• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Yadda yunwa ke ƙara ruruta wutar matsalar tsaro a yankin Barno, Yobe da Adamawa

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
July 31, 2021
in Harkokin Kasuwanci/Noma
0
IDP in Borno State

IDP in Borno State

Hujjoji da dalilai masu tabbatar da barazanar yunwa na ƙara darkakar mutum miliyan 4.4 a yankin, waɗanda a cikin su yanzu haka mutum sama da 775,000 ba su da abincin yau ballantana na gobe, kuma babu siɗi balle saɗaɗa.

Amina Adamu mai shekaru 25 ta saba da yunwa, ta zame mata jiki, domin tare su ke kwana su na tashi babu ranar raba wannan ƙawancen tilas da su ka ƙulla.

Ta kan shafe kwanaki babu abinci. Wasu lokuta kuma ta kan shafe wata ɗaya ta na ɗan cin lomar tuwon nan da ake kira ci-kar-ka-mutu.

A cikin ‘yar bukkar da ta ke kwana a Sansanin Masu Gudun Hijira na Elmiskin da ke Jere kusa da Maiduguri, a Jihar Barno, Amina na ɗaya daga cikin ɗimbin waɗanda ke kwana su na tashi da yunwa sanadiyyar ƙarancin abinci.

Na Shafe Shekaru 5 Ina Dogaro Da Abincin Agaji, Shi Ɗin Ma Yanzu Na Kai Wata Uku Ban Samu Ba -Amina

Amina ta shaida cewa ta shafe shekaru biyar ta na dogaro da abincin agaji. To ƙarin abin da ya firgita mata rayuwa shi ne yanzu haka an kai watanni uku kenan, abincin agajin ma ya faskara.

A yanzu a sansanin, mata masu juna biyu da masu shayar da jira-jirai ne kaɗai ake bai wa abincin agaji da jinƙai.

Mazauna Sansanonin Masu Gudun Hijira irin su Amina da dama sun dogara ne kan ɗan abincin agaji da tallafin da ake bayarwa.

Shi ɗin ma ya na samun cikas saboda yawan kai wa ‘yan ƙungiyoyin agaji hare-hare an kashe wasu, sannan kuma an yi garkuwa da wasun su. Wannan ya na haifar da cikas da tsaiko wajen raba wa mabuƙata abincin tallafi a sansanonin masu gudun hijira.

Yadda Ƙaddarar Zaman Sansanin ‘Yan Gudun Hijira Ta Ritsa Da Ni -Amina:

“Shekaru biyar da su ka gabata Ni da miji na sun tsere daga Bama, garin da ke da babban sansanin sojoji kusa da kan iyakar Najeriya da Kamaru. Mun gudu ne yayin da Boko Haram su ka kai mana wani mummunan hari.”

Irin wannan mummunan hari na kisan-wulaƙanci da ‘yan ta’adda ke yi, ya haddasa sama da mutum miliyan 8.7 sun arce sun bar gidajen su, babu shiri, kuma babu ranar komawa, a jihohin Barno, Yobe da Adamawa.

“Mu na kwance da dare mu na cikin barci, kawai sai mu ka fara jin ƙara da rugugin harbin bindigogi. Daga nan fa duk mu ka tsere mu ka yi tafiyar sa’o’i shida a ƙasa. Daga nan mu ka samu motar da ta kai mu Bama, ta sauke mu a tasha.

“Washegari da safe mu ka fara bara domin su samu kuɗin da za mu biya direban da ya ɗauko mu ɗin.” Inji Amina.

Iyalai da yawa sun dogara da noma domin ciyar da kan su da ‘ya’yan su, kamar yadda su ma su Amina da noman su ka dogara.

Amma hare-haren ta’addancin dhcake yi wa manoma ya haifar da tsoro har manoma sun daina zuwa gona. Zaɓi ya rage wa manomi. Ko dai ya tafi gona a sace ko a tsinto gawar sa, ko kuma ya zauna ya rungumi yunwa, ya tsira da ran sa.

Irin wannan mawuyacin hali da manoma su ka shiga a yankunan da tashe-tashen hankula ya yi ƙamari ne ya haddasa bala’in ƙarancin abinci.

“A yanzu mu na ɗinka huluna ne domin samun ɗan taro da sulai. Abin da mu ke yi kenan domin samun ɗan kuɗin kashewa akwai-ya-babu.” Inji Amina.

Yadda Boko Haram Su Ka Yanke Min Rayuwar Jin Daɗi, Na Dawwama Cikin Ƙuncin Rayuwa -Aisha Idris:

Aisha Idris ita ma kamar Amina, matar aure ce mai ‘ya’ya uku wadda ke zaune tare da mijin ta a garin Baga, gari mai albarkar hada-hadar kasuwancin kifi a kusa da Tafkin Chadi. Sai dai kuma rayuwar jin daɗin da su ke ciki ta yanke, a ranar da Boko Haram su ka kai wa garin hari, cikin 2015.

