi amincewa da kudirin aika sakamakon zaɓe ta yanar gizo, ita kuwa Majakisar Tarayya cewa ta yi za ta iya amincewa, amma sai idan Hukumar Sadarwa ta Ƙasa (NCC) da Majalisa sun amince aika sakamakon ta yanar gizo ba zai iya samun tangarɗa ba.

Sau da dama INEC ta sha jaddada cewa a shirye ta ke ta aika sakamakon zaɓe ta yanar gizo.

Ko a ranar Asabar sai da INEC ta fitar da wata takarda mai lamba No.1/2021kan batun aika sakamakon zaɓe ta yanar gizo, inda ta jaddada cewa ‘network’ ɗin da Najeriya ke da shi na aika saƙonni ta wayoyin GSM.

INEC ta ce ta na da yaƙinin cewa aika sakamakon zaɓe ta yanar gizo zai ƙara inganta sahihancin sakamakon. Sannan kuma tattaunawar da aka yi da masu ruwa da tsaki ta nuna lallai jama’a na goyon bayan aika saƙonnin sakamakon zaɓe ta yanar gizo.

Wanann jarida ta buga labarin yadda Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Lawan ya yi kitso da kwarkwata, inda ya naɗa Sanatoci biyar cikin kwamitin duba Ƙudirin Kwaskwarimar Zaɓe, alhali su na adawar kafa dokar aika sakamakon zaɓe ta yanar gizo.

Shugaban Majalisar Dattawa ya naɗa kwamitin sanatoci bakwai domin su duba inda aka samu dabur-dabur ɗin shawo kan tankiyar da ke tattare da Ƙudirin Kwaskwarimar Dokar Zaɓe.

Cikin Sanatoci bakwai ɗin dai biyar daga cikin su ba su so a riƙa bayyanawa da aika sakamakon zaɓe ta yanar gizo.

Sun kuwa haɗa da Shugaban Kwamitin, Sanata Abdullahi Yahaya, Kabiru Gaya, Ajibola Basiru, Ɗanjuma Goje da kuma Sani Musa.

Sauran biyun masu so a riƙa aikawa da sakamakon zaɓe ta yanar gizo, sun haɗa da Uche Ekwunife sai kuma Mathew Urhoghide.

An ba su aikin haɗuwa tare da kwamitin Majalisar Tarayya domin su duba yadda za a warware tankiyar.

Wuraren da ake tankiya a kai sun haɗa da batu jefa ƙuri’a ta yanar gizo, tantance katin zaɓe ta yanar gizo, sai kuma batun da ya fi tayar da jijiyar wuya a majalisar tarayya da ta dattawa, shi ne batun aikawa da sakamakon zaɓe ta yanar gizo.

INEC ce ta nemi a bi wannan tsari a ƙarƙashin Sashen Dokar Zaɓe ta 52, domin ƙara tsaftace zaɓe.

A lokacin da ake hayaniya kan a amince ko kada a amince da sabon ƙudirin dokar, sanatoci biyar da Lawan ya naɗa su na cikin gungun sanatocin da ba su amince ba, ciki kuwa har da Shugaban Majalisar Dattawa ɗin.

Farkon wannan mako ne PREMIUM TIMES Hausa ta buga wani ƙorafi da INEC da kuma Yiaga su ka yi, cewar har yanzu Majalisar Tarayya ba ta amince da wasu manyan muradai ba.

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) da ƙungiyar Yiaga Africa sun bayyana cewa har yanzu Majalisar Tarayya ba ta amince da wasu muhimman buƙatu da aka tura mata ba dangane da yi wa Dokar Zaɓe garambawul.

Sun bayyana haka ne a ranar Juma’a a wajen taron masu ruwa da tsaki kan lamarin gyaran Dokar Zaɓe, wanda Yiaga Africa da haɗin gwiwar Majalisar Tallafa wa Tsarin Dimokiraɗiyya a Nijeriya na Tarayyar Turai, wato ‘European Union Support to Democratic Governance in Nigeria Project’ (EU-SDGN) a Abuja.

Babban Kwamishinan INEC kan Yaɗa Labarai, Mista Festus Okoye, wanda Mataimakin Daraktan Tsara Dokoki na INEC, Mista Oluwatoyin Babalola, ya wakilta, ya ce hukumar ta lura da wasu ‘yan matsaloli a ƙudirin yi wa Dokar Zaɓen garambawul duk da yake abuvuwa ne na cigaba.

Okoye ya ce a bisa hakan, hukumar ta kawo shawarar gyararraki kimanin 98 da za a yi wa Dokar Zaɓen amma ba dukkan su aka amince da su ba, misali batun sakin kuɗi da wuri, shirya jadawaɗin aikin rajistar masu zaɓe da wuri, da sauran su, waɗanda ba a amince da su ba tukuna, duk da yake an ɗan samu cigaba.

