• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

KWAƊAYI MABUƊIN WAHALA: Yadda Otedola da Jam’ian DSS su ka shirya wa Farouk Lawan gadar -zare ya rufta ciki

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
June 24, 2021
in Babban Labari, Rahotanni
0
KWAƊAYI MABUƊIN WAHALA: Yadda Otedola da Jam’ian DSS su ka shirya wa Farouk Lawan gadar -zare ya rufta ciki

Yayin da tuni har Faruk Lawan ya fara zaman ɗaurin shekara bakwai da Alƙalin Babbar Kotun Abuja, Angela Otaluka ta yi masa a ranar Lahadi, jama’a sun cika da mamakin jin yadda aka ɗauke mai karɓar toshiyar bakin dala 500,000, amma ba a ɗaure Femi Otedola, wanda ya bayar da cin hancin kuɗaɗen.

PREMIUM TIMES HAUSA ta bi wa masu karatu diddigi shari’ar, tun ma daga farkon lamarin, zuwa ranar da aka bada kuɗaɗen da kuma dalilin ƙin ɗauke Otedola.

1. Mai Shari’a Angela ta yi amfani da shaidar da Femi Otedola ya bayar, wanda shi ne ya bayar da cin hancin tun a cikin 2012.

2. Yayin shari’ar, da mai karɓa da mai bayarwa duk sun yarda cewa dala 500,000 ta fita daga hannun wannan zuwa hannun wancan.

3. Amma Femi Otedola ya ce wa Kotu ya bayar da kuɗin ne domin su zama shaidar kama Farouk Lawan, saboda ya nemi ya ba shi cin hanci.

4. Shi ma Farouk Lawan cewa ya yi ya karɓi kuɗin ne a matsayin shaida da hujja cewa Otedola ya ba shi cin hanci, domin a cire sunan kamfanin sa daga kamfanonin mai waɗanda sunayen su ke cikin waɗanda aka samu da harƙallar kuɗin tallafin mai a 2012.

5. Mai Shari’a Angela ta yarda da hujjar Otedola, ta ƙi yarda da hujjar Farouk Lawan. Ga dalilan ta:

6. Gurungunɗumar ta samo asali ne daga wani kwamiti da Majalisar Tarayya ta kafa cikin 2012, domin a bankaɗo kamfanonin da su ka yi harƙalla da badaƙalar kuɗaɗen tallafin man fetur.

7. Farouk Lawan shi ne Shugaban Kwamitin Bincike a lokacin.

8. Kamfanin mai na biloniya Otedola, wato Zenon Oil and Gas, an zarge shi da karɓar canjin kuɗaɗen arha takyaf a CBN, har dala miliyan 230, domin shigo da fetur cikin Najeriya daga waje. Amma ya yi mirsisi bai shigo da fetur ɗin ba.

9. A tuhumar da aka yi wa Farouk Lawan, Gwamnatin Tarayya ce ke ƙarar sa a kan zargin ya nemi toshiyar baki ta dala miliyan 3, domin a cire sunan Zenon Oil and Gas daga jerin kamfanonin da su ka yi harƙallar.

10. Farouk Lawan ya karɓi dala 500,000 daga hannun Femi Otedola, bisa sharaɗin za a cika masa sauran dala miliyan 2.5.

11. Otedola ya shaida wa kotu cewa kamfanonin sa ko ɗaya ba su shiga cikin harƙallar kuɗaɗen tallafin man fetur ɗin ba.

12. Otedola ya ce ƙiri-ƙiri Farouk Lawan ya tsarma sunan kamfanin sa cikin ‘yan harƙallar, don kawai ya tatsi kudi a hannun sa.

13. Mai gabatar da ƙara, Babban Lauya Adegboyega Awomolo, ya shaida wa kotu irin yadda aka riƙa yin tsallen-gada da Farouk Lawan, wanda ya nemi wanke kamfanin Zenon Oil.

An Gina Wa Farouk Lawan Tarko Ya Rufta Ciki:

14. “Daga nan sai ni mai gabatar da ƙara na tuntubi DSS a lokacin da Lawan ya nemi na ba shi cin hancin dala miliyan 3.

15. Su kuma DSS su ka ba ni daloli 500,000, kuma duk su ka yi masu shaidar alama. Su ka haɗa ni da jami’ai shida da wata na’ura wadda ita mu ka yi amfani duk mu ka yi rikodin din abin da ya faru.” Inji Otedola.

16. A lokacin shari’ar, mai gabatar da ƙara ya kunna bidiyon da aka nuno Farouk Lawan ya na karɓar wata sunƙin ambulan, wadda aka ce ta ƙunshi dala 500,000 a cikin ta da DSS su ka ba Otedola, shi kuma ya bai wa Farouk Lawan.

17. Otedola ya ce Lawan ya je ya cire sunan kamfanin sa daga sunayen kamfanin da aka kama da harƙallar kuɗin tallafin mai. Bayan ya karɓi dala 500,000 kenan.”

18. “Bayan an bai wa Lawan kuɗaɗen da safiyar ranar 24 Ga Afrilu, 2012, sai ya tafi ya cire sunan Zenon Oil daga sunayen kamfanonin da su ka ce sun kama da laifi.” Inji Otedola.

Ta Bakin Farouk Lawan:

19. Lawan ya ce ya karɓi kuɗi ne a hannun Otedola a matsayin hujjar yadda kamfanonin da aka kama da laifi su ka riƙa ƙoƙarin ba shi cin hanci shi da ‘yan kwamitin sa, domin a cire sunayen su daga masu laifi.

