• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    SABODA TIWITA: Sanatocin PDP sun fice daga Zauren Majalisar Dattawa

    Zaɓaɓɓun Sanatocin Arewa ta Tsakiya sun nemi a ba su Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Ko a-yi-ta-ta-ƙare

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    SABODA TIWITA: Sanatocin PDP sun fice daga Zauren Majalisar Dattawa

    Zaɓaɓɓun Sanatocin Arewa ta Tsakiya sun nemi a ba su Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Ko a-yi-ta-ta-ƙare

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

TATTAUNAWA: Kasuwar Dawanau ce ma’aunin gane alamomin tsadar abinci da yunwa nan gaba a Arewa – Shugaban Kasuwan Dawanau, Sani Ƙwa

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
August 9, 2021
in Rahotanni
0
TATTAUNAWA: Kasuwar Dawanau ce ma’aunin gane alamomin tsadar abinci da yunwa nan gaba a Arewa – Shugaban Kasuwan Dawanau, Sani Ƙwa

Sani Ƙwa shi ne Shugaban Riƙo na kasuwar sayar da kayan abinci ta Dawanau (Dawanau Commodity Market), wadda ke ƙarƙashin Ƙaramar Hukumar Dawakin Tofa, a Jihar Kano.

Kamar yadda ya shaida a hira da yayi da PREMIUM TIMES HAUSA, Sani Kwa ya ce shima ya yarda da hasashen da Hukumar Abinci ta Majalisar Ɗinkin Duniya (FAO) ta yi cewa nan gaba fiye da mutum miliyan 14 za su fuskanci ƙarancin abinci a Arewa.

PTH: Yanzu da ya ke lokacin damina ce, waɗanne irin amfanin gona aka fi buƙata a Kasuwar Dawanau?

SANI ƘWA: To zan iya ce maka duk wasu kayan gonar da ka sani akwai su. Amma dai a yanzu riɗi aka fi buƙata, duk da dai shi ɗin ma babu shi a wadace. An dai ɗan fara samu kaɗan-kaɗan daga Jihar Taraba. Amma idan lokacin sa ya zo, to fa za ka riƙa ganin ana sauke shi tirela-tirela daga Taraba, sai Yobe, sai Bauchi da sauran jihohi.

Kasuwar kayan abinci ta Dawanau kasuwa da ake kawo kayan abinci irin su farin wake da jan wake, citta, masara, gero, dawa, alkama, shinkafa, gyaɗa, gurjiya da sauran su. Za ka yi mamaki kamar yadda ka ke ganin doya a kasuwar nan, sai ka yi tsammanin ko a Jihar Kano ake noma ta. Kasuwannan nan babu kamar ta a Afrika ta Yamma, ko ma na ce Afrika baki ɗaya.

PTH: Idan kaka ta yi, aƙalla ko akasara ana sauke lodin tireloli nawa a kullum na kayan abinci.

SANI ƘWA: Aƙalla ana sauke tireloli da motar katako 300 ko fiye da haka a kowace rana idan kakar amfanin gona ta zo. Banda ma ƙananan motoci kenan.

Ka lura da wani abu guda. Shi riɗi kashi kusan 100 duk a kasuwar Dawanau ake kawo mana shi ko daga ina aka noma shi a Arewacin ƙasar nan. Daga nan ake gyara shi a riƙa fita da shi ƙasashen ƙetare.

Amma kamar gero, dawa, masara da sauran su, to kamar kashi 50 cikin 100 na wanda aka noma a jihohi ne ake kawowa nan kasuwar Dawanau.

Saboda duk inda aka noma kayan abinci manoma kan ajiye wanda za su ci da wanda su ke sayarwa a garuruwan su ga waɗanda ba manoma ba.

PTH: Kwanan nan Hukumar Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya (FAO) ta yi hasashen cewa nan gaba kaɗan za a yi fama da ƙarancin abinci a Arewacin Najeriya. Shin ya ka ke kallon wannan hasashe na su?

SANI ƘWA: Wannan maganar gaskiya ce. Ko mu mun sha yin rubuce-rubuce muna gaya wa waɗanda lamarin ke hannun su, wato gwamnati waɗannan matsaloli da alamomin ƙarancin abinci da yunwa nan gaba. Dole sai Gwamnanti ta ƙara tashi tsaye ta tallafi manoma da masu sayar da kayan abinci. Mun san gwamnati na bakin ƙoƙarin ta. Amma akwai buƙatar ta rubanya kuma ta riƙa sa ido, ta yadda idan an bada tallafin noma, ta tabbatar da manoma ake ba tallafin, ba wasu ke karkatar da kuɗaɗen a wani ko wasu harkoki daban ba.

