• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    SABODA TIWITA: Sanatocin PDP sun fice daga Zauren Majalisar Dattawa

    Zaɓaɓɓun Sanatocin Arewa ta Tsakiya sun nemi a ba su Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Ko a-yi-ta-ta-ƙare

    KIDAYA: An kashe naira biliyan 200 wurin shirye-shiryen fara ƙidayar jama’a – Shugaban Ƙidaya

    KIDAYA: An kashe naira biliyan 200 wurin shirye-shiryen fara ƙidayar jama’a – Shugaban Ƙidaya

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    SABODA TIWITA: Sanatocin PDP sun fice daga Zauren Majalisar Dattawa

    Zaɓaɓɓun Sanatocin Arewa ta Tsakiya sun nemi a ba su Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Ko a-yi-ta-ta-ƙare

    KIDAYA: An kashe naira biliyan 200 wurin shirye-shiryen fara ƙidayar jama’a – Shugaban Ƙidaya

    KIDAYA: An kashe naira biliyan 200 wurin shirye-shiryen fara ƙidayar jama’a – Shugaban Ƙidaya

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

GAGARIMAR BABAKERE: Yadda makusantan Buharii, su Sabi’u Tunde ke shirya tuggun maida hada-hadar fetur ɗin Najeriya ‘kayan-gado’

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
September 27, 2021
in Babban Labari, Rahotanni
0
GWAMNAN APC YA KALUBALANCI BUHARI: Ka saka dokar ta baci a jihohi, idan kana son a gama da ‘yan bindiga

Fannin harkokin haƙo ɗanyen man fetur a Najeriya na neman faɗawa hannun wasu ‘yan gidogar da ke da kusanci da Shugaba Muhammadu Buhari, yayin da su ka tsoma dungulmin hannayen su wajen ganin an yi carafken daƙa-daƙa wajen naɗin Shugabannin Hukumomin Kula Da Ayyukan Haƙo Fetur wato ‘Upstream’, ‘Midstream’ da kuma ‘Downstream’.

Sabbin hukumoni ne guda biyu aka ƙirƙiro a ƙarƙashin Sabuwar Dokar Fetur (PIA), wadda Shugaba Buhari ya sa wa hannu kwanan farkon watan Agusta.

A Majalisar Tarayya da cikin ƙasa ana nuna damuwa ganin yadda waɗannan makusantan Buhari ke amfani da kusanci da shi, ba tare da sanin sa ba, su ke ƙoƙarin yi wa ɓangaren ‘Upstream’ kaka-gida, ganin cewa shi ne mafi muhimmanci a kan ‘Midstream’ da ‘Downstream’.

Ma’anar Hukumomin ‘Upstream’, ‘Midstream’ Da ‘Downstream’:

A ranar 16 Ga Satumba Shugaba Muhammadu Buhari ya sake aika wasiƙa ga Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan, inda ya nemi a amince masa ya naɗa Shugabanni da Mambobin Hukumar Gudanarwa ga hukumoni biyu da su ka haɗa da:

1. Upstream Regulatory Commission.

2. Nigerian Midstream and Downstream Regulatory Authority.

Upstream Regulatory Commission na nufin Hukumar Kula da Ayyukan Haƙo Ɗanyen Man Fetur da Gas Daga Ƙarƙashin Ƙasa.

Nigerian Midstream and Downstream Regulatory Authority kuma na nufin Hukumar Kula da Sufurin Kayan Mai da Sarrafa Ɗanyen Mai Zuwa Fetur, Gas, Man Shafa, Giris, da sauran nau’o’in man da ake sarrafawa daga ɗanyen mai.

Yadda aka shigar da son zuciya wajen naɗa muƙamai:

Wasu ‘Yan Majalisar Tarayya su biyu sun shaida wa PREMIUM TIMES cewa akwai damuwa sosai wajen yadda aka ƙudunduno sunayen shugabannin hukumomin aka gabatar, domin majalisa ta amince da su. Musamman idan aka yi la’akari da fannin da kowanen su ya fi ƙwarewa a kai, kafin a miƙa sunan na sa.

Birbiri da kan Jemage:

Sarki Auwalu, wanda a yanzu shi ne Daraktan Sashen Kula da Albarkatun Mai, inda ya ke da ƙwarewa da gogewar fiye da shekaru 20 a ɓangaren ayyukan haƙo ɗanyen mai (Upstream), sai aka bada sunan sa a matsayin wanda za a naɗa Shugaban Hukumar ‘Midstream’ da ‘Downstream’ Commission.

Shi kuma Gbenga Komolafe, wanda a yanzu shi ne Babban Manajan Harkokin Sayar da Ɗanyen Mai, aka bada sunan sa a matsayin sabon Shugaban Hukumar ‘Upstream’ Commission.

Masana kuma jami’an NNPC sun shaida wa PREMIUM TIMES cewa Komolafe ya fi dacewa da Hukumar Midstream and Downstream Regulatory Authority, ba Upstream Regulatory Commission ba.

Wato dai kowanen su ya kawo gagarimin canji da ci gaba a muƙaman da su ke riƙe a yanzu. Amma kuma a wannan sabon naɗi, an kai kowa ba ɓangaren da ya dace a naɗa shi ba. An baddala su kenan.