Zarge Mugun Ƙulli:

20. Farouk Lawan bai sani ba ashe haɗa baki aka yi da Sakataren Kwamiti, Boniface Emenalo, wanda Farouk Lawan ya ba dala 100,000 daga cikin dala 500,000 ɗin da ya karɓa a hannun Otedola.

21. Emenalo ya gabatar da kuɗin a kotu, a matsayin hujjar cewa Lawan ya kasafta cin hancin da ya karɓo. Ba wai hujjar kama Otedola ya karɓa daga hannun sa ba.

22. Otedola ya ƙara jaddada wa kotu cewa kawai ya tuntuɓi DSS don su kama Farouk Lawan dumu-dumu ne. Saboda ya yi masa sharri ya tsarma sunan kamfanin sa cikin harƙallar, alhali kamfanin sa bai shiga harƙallar ba.

23. Shi ya tambaya. Idan bai tambaya ba, me ya sa da aka ba shi ya karɓa, har ya ke jiran cikon dala miliyan 2.5? Kuma waɗanda ya karɓa ɗin ya kasafta ya ba sakataren kwamiti dala 100,000.” Inji Otedola.

24. Mai Shari’a ya ɗora laifi kan Lawan, domin da ya karɓi kuɗin kasaftawa ya yi bai kai rahoto ga jami’an tsaro ba.

25. Kotu ta kara kama Farouk Lawan da laifi, saboda ya na karɓar kuɗin, garzayawa Majalisar Tarayya ya yi ya soke sunan Zenon Oil.

ABIN LURA: Kuɗin Gwamnatin Tarayya ne Farouk Lawan ya karɓa daga hannun Otedola, waɗanda DSS su ka ba shi, domin a kama Lawan. Ba ainihin kuɗin Otedola ba ne na aljihun sa.

PREMIUM TIMES HAUSA ta buga yadda kotu ta kama Faruk Lawan da laifin karɓar toshiyar bakin dala 500,000, ta ɗaure shi shekara bakwai.

Shari’ar da aka shafe shekaru tara ana tuhumar tsohon Dan Majalisar Tarayya, Farouk Lawan da laifin karɓar toshiyar bakin dala 500,000 daga hannun hamshaƙin attajiri kuma babban dillalin fetur, ta zo ƙarshe, domin an ɗaure shi shekaru bakwai a kurkuku.

A yau Talata ne aka yanke wa Lawan hukunci a ƙarƙashin Babban Kotun Babban Birnin Tarayya da ke Abuja. To sai dai kuma yayin da wanda ake tuhuma ya tsaya kai da fata cewa bai karɓi cin hancin ba, Mai Shari’a Angela Otaluka ta yi watsi da roƙon da Lawan ya yi.

Ana tuhumar Lawan da laifin karɓar toshiyar bakin dala 500,000 daga hannun Femi Otedola a bisa yarjejeniyar cewa za a cire sunan kamfanin sa daga cikin kamfanonin da Kwamitin Majalisa Mai Binciken Harƙallar Kuɗaɗen Tallafin Fetur, ya kama da laifi dumu-dumu.

Lawan an zarge shi da laifin neman cin hancin dala miliyan 3, a madadin shi Shugaban Kwamiti da kuma sauran mambobin kwamiti.

Otedola ya shaida wa duniya cewa ya ɗana wa Lawan tarko, kuma ya kama shi, domin kyamara ta nuno lokacin da ake ba shi kuɗaɗen, haka an nuno lokacin da ya ke karɓar.

Otedola ya ce ya fara ba shi dala 500,000 ce, saura dala miliyan 2.5 kenan.

An maka kotu tun cikin 2012, inda aka shafe shekaru tara kenan, ana ƙaƙudubar shari’a.

Bayan shari’a ta yi nisa, Lawan ya garzaya Babbar Kotun Tarayya ta Abuja, inda ya nemi kotun ta dakatar da Babbar Kotun Abuja, domin a cewar sa bai karɓi toshiyar bakin ba.

Kotun dai ta ce ya na da tuhumar da zai amsa, don haka a je a ci gaba da shari’a.

An shirya zartas da hukunci a kan sa tun cikin makon da ya gabata. Amma haka bai yiwu ba, sai Mai Shari’a ta tsaida ranar yau Talata.

Yayin da aka zauna yau Talata, Mai Shari’a ta share fagen yanke masa hukunci, yayin da ta ƙi karɓar uzurin sa cewa bai aikata laifin da ake tuhumar sa ba.

Kafin Mai Shari’a Otaluka dai alƙalai biyu sun saurari ƙarar a shekarun baya. Na farko ƙarin girma aka yi masa zuwa Babbar Kotun Tarayya.

Mai Shari’a ta biyu kuma janye hannun ta ta yi a shari’ar, saboda Lawan ya zarge ta da nuna masa bambanci da rashin adalci.

Tags: AbujaHausaLabaraiNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

TSADAR FULAWA: Masu gasa gurasa za su tsunduma yajin aiki a Kano

Next Post

Akalla dalibai 13,000 ke shiga jami’o’in Amurka duk shekara

Next Post
Foreign student

Akalla dalibai 13,000 ke shiga jami'o'in Amurka duk shekara

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya
  • Gwamnatin Buhari ta ƙakaba sabbin harajin kira na wayar hannu ga ƴan Najeriya
  • BALA’IN ‘YAN BINDIGA: Sama da Katsinawa 13,000 su ka tsallake ba shiri zuwa Jamhuriyyar Nijar -Gwamna Masari
  • TAKARAR SHUGABAN ƘASA 2023: Mutum biyar kaɗai ke da gaske a cikin APC, sauran ‘yan rakiyar amarya ne -Gwamna Fayemi
  • Babu wanda na ke bibiya yayi min mataimakin shugaban kasa – Zulum

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.