• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    court

    Mijina malalaci kuma rago ne, na gaji – Korafin Latifat a Kotu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama wani da ya shahara wajen yi wa mutane damfara ta Facebook

    #EndSARS: Majalisar Dinkin Duniya ta yi magana kan zargin kisan masu zanga-zanga a Lekki, Lagos

    Za a shiga mummunar yanayi a Gaza idan ba a ɗauki matakin gaggawa ba – MDD

    Abuja bill-board

    RASHIN TSARO – Abuja ta zama matattarar batagari da masu sace mutane – Dan majalisa

    NYSC

    Za a yi wa shirin yi wa kasa hidima, NYSC, garambawul – Gwamnati

    Gwamnatin Tinubu ba za ta ƙaƙaba wa jama’a takunkumin hana magana ba – Minista

    SHIRIN WAYAR DA KAI: Ministan Yaɗa Labarai ya kafa kwamitin tsara daftarin cusa ɗa’a, kishin ƙasa da kyawawan ɗabi’u

    KISAN MASU MAULIDI: Mun samu gawarwaki 85 – Hukumar Agajin Gaggawa

    KISAN MASU MAULIDI 85: Sarkin Musulmi, Shehunan Tijjaniya, Dattawan Arewa da Shugaban Izala sun ce ba za a yafe ba

    TARON COP28: Su Tinubu da sauran tawagar Najeriya ba sharholiya ce ta kai su Dubai ba – Minista Idris

    TARON COP28: Su Tinubu da sauran tawagar Najeriya ba sharholiya ce ta kai su Dubai ba – Minista Idris

    Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike

    Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Saura ƙiris Liverpool ta zubda abin faɗi a wasan Premier League na ranar Lahadi

    Saura ƙiris Liverpool ta zubda abin faɗi a wasan Premier League na ranar Lahadi

    MESSIN DAI: Leo Messi ya lashe kyautar ɗan kwallon duniya ta Ballon d’Or a karo na takwas

    MESSIN DAI: Leo Messi ya lashe kyautar ɗan kwallon duniya ta Ballon d’Or a karo na takwas

    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Dalilin da ya sa na ziyarci Tinubu – Uba Sani

    BIDIYO: Dalilin da ya sa na ziyarci Tinubu – Uba Sani

    BIDIYO: Tinubu masoyin ‘Yan jarida ne – Idris

    BIDIYO: Tinubu masoyin ‘Yan jarida ne – Idris

    Timipre-Sylva

    TANGARƊA A APC: Kotu ta hana Sylva, tsohon Ministan Fetur tsayawa takarar zaɓen gwamnan Bayelsa

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    court

    Mijina malalaci kuma rago ne, na gaji – Korafin Latifat a Kotu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama wani da ya shahara wajen yi wa mutane damfara ta Facebook

    #EndSARS: Majalisar Dinkin Duniya ta yi magana kan zargin kisan masu zanga-zanga a Lekki, Lagos

    Za a shiga mummunar yanayi a Gaza idan ba a ɗauki matakin gaggawa ba – MDD

    Abuja bill-board

    RASHIN TSARO – Abuja ta zama matattarar batagari da masu sace mutane – Dan majalisa

    NYSC

    Za a yi wa shirin yi wa kasa hidima, NYSC, garambawul – Gwamnati

    Gwamnatin Tinubu ba za ta ƙaƙaba wa jama’a takunkumin hana magana ba – Minista

    SHIRIN WAYAR DA KAI: Ministan Yaɗa Labarai ya kafa kwamitin tsara daftarin cusa ɗa’a, kishin ƙasa da kyawawan ɗabi’u

    KISAN MASU MAULIDI: Mun samu gawarwaki 85 – Hukumar Agajin Gaggawa

    KISAN MASU MAULIDI 85: Sarkin Musulmi, Shehunan Tijjaniya, Dattawan Arewa da Shugaban Izala sun ce ba za a yafe ba

    TARON COP28: Su Tinubu da sauran tawagar Najeriya ba sharholiya ce ta kai su Dubai ba – Minista Idris

    TARON COP28: Su Tinubu da sauran tawagar Najeriya ba sharholiya ce ta kai su Dubai ba – Minista Idris

    Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike

    Uba Sani ya yi alhini da ta’aziyyar kisan dandazon ƴan maulidi a Kaduna, ya umarci a gudanar da bincike

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Saura ƙiris Liverpool ta zubda abin faɗi a wasan Premier League na ranar Lahadi

    Saura ƙiris Liverpool ta zubda abin faɗi a wasan Premier League na ranar Lahadi

    MESSIN DAI: Leo Messi ya lashe kyautar ɗan kwallon duniya ta Ballon d’Or a karo na takwas