Tun daga waccan rana har zuwa yau tsawon shekaru shida, A’isha na fama da rayuwar ƙuncin da babu ranar fita a cikin ta.

A ranar da aka kai masu farmakin ta rasa yara huɗu, an kashe su. A haka su ka tsallake su ka gudu, su ka bar ‘yan dabbobin su da harkokin kasuwancin kifin da su ke yi duk su ka tsallake su gudu.

A yanzu A’isha na zaune a ɗaya daga cikin Sansanin Masu Gudun Hijira mafi girma a jihar Barno, inda ta ke rayuwa bisa dogara da abincin tallafin da Ƙungiyar Tallafin Abinci ta Duniya (WFP) ke rabawa. WFP bangare ne na Majalisar Ɗinkin Duniya.

“Ina godiya da irin tallafin da WFP ke ba ni na abinci tun daga lokacin da na samu ciki.

“Domin mu samu abincin da ake ba mu ya riƙa isar mu, idan an ba mu na safe, mu kan ajiye mu haɗa da na rana mu ci. Ko kuma mu ajiye na rana, mu haɗa shi da na dare mu ci, don ya ishe mu.” Inji A’isha.

A’isha wadda a Baga su ke da yalwa da wadatar da har maƙwauta su ke cuyarwa, sai aka wayi gari sun shafe shekaru shida kenan a sansanin da su ma abincin sai an tallafa masu.

Rayuwar Tsaka-mai-wuya: Ka Zauna Cikin Yunwa Ko Ka Saida Rai Ka Tafi Gona Ka Rasa Rai:

Ba ma harsashen bindiga ne kaɗai ke kashe mutane ba ko jefa su cikin ƙunci da muwuyacin hali. Bala’in yunwa kaɗai ya isa kashe mutum a yankin, ko ya nukurkusar da shi, ta yadda ba zai iya amfana wa kan sa komai ba, saboda rashin ƙarfi, sai dai ya dogara da tallafin abinci kaɗai a rayuwar sa.

Babu wanda zai iya faɗa da mai ɗauke da bindiga alhalin ya na fama da yunwar shekaranjiya da ta jiya, har ma da ta yau a cikin sa.

Ta kai ga hatta mutanen da ke zaune a sansanonin amai gudun hijira ana kai masu hari. Idan su ka koma gaeuruwa ko ƙauyukan da su ma abincin ba isar su ya yi ba, duk sai yunwa ta rafke su, babu mai iya tayar da wani. To irin wannan rayuwa ce miliyoyin mutane ke yi a wannan yanki.

Annobar korona ta ƙara ruruta matsalar sosai, musamman wajen tsaikon kasa kai kayan abincin tallafi a yankuna ko kuma matsalar sayen kayan abincin da ya kamata a raba masu.

Sai dai yanzu sosai Majalisar Ɗinkin Duniya da sauran ƙungiyoyin bayar da tallafi da agaji su na ci gaba da haɗa ƙarfi dare da rana domin tabbatar da cewa al’umma waɗanda ke cikin wannan halin ƙunci su na samun wadataccen abincin da za su ci su rayu.

Tags: AbujaHausaNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Saraki ya shiga hannu, EFCC na tuhumar sa a Abuja

Next Post

Ƴan Najeriya sun yi tir da yadda ɗan majalisan da ya maida mutanen sa kamar kaji, yana watsa musu kudi suna warwaso

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Ƴan Najeriya sun yi tir da yadda ɗan majalisan da ya maida mutanen sa kamar kaji, yana watsa musu kudi suna warwaso

Ƴan Najeriya sun yi tir da yadda ɗan majalisan da ya maida mutanen sa kamar kaji, yana watsa musu kudi suna warwaso

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • SAKAMAKON AMBALIYA: Yadda yunwa ke nuƙurƙusa da kisan talakawa a yankunan Arewa
  • ‘Kwankwaso ne ya kada mu a shari’ar Kano saboda kwaɗayin kujerar minista a gwamnatin APC – Abbas Akande
  • ‘Gazawar Najeriya gazawar jinsin baƙar fata ne na duniya baki ɗaya’ – Shettima
  • Kotun Amurka ta amince Jami’ar Jihar Chicago na iya jinkirta sakin bayanan karatun Tinubu
  • JAMI’AR GUSAU: Ba tun yau bane ƴan ta’adda ke yi wa ɗaliban jami’ar ɗauki ɗaiɗai

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.