• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    Kotu ta kwato maka-makan gidaje 48 a hannun tsohuwar Shugabar Hukumar NSITF

    KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu

    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    Kotu ta kwato maka-makan gidaje 48 a hannun tsohuwar Shugabar Hukumar NSITF

    KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu

    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Shin akwai illa saka wayar hannu a karkashin matashin kai a kwana a kai? – Bincken DUBAWA

Silas JonathanbySilas Jonathan
July 26, 2021
in Rahotanni
0
Shin akwai illa saka wayar hannu a karkashin matashin kai a kwana a kai? – Bincken DUBAWA

Zargi: Wasu na zargin cewa kwanciya da waya a karkashin matashin kai na da hadari ga lafiyar mutum

Yawancin mutane musamman matasa wadanda suka fi amfani da wayoyinsu sukan yi baci da wayar kusa da su musamman a karkashin matashi. Suna yin haka ne dan daukar wayar cikin sauki ko da ta buga.

To sai dai kwanan nan jaridar Pulseng ta wallafa wani labari kan dalilin da ya sa ajiye wayar a karkashin matashi ke tattare da hadari. Labarin da ta kira “Dalilin da ya sa baci da waya a kan gado ke da hadari ga lafiya.”

Wannan ya janyo martanoni masu goyon bayan zargin. Domin a cewar labarin, kwana da waya kusa da kai na da lahani ga wasu fannonin jikin mutun, yana hana jiki sarrafa wadansu sinadarai masu mahimmanci, ga jiki, kuma yana iya lalata kwakwalwa.

Labarin ya bukace mutane su rika ajiye wayarsu a waje mai nisa da su, wato akalla kafa daya daga inda suke kwanciya idan har ba za su kashe wayar ba.

Wadansu masu amfani da shafin twitter irin su SC (@sgxphotos) da Redheaddevilchild (@redheaddevilch1) sun yi tsokaci dangane da batun sun cewa “Wannan na nufin zan sami cutar cancer ko maruru a kwakwalwa na dan ina kwana da waya a karkashin matashi?”

Shin, kwana da waya a karkashin matashi na da hadari?

Tantancewa

Wannan mai binciken (wanda ya rubuta wannan labarin) ya gano cewa an dade ana wannan tambayar musamman a wani shafin yanar gizo mai suna “Quora” inda Amurkawa ke yawan rubuta tambayoyi dan sauran masu amfani da shafin su basu amsa.

Wani daga cikin masu amfani da shafin mai suna Owen Saltvold ya amsa tambayar da cewa kwana da waya a karkashin matashi ba shi da wani hadari ga kwakwalwa, ko ga lafiyar jikin dana dam.

Haka nan kuma akwai wani bidiyo a shafin Facebook wanda shi ma ya bayyana hadarin kwanciya da wayar a karkashin matashi kuma ya zuwa lokacin da muka rubuta wannan labarin, mutane sun kalli bidiyon har sau 226,000

A cewar wani shafin da ke illimantar da jama’a kan fasahohi da yanar gizo mai suna Technopedia, wayar hannu, na’ura ce mara igiya wadda ke taimakawa masu amfani da ita su kira mutane, su ma a kira su. Sai dai yayin da wayoyin da aka fara sarrafawa a duniya ne suka rika kira da amsa waya, yau an wayi gari wayoyin da ake sarrafawa na yin abubuwan da suka fi haka, domin ana iya binciken abubuwa a yanar gizo, ana iya yin wasanni, akwai kamara ta daukar hotuna, ana iya kallon hotunan bidiyo, ana iya nadan muryoyi da kuma sauran rubuce-rubuce.

Wayar hannu na aiki da hanyar sadarwar salula, wadda ke hada tashoshi daban-daban a birane da kauyuka. To sai dai hanyoyin sadarwar da ake amfani da su a wayoyin hannun da ake kira “smart phones” sun sauya sosai yanzu.

A ko da yaushe jikinmu na ma’amala da wasu kwayoyin lantarkin da ba’a gani (Electromagnetic radiation EMR) wadanda ake samu yayin da ake amfani da naurorin da ke amfani da wutar lantarki, kamar hanyoyin wuta, lantarkin da ake sanyawa a gidaje da ma sauran fasahohin da ake amfani da su a rayuwar zamani. Alal misali akwai na’urar wanke kwanoni, akwai na dimama abinci da ma agogon da akan ajiye a gefen gado da wayar hannu wanda mukan kanga a jikin kunne – wata sa’a na tsawon sa’o’i masu yawan gaske a rana – kullun ma’amalar jikinmu da ire-iren wadannan kwayoyi karuwa yake yi kuma ana zargin hakan na kasancewa barazana ga lafiyarmu.

Ga wadansu wannan hadarin ya danganci kwayoyin lantarkin da ke fita daga wayoyin hannu – Wato daga wayoyin hannun da muke dauke da su har zuwa wadanda ke kan babbar tashar wayoyin sadarwar, domin akwai binciken da ke danganta su da samun kumburi a kwakwalwa, da lalata kwayoyin halitta da ma sauran cututtukan da ke kama da wadannan.

Wayoyin hannu suna aiki da mitoci irin na rediyo ne, wadanda ke da karamin karfi. Iyakacin karfin su na tsakanin mitoci 450 da 2700 MHz idan har sun yi karfi sukan kai 0.1 zuwa 2 bisa ma’aunin watts. Wayar tana iya aikawa da sigina idan har an kunna ta. Karfin wannan siginan da take da shi yakan ragu idan mutun ya yi nisa da ita.

Wanda ke mafani da wayar da ke da tazarar 30-40 cm daga jikinshi – misali idan yana aikawa da sakon text, ko yana bincike a yanar gizo ko kuma yana amfani da abin saurare na kunne ba zai yi ma’amala da kwayoyin lantarkin kamar yadda wanda ya sa wayar a kai ko a kunne zai yi ba.

