• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Tiwita bai sanyawa Buhari takunkumi kamar yadda Trump ya bayyana cikin sakon sa ba – Binciken DUBAWA

Silas JonathanbySilas Jonathan
June 18, 2021
in Rahotanni
0
Lalacin gwamnatin Buhari ya sa Tiwita ya bude ofishinsa na Afirka a kasar Ghana ba Najeriya ba – PDP

Zargi: Tsohon shugaban kasar Amurka, Donald Trump a sakon taya murnar da ya aikawa Najeriya sakamakon badakalarta da Tiwita kwanan nan wai kamfanin ya sanyawa shugaba Muhammadu Buhari takunkumi

Ranar juma’a 4 ga watan Yunin 2021 gwamnatin Najeriya ta dakatar da duk huldudin kamfanin Tiwita a kasar na wani tsawon lokacin da ba ta fayyace ba, inda ta ce ana yawan amfani da dandalin wajen gudanar da ayyukan da ke barazana ga kasancewar Najeriya kasa daya dunkulalliya.

Wannan mataki na dakatar da dandalin sadarwar ya zo kwanaki kadan bayan da Tiwitar ta goge jawabin shugaba Muhammadu Buhari, inda ya yi Allah wadai da hare-haren da ake kai wa kan ofisoshin ‘yan sanda, gidajen yari, da ofisoshin Hukumar Zabe mai Zaman Kanta ta INEC a yankin kudu maso gabashin kasar. Ya kuma kara da gargadin cewa duk wadanda ke goyon bayan tarzoma/tawaye da tashin hankali a kasar, “zai hukunta su da yaren/salon da suka fi ganewa”

Ga abun da jawabin ya ce: “Da yawa daga cikin wadanda ke wannan rashin hankalin yara ne wadanda basu da wayo sadda aka hallaka dukiyoyi da rayuka lokacin yakin basasar Najeriya. Mu da muka kasance a filin daga lokacin na tsawon watanni uku, muka kuma sha wahalar yaki, zamu hukunta su da yaren da suka fi ganewa”

Wadannan kalamai da shugaban kasar ya furta ya janyo martanoni iri-iri daga ‘yan Najeriya da ma al’ummar kasa da kasa.

Ranar talata 8 ga watan Yuni 2021, tsohon shugaban kasar Amurka, Donal Trump a wata sanarwa, ya taya Najeriya murna da ta dakatar da ayyukan Tiwita a kasar. Trump ya kuma yi kira da sauran kasashe da su bi sahun Najeriyar. Sannan ya ce tiwita ta sanyawa Muhammadu Buhari takunkumi.

“Ina taya kasar Najeriya murna bayan da ta dakatar da tiwita saboda sanyawa shugaban kasarta takunkumi. Ya kamata wasu kasashe ma su bi sahu su sanyawa tiwita da facebook takunkumi saboda sun hana mutane fadan albarkachin bakinsu – Ya kamata a baiwa kowane bangare murya. Yayin da wannan ke faruwa, sabbin kamfanonin sadarwar za su fito su fafata su kuma sami karfi. Ba su isa su gaya mana abun da yake dai-dai da wanda ba dai-dai ba tunda su kansu mugaye ne”

“Wata kila da abun da na yi ke nan da nake shugaban kasa. Amma Zuckerberg ya yi ta kira na a waya yana zuwa fadan shugaban kasa na White House muna cin bainci tare, har ma ya rika yaba mun yana cewa ina da kima a idon jama’a. 2024?”

Idan ba mu manta ba a watan Janairun 2021 Tiwita da Facebook sun sanya takunkumi kan shafukan Donald Trump sakamakon harin da aka kai kan Capitol Hill wanda shi ne mazaunin majalisun kasar. Kamfanonin biyu sun yi zargin cewa shi ya zuga ma’abotan shafukan shi su ka kai wannan harin da suka kai Capitol Hill saboda sakamakon zaben Nuwamban 2020 bai yi mi shi yadda ya ke so ba tunda ya sha kaye.

Tantancewa

Dubawa ta fara bincikenta da duba shafin shugaba Muhammadu Buhari (@MBuhari) dan ganin a zahiri ko shafin na nan ko kuma an soke, inda muka tabbatar shafin na nan ba abun da ya shafe shi.

Bacin haka ma, a wajen sanya takaitaccen bayani dangane da mai shafin, na Muhammadu Buharin ya bayyana shi a matsayinsa na shugaban kasan Najeriya har ma yana dauke da alamar tantance shafin da kamfanin twitar ke bayarwa.