Auwalu da Komolafe duk an naɗa su kan muƙaman da ba su dace da su ba. Inda ya kamata a naɗa Auwalu, sai aka naɗa Komolafe a wurin. Shi kuma Komolafe sai aka naɗa shi a kan muƙamin da ya dace a naɗa Auwalu.

Hakan da aka yi na nufin an naɗa kowanen su a kan fannin da kwata-kwata ba a kan sa ya ke da gogewa da ƙwarewa ba.

Yadda aka nunke Buhari baibai, aka baddala masa sunayen shugabannin:

Wata majiya ta ce, “shi dai Buhari na so a ɗora wanda ya cancanta a muƙamin da ya fi cancanta. Amma sai aka nunke shi baibai, kuma kai da ganin wasiƙar da ya aika wa Majalisar Dattawa, ka san an nunke shi baibai kafin ya rubuta wasiƙar ya aika.”

Yayin da aka kira ɗaya hukumar da sunan ‘Commision’, ɗayar kuma an kira ta ‘Authority’.

“Ganin yadda aka rufe wasiƙar da roƙon Majalisa ta amince a yi naɗin a “COMMISSION”, hakan zai sa Buhari ya yi tunanin cewa sunan Auwalu ne a Hukumar Upstream kenan.

Sabiu ‘Tunde’ Yusuf Da Abubakar Funtua: Makusantan Buhari da ke neman yi wa harkar Haƙo Fetur Kaka-gida:

Wannan ƙumbiya-ƙumbiyar dai an kitsa ta ne da hannayen Sabiu Yusuf, wanda aka fi sani da Sabiu Tunde, kuma wanda a yanzu ake ganin ya fi kowa kusanci da Buhari.

Ɗan-da-bai-san-yau-ba: Shi kuma wannan, wani Abubakar Funtua ne, ɗan marigayi Sama’ila Isa Funtua. Mahaifin sa kafin rasuwar sa, ya na ɗaya daga cikin na-kewaye-da-shugaban ƙasa.

Su biyun aka yi ittifaƙi da amannar cewa su na haɗa baki da wasu gaggan jami’an NNPC da kuma wani hamshaƙin ɗan kasuwa.

An yi zargi a iƙirarin cewa sun haɗa wani gungun masu ƙoƙarin ganin sun riƙa toya duk irin wainar da su ke son toyawa a Hukumar Upstream Regulatory Commission, wajen hada-hadar haƙo ɗanyen mai, kuma da dukkan harkokin mai a ruwa da tudu da gefen teku, tsakiya da cikin ruwa mai zurfin gaske.

Su na kuma son yin kaka-gida a al’amurran hada-hadar bayar da lasisin ayyukan da suka shafi haƙo ɗanyen mai da majiɓintan harkokin ɓangaren.

Majiya ta ce Sabiu ‘Tunde’ ba ya so ka naɗa Auwalu shugabancin Hukumar Upstream Regulatory Commission, saboda ba zai yarda ya miƙa wa ‘yan gidogar bori kan sa a yi masa girkar gada-gada, gidoga, handama, haɗama da asarƙala ba.

Kakakin Yaɗa Labaran Shugaban Ƙasa, Femi Adesina bai ɗaga wayar kiran da PREMIUM TIMES ta yi masa ba, ballantana a ji ta bakin sa.

Amma kuma wani jami’in da ke da kusanci da Ƙaramin Ministan Fetur, Timipre Sylva, ya ce ministan ya damu ƙwarai da wannan ƙalli-ƙalalla da makusantan Buhari ke shiryawa.

Sannan kuma ya ce babu wanda ya saka ministan ko neman shawarar sa wajen yin waɗannan naɗe-naɗe.

Haka kan shi ma Kakakin Yaɗa Labarai na Minista Sylva, Garbadeen Mohsmmed bai amsa kiran da aka yi masa ba, domin jin ƙarin bayani.

Sai dai Shugaban Kwamitin Majalisar Dattawa mai lura da Ayyukan ‘Upstream’, Sanata Phillip Aduda, ya ce kwamitin sa zai duba inda kowa ya fi cancanta ya zama shugaba, idan sun zo tantance sunayen, yayin da Auwalu da Komolafe su ka bayyana a gaban Majalisa domin amincewa da su.

Tags: BuharifeturHausaLabaraiMaiNewsPREMIUM TIMESSabiuTunde
Previous Post

Jami’an tsaro 17 ƴan bindiga suka kashe a Sokoko – In ji Ɗan majalisa Aminu Gobir

Next Post

Da APC da PDP duk kwamacalar ta su iri ɗaya ce, ƴan gida ɗaya ne masu kama ɗaya – Inji Sule Lamido

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Wallahi, Wallahi, Buhari ba zai cika alkawarin mara wa Tinubu baya a 2023 ba – In ji Sule Lamido

Da APC da PDP duk kwamacalar ta su iri ɗaya ce, ƴan gida ɗaya ne masu kama ɗaya - Inji Sule Lamido

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju
  • Kotu ta tsige Kori Sufeto Janar din ‘yan sandan Najeriya Usman Baba, ta ce zaman sa IG ya haramta bisa doka
  • Diezani ta maka EFCC da Ministan Shari’a kotu, ta na neman diyyar naira biliyan 100, saboda sun kira ta ‘ɓarauniya’
  • Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje
  • JAWABIN BANKWANA: Na gama da ku lafiya, inda na gaza kuma a yayyafe – Buhari

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.