• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

ƘILU TA JA BAU: Rahoton PREMIUM TIMES ya harzuƙa Fadar Shugaban Ƙasa, ta gayyaci Shugaban NNPC don jin yadda aka yi wala-walar cinikin mai na biliyoyin nairori

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
September 19, 2021
in Manyan Labarai
0
ƘILU TA JA BAU: Rahoton PREMIUM TIMES ya harzuƙa Fadar Shugaban Ƙasa, ta gayyaci Shugaban NNPC don jin yadda aka yi wala-walar cinikin mai na biliyoyin nairori

Wani Rahoton Musamman da PREMIUM TIMES ta buga kan yadda wasu ‘yan wala-wala su ka sayar da gurɓataccen mai (slop oil), na biliyoyin nairori ga kamfanin bogi, ya harzuƙa Fadar Shugaban Ƙasa har ta gayyaci Shugaban NNPC, Mele Kyari domin jin yadda aka yi.

An gayyaci Mele Kyari domin yin bayanin yadda a kan idon sa wasu jami’an gwamnati a NNPC su ka yi gada-gadar cinikin ɗanyen man har lita miliyan 30 bisa ƙa’idar da ta kauce wa dokoki da sharuɗɗan bayar da kwangila a Najeriya.

Harƙalla ce tuburan-muraran a sayar da gurɓataccen man a waje, domin idan matsalar gas ta faru, shi ya kamata a sayar wa masana’antun cikin gida su na amfani da shi wajen tayar da janareton su.

Sayar da man a waje ya harzuƙa masana’antun cikin gida, su ka kalli abin a matsayin wani zagon-ƙasa a ƙoƙarin da Gwamnatin Buhari ke yi wajen ganin ta tayar da komaɗar tattalin arziki, bayan rugurguzar da ya sha sanadiyyar ɓarkewar cutar korona.

Waɗanda su ka tabbatar da lamarin sun shaida wa PREMIUM TIMES cewa an gayyaci Mele Kyari Fadar Shugaban Ƙasa bisa umarnin shugaban ƙasar da kan sa, a ranar Talata.

Majiya ta ce Mele Kyari ya gaggauta kiran Manyan Daraktocin NNPC domin tattauna wace irin amsa zai bayar a Fadar Shugaban Ƙasa.

Dillalan Wala-wala ‘Sun Jiƙe Wandon Su Da Fitsari’:

Yayin da Mele Kyari ya bazama taron gaggawar neman kare kai, shi kuma Babban Darakta mai kula da Matatun Mai, Mustapha Yakubu da Manajan Daraktan NNPC Fatakwal, Ahmed Dikko, tuni sun tsure, sun ‘jiƙe wandon su da fitsari’, saboda ba su san abin da zai faru da su ba.

Mustapha Yakubu dai shi ne gogarman tantance kamfanonin dasu ka nemi a sayar masu da man. Kuma da amincewar sa aka sayar da man ga kamfanin bogi.

Majiya ta ce yayin daƙa-daƙar dai Mele Kyari ya na ji ya na gani, ya kasa saka wa Yakubu da Dikko linzami.

An dai buƙaci Kyari ya koma Fadar Shugaban Ƙasa cikin sati mai zuwa, tare da Ƙaramin Ministan Fetur, Timipre Sylva.

Wala-walar Yadda Aka Sayar Da Gurɓataccen Mai Na Biliyoyin Nairori Ga Kamfanin Gogi:

Wannan wani bincike ne na musamman da PREMIUM TIMES ta bankaɗo wata harƙalla da cuwa-cuwar da aka binne kwanan nan a NNPC.

Mai karatu zai fi gane yadda aka yi wala-wala da harƙalla, idan aka yi masa dalla-dalla, kamar yadda zai karanta a ƙasa:

Yaya Lamarin Ya Ke Ne?:

1. Shekaru biyu da su ka gabata, an dakatar da aikin tace ɗanyen mai a matatun Fatakwal, Warri da Kaduna, aka ce za a shafe watanni 44 ana gyare-gyare.

2. Ƙarancin kuɗaɗe ya damu NNPC sai kamfanin ya yi tunanin kwashe dagwalon gurɓataccen ɗanyen mai da ake kira ‘Slop Oil’ domin a sayar, saboda wasu dalilai.