Kusan kashi 80 bisa 100 na tallafin noma da gwamanti ke bayarwa, ba ga manoman asali ya ke tafiya ba. Shi ya sa ake ganin gwamnati na ƙoƙari amma kuma ba a ganin wadatar abincin. Kuma kullum sai ƙara tsada ya ke yi, maimakon a samu sauƙi.

Ƙananan Hukumomi sun san manoma na asali, kuma su na da rekod ɗin su. Amma duk inda ka ji ƙungiyar masu noma kaza-da-ƙaza, to yawanci a nan ake samun matsala. Kuma da yawan waɗanda ake bai wa bashin ba noman su ke yi da kuɗin ba. Sannan kuma akan jefa siyasa a cikin lamarin.

PTH: Mu na kan maganar ƙaranci da tsadar abinci

SANI ƘWA: Ai ban sauka daga kan hanya ba. Mu a kasuwar Dawanau daga inda mu ka gane akwai matsalar ƙarancin abinci, to daga inda aka wayi gari jihohin da fataken mu ke zuwa su sayo abinci su sayar, yanzu daga can a ke zuwa nan kasuwar Dawanau su kai can. Neja, Taraba, Jigawa, Katsina, Sikoto, Zamfara da Gombe duk a yanzu noma ya ja baya. Yawancin dalilan saboda tsoron ‘yan bindiga da kuma Boko Haram.

Kuma wani abu da na lura shi ne, waɗannan ƙungiyoyin na jinƙai na ƙasashen waje masu tallafa wa ‘yan gudun hijira da abinci, kashi 90 bisa 100 na kayan abincin duk a nan kasuwar Dawanau su ke sayen sa.

Kuma jami’an su duk sun zo nan sun tattauna da mu dangane da matsalar abinci, mun yi masu bayanai, kamar yadda na ke yi maka, don su san rahotannin da za su tattara domin a kauce wa matsalar.

Ita tsadar abinci fa ƙarancin sa ke haifar da ita. An kulle kan iyakokin ƙasa, alhalin wanda ake nomawa a cikin ƙasar bai wadata ba. Ka ga kuwa akwai matsala.

Ka ɗauki batun shinkafa. Da yawa waɗanda gwamnati ta ba ramce domin su yi masana’antu na cashe shinkafa, sun yi wasu harkokin da kuɗaɗen.

PTH: Ya za ka kwatanta yawan abincin da ake sauke lodin sa a kasuwar Dawanau a yanzu da kuma shekarun baya?

SANI ƘWA: Wannan kuma ai kowa ya san ya ragu sosai da sosai. Kira na kawai shi ne gwamanti ta riƙa sani waɗanda ta ke bai wa lamuni domin bunƙasa harkokin noma. Sannan kuma ina kira a bai wa masu sayar da kayan abinci jarin fita wurare masu nisa domin su sawo abinci daga wasu ƙasashe su kawo nan. Saboda a gaskiya lokacin korona ‘yan kasuwar Dawanau da dama sun cinye jarin su. Kuma gwamnati ba ta taɓa ba su wani tallafi ba.

Amma a yanzu mu na neman lamuni ta hannun Ofishin Ƙaramin Ministan Kasuwanci, Cinikayya da Zuba Jari. Muna fatan za mu samu.

Tags: AbujaAfrika ta Yammacashe shinkafadawaDawanauDinkin DuniyaGerogurjiyagyaɗaHausaKanoLabaraiMasaraNewsPREMIUM TIMESShinkafa
Previous Post

Wasu labarai a shafukan yanar gizo na amfani da hotunan da aka dauka a 2019 a matsayin hotunan yadda aka kai Abba Kyari Amurka – Binciken DUBAWA

Next Post

Allah yayi wa matar tsohon dan gwagwarmayar siyasa Danjani Hadejia rasuwa

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Allah yayi wa matar tsohon dan gwagwarmayar siyasa  Danjani Hadejia rasuwa

Allah yayi wa matar tsohon dan gwagwarmayar siyasa Danjani Hadejia rasuwa

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare
  • JAWABIN BANKWANA: Ba a taɓa gwagwagwar zaɓen shugaban ƙasa kamar na 2023 ba – Buhari
  • JIGAWA A HANNUN BADARU: Yadda shekaru takwas na mulkin APC ya kasa rage katutun talauci da fatara
  • BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju
  • Kotu ta tsige Kori Sufeto Janar din ‘yan sandan Najeriya Usman Baba, ta ce zaman sa IG ya haramta bisa doka

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.