    MESSIN DAI: Leo Messi ya lashe kyautar ɗan kwallon duniya ta Ballon d’Or a karo na takwas

    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Dalilin da ya sa na ziyarci Tinubu – Uba Sani

    BIDIYO: Dalilin da ya sa na ziyarci Tinubu – Uba Sani

    BIDIYO: Tinubu masoyin ‘Yan jarida ne – Idris

    BIDIYO: Tinubu masoyin ‘Yan jarida ne – Idris

    Timipre-Sylva

    TANGARƊA A APC: Kotu ta hana Sylva, tsohon Ministan Fetur tsayawa takarar zaɓen gwamnan Bayelsa

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Ganduje ya naɗa Shugaban Riƙon Hukumar Hana Cin Hanci ta Kano, bayan dakatar da Muhyi Magaji

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
July 8, 2021
in Manyan Labarai
0
Ganduje ya naɗa Shugaban Riƙon Hukumar Hana Cin Hanci ta Kano, bayan dakatar da Muhyi Magaji

Gwamna Abdullahi Ganduje na Jihar Kano ya naɗa Shugaban Riƙon Hukumar Hana Cin Hanci da Karɓar Ƙorafe-ƙorafe ta Jihar Kano, sati ɗaya bayan dakatar da Muhuyi Magaji.

An maye Magaji da Mahmood Balarabe, wanda kafin naɗin sa shi ne Daraktan Shigar da Ƙararraki da Gurfanar da Masu Laifi a Kotu na Ma’aikatar Shari’a ta Jihar Kano.

Kakakin Yaɗa Labarai Abba Anwar ne ya yi sanarwar ga manema labarai a ranar Alhamis a Kano.

MUHYI MAGAJI: Yadda Ƙilu Ta Ja Masa Bau:

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta bada sanarwar dakatar da Muhuyi Magaji, Shugaban Hukumar Yaƙi da Cin Hanci na Kano.

Kwanan baya PREMIUM TIMES ta buga dambarwar da ta kunno kai tsakanin Muhuyi Magaji da Gwamnatin Jihar Kano.

Sanadiyar wannan dambarwa dai an dakatar da Muhuyi Magaji, Shugaban Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci na Jihar Kano.

Sanarwar dakatar da Shugaban Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Karɓar Ƙorafe-ƙorafe ta Jihar Kano, Muhuyi Magaji, ta biyo bayan wata wasiƙa da Akanta Janar na Jihar Kano, ya aika wa Majalisar Dokokin Jihar Kano.

A cikin wasiƙar, ya yi ƙorafin cewa Muhuyi ya ƙi karɓar sabon akanta da aka tura a hukumar, ya ce ba zai yi aiki da shi.

An dakatar da Muhuyi tsawon wata ɗaya, kuma an kafa kwamitin da zai yi bincike. Kwamitin an ba shi makonni biyu ya kammala kuma ya miƙa rahoton sa.

Muhuyi ya yi ƙaurin suna tun bayan da ya binciki zarge-zargen da Gwamnatin Ganduje ta yi wa tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi, wadda daga nan rikicin tsige shi ya samo asali.

Wannan bijirewar rashin amincewa da cire akanta na hukumar aka tura wani a madadin sa, hakan na nufin shi ne dalilin dakatar da shi.

Kafofin yada labarai a Kano irin su Freedom Radio da Sahelian Times duk sun buga labarin dakatarwar.

Musabbabin Guguwar Dakatar Da Muhuyi Magaji:

A makonni biyu da su ka gabata, Kwamishinan Yaɗa Labarai Muhammad Garba ya shaida dalilin da ya sa aka daina kashe wa Hukumar Yaƙi da Rashawar Kano kuɗi.

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana raddi ga kalaman Shugaban Hukumar Hana Rashawa da Karɓar Ƙorafe-ƙorafe ta Jihar Kano, Muhuyi Magaji, wanda ya ce gwamnatin ta daina kashe wa hukumar kuɗi shi ya sa ya ɗauƙi ƙoƙo ya ke bara.

Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba ya shaida wa BBC Hausa cewa matsalar rashin kuɗi da Gwamnatin Jihar Kano ke fama da ita ce ta sa gwamnantin ta daina kula da buƙatun hukumar na gaggawa da na wajibi.

Garba ya ce hukumomi da yawa da ke ƙarƙashin gwamnantin ta Kano abin ya shafa, ba hukumar da Muhuyi ke shugabanci ba.

Amma kuma ya ce duk da haka Gwamnatin Jihar Kano na bai wa hukumar duk wani goyon bayan da ta ke bukata.

Sannan kuma Garba ya ƙaryata raɗe-raɗin cewa gwamnati na ƙoƙarin tsige Muhuyi daga shugabancin hukumar.