3. An yanke shawarar a sayar da ‘slop oil’ ga masana’antun cikin gida domin su riƙa amfani da shi wajen tayar da janareto, saboda ƙarancin gas.

4. Masana’antun sun fuskanci barazanar rashin wuta da ƙarancin gas, sai gwamnati ta ji tsoron kada su kwashe kayan su su koma ƙasashen da ke maƙautaka da Najeriya.

5. Dalili kenan ake sayar masu da gurɓataccen ɗanyen mai wato ‘slop oil’, domin sun riƙa tayar da janareto da shi su na sarrafa kayayyaki aka masana’antun.

6. Mene Ne ‘Slop Oil’?: ‘Slop Oil’ dai wani gurɓataccen ɗanyen mai ne, amma mai amfani. A NNPC ana kiran sa LPFO.

Ɗanyen mai ne wanda ake kwasowa a ƙasan manyan tankunan jiragen ruwa masu jigilar mai. Sai dai kuma ɗanyen mai ba gangariya ba ne. Ana samun sa ya gauraya da ruwa da kuma dabza-dabzar ɗanyen mai.

Akasari ana tara shi ne a duk lokacin da ake wanke manyan tankunan jiragen ruwan dakon danyen mai ko rumbunan tara ɗanyen mai.

7. Gada-gadar Yadda Aka Sayar Da Ɗanyen Man ‘Slop Oil’: An buga tandar neman kamfanonin mai masu buƙatar saye, kuma kamfanoni 18 su ka nemi a sayar masu. Kowanen su ya aika da farashin da zai iya sayen kowace lita.

8. Gurɓataccen man na ‘slop oil’ ɗin dai mai yawa ne, domin ya kai lita miliyan 30.

9. NNPC ta yi fatali da sauran tandar farashin kamfanoni 15, ta zaɓi kamfanoni 3 kacal, ta ce a cikin su za a sayar wa mai rabo.

10. Kamfanonin da NNPC ya zaɓa su ne:

*Sign Oil & Gas Ltd.
*Synthesis Integrated Pure Oil.
*Kurpo Energy Oil and Gas Ltd.

11. Yadda Lamarin Ya Rikiɗe Cuwa-cuwa Da Gada-gada:

PREMIUM TIMES ta bankaɗo cewa:

12. Waɗanda ke da Sign Oil & Gas Ltd, su ne dai ke da Synthesis Integrated Pure Oil & Gas Ltd.

13. Da PREMIUM TIMES ta matsa bincike a Hukumar Yi Wa Kamfanoni Rajista (CAC), ta gano cewa Kurpo Energy ba shi da rajista a duniya ko a lahira. Babu wanda ya san ko na su wane ne.

14. Wani mai suna Orereh Kingsley da Orereh Oghenetejiri ne Daraktocin Sign Oil & Gas Ltd, kuma su dai ne Daraktocin Synthesis Integrated Pure Oil and Gas Ltd.

15. PREMIUM TIMES ta bankaɗo cewa akwai haɗin-baki tsakanin wasu manyan jami’an NNPC da kuma masu kamfanonin uku da aka zaɓa. Domin kusan su ukun duk farashi kusan ɗaya su ka buga tandar sayen kowace lita ɗaya ta ‘slop oil’.

15. Synthesis Integrated Pure Oil and Gas Ltd ya taya kowace lita 1 Naira 105. Shi kuma Sign Oil and Gas Ltd ya taya Naira 111. Yayin da Kurpo Energy Oil and Gas Ltd ya taya Naira 99.

17. PREMIUM TIMES ta gano cewa manyan jami’an NNPC sun san Kurpo Energy Oil and Gas Ltd ba shi da rajista a CAC. Ko kuma idon su ya rufe da cuwa-cuwa, ba su bi diddgin ko ya na da rajista ko babu ba, kamar yadda PREMIUM TIMES ta bi diddigi.

18. Wane Ne Uban Gada-gadar Buga Tandar Sayar Da Gurɓataccen ‘Slop Oil’?:

An buga wannan tanda tare da tantance kamfanoni uku a ƙarƙashin Babban Daraktan Kula Da Matatun Mai na Ƙasa, Mustapha Yakubu.