Wani masani a fanin naurorin da ke daukar hoton cikin jikin mutun a jami’ar kimiyyar ayyukan asibitin da ke jihar Ondo (UNIMED), Dr Femi Akindeju ya ce ba a tantance a hukumance cewa kwana da waya a karkashin matashi na da hadari ga lafiya ba, ya ce bacin haka, kwayoyin lantarkin da wayoyi ke fitarwa ba su da yawan da za su iya yin lahani ga lafiyar mutun.

Ya ce “Idan ana batun kimiyya ta makamashi da lantarki, wayoyi na amfani da kwayoyin lantarkin da aka fi sani da radio waves ne. Akwai kwayoyin lantarki iri-iri, kuma akwai mizanin da muke amfani da shi wajen auna karfin kwayoyin lantarkin. Da haka ne muke sanin masu karfi da marasa karfi. Radio waves din da ake samu a kan wayoyin basu da karfi, muamman idan aka hada su da masu karfi kamar na yin X-ray ko kuma naurar daukar hoton cikin jikin dan adam.”

“matsalar kwayoyin lantarki ita ce suna iya janyo abin da ake kira ionization wanda wani yanayi ne inda kwayoyin lantarki ke iya baiwa kwayoyin jikin mutun (wadanda ba ruwansu da lantarki) irin karfin da ake samu a kwayoyin lantarki musamman idan suna da karfi. Sai dai radio waves wadanda ake samu a wayoyin hannu ba su da irin karfin da za su shafi kwayoyin jikin mutun.

“Zan dai ba da shawarar cewa mutane su guji dadewa a kan wayoyinsu amma dan sa wa a karkashin matashi ba zan ce yana tattare da wani hadari ba domin tsawon lokacin da ake bukata mutun ya yi ma’amala da wadannan kwayoyin lantarki kafin su yi lahani a jikinshi na da yawa. Dan haka zai yi wuya wayar hannun ta kasance da lahani,” ya ce.

Wani mai daukar hoto (ko kuma radiographer a turance) a asibitin UCH kuwa Dr Taiwo Orimogunje ya yadda cewa kwanciya da wayar a karkashin matashi na da hadari. Dr Orimogunje ya ce “ kowa ya san cewa na’urori irin wayoyin hannu na fitar da wasu kwayoyi na lantarki kuma wadannan na iya yin lahani ga kwakwala musamman na yara. An kuma ce suna janyo kumburi a kwakwalwa dan haka yana da hadari dan zai iya janyo kumburin da zai haifar da kansar da ake kira Meningioma wanda ke shafar kwakwalwa.”

Sai dai kuma likitan kwakwala Dr Taofik Sunmonu wanda ke aiki da Federal Medical Center Owo a jihar Ondo ya ce babu wata hujjar da ta ba da tabbacin hakan, amma abu ne wanda mutane suka yadda da shi, na wani tsawon lokaci yanzu.

“mun dade muna jin wannan zargin tun kafin yanzu, saboda akwai kwayoyin lantarkin da ke fita daga wayar hannu da ma sauran na’urori, amma yawan ya banbanta. An kuma yadda cewa idan waya ta dade a kusa da mutun sosai yawan kwayoyin lantarkin zai kasance daban kuma zai iya lahani. A yanzu haka dai abubuwan da muka sani a zahiri ke nan.”

“Bayan haka, ba dabi’a mai kyau ba ne a sa wayoyi a kai saboda duk wani abin da ke dauke da kwayoyin lantarki zai iya yin lahani ga jikin mutun dan haka dace mu rika kwana da shi ba, gara kawai mu kai shi nesa idan har zamu kwanta,” ya ce.

A karshe

Duk da cewa babu kwakkwarar hujjar da ta tabbatar cewa sanya waya a karkashin matashi na da yin lahani ga lafiyar mutum, akwai tabbacin cewa ita kanta waya na fidda sinadarin wutar lantarki daga jikin ta, don haka ana bayar da shawarar takaita amfani da wayar da kuma a rika ajiye su a wani wuri na daban kafin a kwanta mai makon a karkashin matashin kai.

Tags: AbujaBidiyoHausaLabaraiNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

An roƙi Bankin CBN ya rataya wa naira layar laƙanin hana ta firgita idan ta yi ido-biyu da dala a kasuwannin hada-hada

Next Post

Jami’an Kwastam a Najeriya sun gano harsasan bindiga 200,000 a shekarar 2018 ne ba a 2021 ba – Binciken Dubawa

Silas Jonathan

Silas Jonathan

Next Post
Jami’an Kwastam a Najeriya sun gano harsasan bindiga 200,000 a shekarar 2018 ne ba a 2021 ba – Binciken Dubawa

Jami’an Kwastam a Najeriya sun gano harsasan bindiga 200,000 a shekarar 2018 ne ba a 2021 ba - Binciken Dubawa

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ƘARFIN HALI: Na san Kwankwaso na Villa yau, amma da mun haɗu da na gaura masa mari – Ganduje
  • ‘Yan sanda sun kama mutum 57 da suka kwashe ‘ganimar’ kayan gine-ginen da aka rusa a Kano
  • NUC ta baiwa Farfesa Gwarzo shaidar amincewa da fara karatu a jami’o’in Canadian, Abuja da Franco-British, Kaduna
  • SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Peter Obi na so kotu ta ba shi iznin yi wa wasu jami’an ICT na INEC tambayoyi
  • TATTALIN ARZIKI: Ɗanyen man Najeriya ya fara kwantai a duniya, bayan Chana, Turai da Indiya sun koma sayen na Rasha mai rahusa sosai

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.