A ranar laraba 9 ga watan Yuni, shafin na da ma’abota milliyan 4.1. haka nan kuma ranar 1 ga watan Yuni ne shugaban ya yi sharhinsa na karshe a shafi. Daga wannan ranar babu wani abu kuma. Sai dai bayan nan ne ya rubuta sharhin da kamfanin ya goge.

Manufofin kamfanin Tiwita na sanya takunkumi

Tiwita tana da wasu dokoki da manufofin da suke tabbatar da cewa kowa ya bada gudunmawa wajen tattauna batuwan da suka shafi al’umma cikin walwala da kwanciyar hankali.

Za’a iya sanyawa mai amfani da shafin tiwita takunkumi na dindindin idan har aka same shi da laifin ta’azara tashin hankali. Alal misali tiwita ta sanyawa tsohon shugaban Amurka Donald Trump takunkumi bayan da ya yi tsokacin da ya haddasa harin da aka kai majalisa wato Capitol Hill.

A sanarwar da ta baiwa manema labarai, inda ta bayyana dalilanta na sanya takunkumin ta ce “Bayan da muka tantance sharhunan da @realDonaldTrump ya yi da abun da suke nufi – musmman yadda jama’a ke fassara bayanan da ya bayar – mun goge shafin shi dindindin saboda maganganun shi a shafukan na iya fifita wutar tashin hankali.”

A cewar Tiwitar, idan aka cire shafin mutun daga manhajan tiwitar an cire shi ne dindindin ba yadda za’a iya maido shi ko da kuwa shi wane ne.

A wata hirar da ya yi da gidan talbijin na CNBC a Amurka, mai kula da harkokin kudin kamfanin, Ned Segal ya jaddada cewa dama can akwai “manufofin da aka tanadar dan hana jama’a tayar da tarzoma a shafin” kuma idan har sharhin mutun ya kunshi kalaman batanci za a goge.

“Idan har aka cire ka daga shafin an cire ka ke nan, ko da kai mai sharhi ne, ko mai kula da harkokin kudi ko ma dan siyasa na daa da na yanzu,” jami’in ya ce.

A lamarin shugaba Buhari ya karya dokar tiwita na “halin mugunta/keta” abun da ya kai ga goge sharhin da kuma dakatar da shafin shin a tsawon sa’o’i 12. Sai dai kafin a cire mutun daga shafin sai an kwatanta sakamakon karya wannan dokar da sauran dokokin da ka karya a baya. Wannan ne karon farko da Buhari ya yi amfani da irin wadannan kalaman a shafin.

Dan haka a wajen tiwita Buhari bai yi laifin da zai sa a cire shi baki daya daga shafin ba, shi ya sa basu yi haka ba.

A Karshe

Zargin da tsohon shugaban Amurka Donald Trump ya yi ba gaskiya ba ne. Tiwita bai cire shafin Muhammadu Buhari ba. Tiwita goge jawabin da ya yi ne kawai wanda ya ce ya saba wa dokar kamfanin.

Tags: AbujaAmurkaBuhariDonald TrumpHausaLabaraiNewsPREMIUM TIMESTiwitaTrump
Previous Post

Nan ba da daɗewa ba majalisa zata saka hannu a Ƙudirin kafa rundunar ‘Peace Corp’ – Doguwa

Next Post

Hoton Zanga-Zangar EndSARS ne aka sa a labarin wai ‘yan Kenya sun taya ‘Yan Najeriya zanga-zangar 12 ga Yuni – Binciken DUBAWA

Silas Jonathan

Silas Jonathan

Next Post
Hoton Zanga-Zangar EndSARS ne aka sa a labarin wai ‘yan Kenya sun taya ‘Yan Najeriya zanga-zangar 12 ga Yuni – Binciken DUBAWA

Hoton Zanga-Zangar EndSARS ne aka sa a labarin wai ‘yan Kenya sun taya 'Yan Najeriya zanga-zangar 12 ga Yuni - Binciken DUBAWA

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Kada ku tausaya min don na faɗi zaɓen Sanatan Zamfara – Sanata Marafa
  • JIRAN TSAMMANI: Tinubu zai saka wa waɗanda su ka yi wa APC hidima da waɗanda su ka wahala saboda jam’iyya – Marafa
  • Uba Sani ya yi sabbin nade-nade 27, ya nada Sani Liman shugaban ma’aikatan fadar gwamnati
  • SHUGABANCIN MAJALISAR DATTAWA: ‘A saka min wahalar da na yi wa APC, a ba ni shugabancin Majalisar Dattawa’ – Osita Izunaso
  • SHUGABANCIN MAJALISA: ‘Ba zan janye wa kowa ba, amma na ‘jone’ da guruf ɗin Abdul’aziz Yari’ – Orji Kalu

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.