“Ita fa gwamnati za ta iya cire duk wani ma’aikacin ta, ba tare da an riƙa yayatawa, muddin buƙatar cire shi ɗin ta taso.” Inji Garba.

An kasa samun Magaji a ranar Talata, domin a ji ko gaskiya ne idan ya na binciken wata harƙalla, daƙasharama da wuru-wurun kwangilar bilyoyin kuɗaɗen da ake ganin dalilin binciken ne shi da hukumar sa su ka shiga halin ƙuncin da su ka samu kan su a yanzu.

PREMIUM TIMES HAUSA ta buga labarin yadda Muhuyi, Shugaban Yaƙi da Rashawa na Kano ya zargi jami’an gwamnatin Kano na yi masa ‘barazana da katsalandan.’

Shugaban Hukumar Hana Rashawa da Karɓar Ƙorafe-ƙorafe ta Jihar Kano, Muhuyi Magaji, ya yi ƙoƙarin cewa ya na fuskantar barazana da katsalandan’ daga jami’an gwamnati.

Yayin da Magaji bai bayyana sunayen masu yi masa katsalandan’ ɗin ba, ya ce abin da ake yi masa ba zai dakushe kaifin ƙoƙarin da ya ke yi na gurfanar da ɓarayin gwamnati a Jihar Kano ba.

Magaji ya yi wannan kalami a shafin hukumar na Facebook.

“Ƙalubale da matsin-lamba da na ke samu daga jami’an gwamnati ya yi yawa. Wasu jami’an gwamnati kallo su ke ita wannan hukuma ta gwamnati ce, don haka su a ganin su, akwai wasu abubuwan da hukumar ko da ta ga ba daidai ba ne, wai kamata ya yi wannan hukumar ta kauda kai kawai. To amma ni ba zan taɓa yi masu yadda na ke so ba, saboda ba tsoron na rasa aiki na ke yi ba.”

“Har damƙe an yi an caje ni da laifin take umarni, saboda kawai ina binciken, wani kes. Amma wannan bai sage min guyawu ba, saboda aiki na yi bakin-rai-bakin-fama.

“Ina so jami’an gwamnati su sani kuma su fahimci cewa ba kai na ne na ke yi wa aikin nan ba. Kuma ba don na azurta kai na na ke yi ba. Duk ma mai yin wannan tunanin, kan sa kawai ya ke yaudara.

“Kai ni ko a yau na bar wannan aiki a jihar Kano, dokar Najeriya ta ba mutum ‘yancin yin zama mai bincike-ƙwaƙwaf mai zaman kan sa.

“Zan iya irin wannan aiki a ko’ina a Najeriya, a matsayi na na lauya mai lasisi.” Inji shi a cikin fushi.

“Gwamnatin Kano Ba Ta Bai Wa Hukuma Ta Kuɗi”:

Saboda gwamnati ba ta bayar da kuɗaɗe ga wannan hukuma shi ya sa “na ƙaddamar da gidauniyar neman tallafin kuɗaɗe dala 100,000 ga wannan hukuma.”

Ya ce duk mai son bayar da gudummawa, ƙofa a buɗe ta ke. Amma ba zai taɓa bada kai bori ya hau ba.

PREMIUM TIMES ta nemi jin ta bakin Kwamishinan Yaɗa Labarai, Mohammed Garba, amma ba ta same shi ba.

Tags: AbujadollarGandujeHausaKadunaKanoLabaraiMahyiNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

KANO: Rashin iya biyan kuɗin jarabawar NECO ya sa Ɗanladi ya babbake kansa

Next Post

Gwamna Matawalle ya bai wa Majalisar Dokoki da Kotunan Zamfara ‘yancin gashin kan su

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Gwamna Matawalle ya bai wa Majalisar Dokoki da Kotunan Zamfara ‘yancin gashin kan su

Gwamna Matawalle ya bai wa Majalisar Dokoki da Kotunan Zamfara 'yancin gashin kan su

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Yadda farashin magungunan Mura, Zazzabi, da sauransu suka yi tashin gwauron zabi cikin shekaru Hudu a Najeriya
  • DUBU TA CIKA: ‘Yan sandan Adamawa sun cafke wani matashi da ya rika yi wa babbar Zakara fyade yana lalata da wannan Zakara
  • Gwamnati ta fara horas da ma’aikatan lafiya hanyoyin dakile yaduwar cutar diphtheria
  • Mijina malalaci kuma rago ne, na gaji – Korafin Latifat a Kotu
  • KISAN TUDUN BIRI: Uba Sani ya zama Uba da Uwa ga ya’yan da suka rasa iyaye a sanadiyyar harin

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.