19. Kuma kamfanoni da masana’antu na cikin gida ya kamata a sayar wa ɗanyen man, domin a riƙa amfani da shi wajen tayar da janareto manya-manya da su ke amfani da shi.

Maimakon haka, sai aka sayar wa kamfanin bogi, wanda shi kuma ya sayar da man a waje, ba a cikin Najeriya ba.

20. Ɗanyen man da aka yi wa wannan gagarimar gada-gada a Matatar Fatakwal ya ke baki ɗayan sa.

21. Duniyar ‘Yan Wala-walar Ma’aikatan NNPC: A tarihin NNPC ba a taɓa sayar da ɗanyen gurɓataccen mai (‘slop oil’) a ƙasar waje ba, sai a wannan karo.

22. Wannan cinikin cikin duhu da harƙalla zai maida hannun agogo baya ga ƙoƙarin da Gwamnatin Buhari ke yi wajen ganin ta farfaɗo da tattalin arzikin Najeriya.

23. Rufa-rufar Sayar Wa Kurpo Energy Oil and Gas ‘Slop Oil’: An bai wa Sign Oil and Gas Ltd wa’adin kwanaki 10 a ranar 22 Ga Yuni ya biya kuɗi, amma har zuwa ranar 7 Ga Yuli kuɗin ba su haɗu ba.

24. An soke gwangilar sayar da man aka bai wa Synthesis Integrated Pure Oil and Gas Ltd, a ranar 8 Ga Yuli, shi ma aka ba shi kwanaki 10 ya biya kuɗi. Amma har wa’adin kwanaki 10 su ka cika bai haɗa kuɗaɗen ba.

25. Daga nan sai aka damƙa wa kamfanin Kurpo Energy Oil and Gas Ltd, kamfanin da babu mai shi, ba shi da rajista a duniya ko a lahira.

26. PREMIUM TIMES ta yi ta buga lambar wayar kamfanin Kurpo, amma babu wanda aka samu, kuma lambar a kashe ta ke. Bisa dukkan alamu lambar ma ta bogi ce.

27. PREMIUM TIMES ta tuntuɓi NNPC dangane da wannan cuwa-cuwa, amma mahukuntan kamfanin su ka nemi wannan jarida ta ba su isasshen lokaci domin su yi bincike.

28. Wasu Kamfanonin Da Su Ka Nemi Cinikin Aka Hana Su:

Oando Energy
Yunusawa, Petroleum Resources Ltd,
North Bridge Energy Ltd,
SIK Oil and Gas Services Ltd.,
Gas Project Ltd.,
Speedo Energy Resources Ltd.,
PT Intim Perkasa,
AGM Musa Integrated,
Vigor Ltd.,
Imani Petroleum Company Ltd.,
A.Y Maikifi Oil & Gas.

Tags: AbujaBuhariHausakamfanoniLabaraiMele KyariNajeriyaNews
Previous Post

DAUKAR SABBIN MA’AIKATA: Jami’ar jihar Sokoto ba ta tallata daukar sabbin ma’aikata ba – Binciken DUBAWA

Next Post

KARYEWAR DARAJAR NAIRA: Ba haukan yawo tsirara ba, har dukan mutane da kulki sai Naira riƙa yi – Kingsley Moghalu

Next Post
MAI LAYA KIYAYI MAI ZAMANI: Dala ta yi wa naira duka da gora mai kaca, kwana ɗaya bayan rataya mata laƙanin ki-bugu

KARYEWAR DARAJAR NAIRA: Ba haukan yawo tsirara ba, har dukan mutane da kulki sai Naira riƙa yi - Kingsley Moghalu

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • YUNƘURIN KASHE ABBA KYARI A KURKUKU: Ana shirin maida shi a hannun SSS
  • FIDDA GWANIN APC A KADUNA: Yadda surikin Buhari ya ƙi yarda El-Rufai ya yi masa yankan-gishirin-Malam, gagagir, gagagir
  • ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP
  • SHIRIN CIYAR DA ƊALIBAI: Gwamnati za ta kashe naira miliyan 999 a kullum wajen ciyar da ‘yan makaranta miliyan 10
  • Isah Ashiru ya doke Ramalan Yero, Sani Sidi, ya zama ɗan takarar gwamnan Kaduna na PDP

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.