Ya ce, “Ƙudirin ya ba mu ikon mu yi amfani da na’urar karanta kati mai ƙwaƙwalwa (smart card readers) da sauran kayan kimiyya da zaɓe ta hanyar intanet and amma kuma ƙudirin daga Majalisar Dattawa bai ba mu ikon mu aike da sakamakon zaɓe ba.

“Duk da waɗannan abubuwan, akwai waɗansu sassa da ba a amince da su ba kuma mun yi amanna da cewa idan aka amince da su, zai taimaka wajen haɓaka ingancin zaɓe.

“A Sashe na 68 na Dokar Zaɓe, hukumar ta buƙaci a karɓi shawarar sake nazarin bayyanawa tare sa dawo da sakamakon zaɓe daga jami’an kawo sakamako (returning officers) wanda aka yi ba bisa ƙa’ida ba, kamar misali bayyana sakamakon da aka yi ta hanyar tilastawa a sake duba shi, amna ba a amince da wannan ba.

“Na biyu, mun buƙaci cewa a sauya mana Sashe na 143 na Dokar Zaɓe wanda ya ba suk wani mai cin moriyar zaɓe da aka soke damar ya ci gaba da riƙe muƙami har zuwa lokacin da aka gama shari’ar ɗaukaka ƙara saboda kada mu dinga bada satifiket ɗin amincewa da wanda aka zaɓa mu na kuma sakewa.

“Haka kuma hukumar ta kalli batun aikawa da sakamako a matsayin babban al’amari, hanyar fasaha na ƙara bunƙasa, idan an aika da sakamakon zaɓe, zai inganta sahihancin zaɓe kuma ya rage yin katsalandan, amma ba a amince da waɗannan ɗon ba.’’

Daraktar Shirye-shirye ta Yiaga Africa, Cynthia Mbamalu, ta yaba wa ƙudirin neman garambawul ɗin saboda wani cigaba da aka samu a wasu sassa kamar misali wajen shigar da kalmar da ta shafi jinsi wato “shi ko ita”, da tura kuɗi da wuri don tabbatar da ingancin gudanarwar INEC, sassauƙan tsarin rajistar masu zaɓe, shigo da naƙasassu, da sauran su.

Saboda haka Mbamalu ta yi kira ga shugabannin Majalisar Tarayya da su gaggauta kafa kwamitocin tuntuɓa da za su zauna su fito da ƙasida ɗaya kan ƙudirin yi wa Dokar Zaɓen garambawul kamar yadda aka riga aka zartar.

Mbamalu ta ce ta hanyar yin hakan, ana ba ‘yan majalisar shawarar su sake duba matsayar su kan wasu daga cikib shawarwarin da jama’a da masu ruwa da tsaku su ka kawo masu, waɗanda an tsallake wasu, of ki an siyasantar da su ko sun zama abin muhawara.

Ta ce abu muhimmi shi ne tilas ne kwamitin tattaunawar ya yanke hukunci a bisa muradin jama’ar ƙasa wajen amincewa da gyarw-gyare inda dukkan zaurukan majalisar biyu su ka ɗauki mabambantan ƙudiri don ganin an riƙa yin zaɓuɓɓuka fisabilillahi.

Dakta Ajibola Basiru, shugaban kwamiyin yaɗa labarai na Majalisar Dattawa, ya yaba wa Yiaga Africa saboda tsarin da ta fito da shi, ya ƙara da cewa hanya ɗaya da za a ci gaba da multin dimokiraɗɗa ita ce su tabbatar da cewa akwai nagarta da karɓuwa ga jama’a wajen aikin dimokiraɗiyya wanda shi ne ya kawo mutane zuwa kan dokin shugabanci.

Tags: AbujaHausaINEacLabaraiNewsPREMIUM TIMESZaɓe
Previous Post

Wani gwamnan Najeriya daga Landan yake aikin sa, Talakawa na karauniyarsa jihar sa

Next Post

RASHIN TSARO: Ƴan Acaba sun ci taliyar ƙarshe a Kaduna, daga Yau Laraba, sai kuma wata rana – El-Rufai

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
RASHIN TSARO: Ƴan Acaba sun ci taliyar ƙarshe a Kaduna, daga Yau Laraba, sai kuma wata rana – El-Rufai

RASHIN TSARO: Ƴan Acaba sun ci taliyar ƙarshe a Kaduna, daga Yau Laraba, sai kuma wata rana - El-Rufai

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Dalilin da ya sa INEC ta yi wa kotu jayayyar kwafe-kwafen bayanan da Atiku da Obi su ka gabatar – Lauyan INEC
  • HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru
  • SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Kotu ta zare wa lauyoyin Peter Obi idanu, saboda ɓata lokaci wurin sauraren ƙararraki
  • RAƊAƊIN CIRE TALLAFIN FETUR: ‘Dama can babu ba a ware kuɗin tallafin fetur a Kasafin Kuɗin 2023 ba’ – Kyari, Shugaban NNPCL
  • SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Tinubu da INEC sun ƙi amincewa da tulin kwafe takardun da Atiku ya kwafo daga iReV

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.