• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    Kotu ta kwato maka-makan gidaje 48 a hannun tsohuwar Shugabar Hukumar NSITF

    KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu

    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125

    Kotu ta kwato maka-makan gidaje 48 a hannun tsohuwar Shugabar Hukumar NSITF

    KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu

    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Har yanzu malejin tsadar rayuwa da maganaɗisun rashin aiki na riƙe maƙogaron ‘yan Najeriya -Inji IMF

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
June 19, 2021
in Labarai
0
NAJERIYA: Anya Jiya Tafi Yau Kuwa? Daga Abdulaziz Abdulaziz

Nigerian Market

Bankin Bada Lamuni na Duniya (IMF) ya tabbatar da cewa Tattalin Arzikin Cikin Gida na Najeriya na ƙara bunƙasa. To amma fa har yanzu rashin aikin yi da ƙuncin rayuwa sun riƙe wa talakawa da marasa galihu maƙogaro, ta yadda miliyoyin ‘yan Najeriya ke iya haɗiyar ruwa da kyar.

Shugaban Tawagar IMF, Jesmin Rahman ya bayyana haka a lokacin ganawa ta nesa-nesa da su ka yi da jami’an gwamnatin Najeriya, ganawar tsawon mako guda cur, daga 1 zuwa 8 Ga Yuni, 2021.

An shafe kwanaki ana tattauna baturuwan da su ka shafi tattalin arziki da kuma ƙarfin ci gaban Najeriya.

IMF ya ce dukan tsiyan da naira ke sha a hannun dalar Amurka da sauran manyan kuɗaɗen duniya, abu ne mai kyau, domin zai kawo daidaito a kasuwar hada-hadar kuɗaɗe a duniya.

“A yanzu tattalin arzikin Najeriya na ci gaba da samun ƙaruwa da haɓɓaka. Ya na farfaɗowa daga taɓarɓarewar da ta shafe shi, sanadiyyar ɓarkewar cutar korona.”

Sai dai kuma duk da haka IMF ya ce rashin aikin yi ya kai ƙololuwar maleji, haka ƙuncin rayuwa ya riƙe wa miliyoyin ‘yan Najeriya wuya, su na ta shure-shuren da ko kafin ɓarkewar korona ba su yi irin wannan galabaitar ba.

“Tsadar rayuwa ta ƙara haifar da tashin farashin kayan abinci da kayan masarufi.

IMF ta kuma lura da cewa duk da gwamnatin Najeriya na ƙara matsa-lamba wajen tatsar haraji a jikin jama’a da dama, ba kasafai ake ganin tasiri ko albarkar kuɗaɗen ba, saboda maƙudan kuɗaɗen da gwamnatin ƙasar ke kashewa da sunan biyan tallafin man fetur, aikin allurar rigakafin korona da sauran hanyoyin da gwamnatin ke yawan kashe kuɗaɗe rututu.

PREMIUM TIMES HAUSA ta buga labarin cewa naira ta yi faɗuwar-‘yan-bori a lokacin da asusun Gwamnatin Tarayya ya huje.

Dalar Amurka na ci gaba da lakaɗa wa naira dukan tsiya a kasuwar ‘yan canji, daidai lokacin da rumbun ajiyar Gwamnatin Najeriya na ƙasar waje ya yi ƙasa, ta yadda bai taba raguwa cikin shekaru huɗu baya ba kamar wannan lokaci.

Rumbun Ajiyar Kuɗaɗen Najeriya a Waje ya huje, saura dala biliyan 34.

Duk da irin ƙarin farashin litar ɗanyen mai da aka samu a watannin baya, Babban Bankin Najeriya ya bayyana sauran kuɗaɗen ajiyar ƙasar da ke waje bai haura dala biliyan 34 ba.

Rabon da asusun ya yi ƙasa zuwa wannan adadin kuwa tun cikin watan Yuli, 2017, shekaru huɗu da su ka gabata kenan.

Tsakanin 31 Ga Mayu zuwa 10 Ga Yuli, asusun ya ragu da dala miliyan 222.3.

Kafin nan kuwa can baya a cikin Disamba, 2020 sai da asusun ya kai abin da ke ciki ya kai dala biliyan 36.5.

PREMIUM TIMES ta kira Kakakin Yaɗa Labarai na CBN, domin jin ƙarin bayani daga bakin sa, amma bai amsa kira ba.

Fito da ƙididdigar adadin raguwar asusun ya zo daidai lokacin da Gwamnonin Najeriya na jam’iyyar PDP su ka yi zargin cewa Gwamnatin APC ta maida NNPC kandami a sha a yi wanka, CBN ya koma rijiyar tsakiyar gari, sai kamfatar ruwan ciki gwamnatin APC ke yi kawai.

A wani sabon zargin yadda ake ta kamfata da jidar kuɗaɗe a ƙarƙashin gwamnantin APC, Ƙungiyar Gwamnonin PDP sun bayyana cewa manyan hukumomin tara kuɗaɗen gwamnatin tarayya sun zama wuraren da a kullum a ke ta yi wa dabdala da rubdugun wawurar kuɗaɗe.

A taron da gwamnonin na APC su ka yi a Uyo babban birnin Akwa Ibom, gwamnonin na PDP sun nuna fushin yadda kamfanin NNPC ya zama babban kandamin a sha a yi wanka, wanda gwamnatin APC ke kamfatar maƙudan kuɗaɗe kai-tsaye ba tare da bin tsarin federaliyya wanda dokar Najeriya ta gindaya ba.

Sun kuma bayyana cewa tuni Babban Bankin Najeriya (CBN) ya tashi daga bankin ‘yan Najeriya, ya koma rumbun watandar jami’an gwamnatin Buhari.

Sauran hukumomin da Gwamnonin PDP su ka zarga ana amfani da su a ƙarƙashin gwamnantin APC ana nuna bambanci da son rai ana talauta ‘yan Najeriya, sun haɗa da Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa (NPA), NIMASA, NCC, Hukumar Tara Kuɗaɗen Haraji ta Ƙasa (FIRS) da kuma Hukumar Kwastan ta Ƙasa

Sun bada misali da yadda NNPC ke kashe kuɗaɗen fetur duk yadda ta ga dama, a lokacin da ta ga dama, ga wanda ta ga dama kuma ko nawa ta ga dama.

Gwamnonin sun tunatar yadda watan Afrilu NNPC ya ƙi bai wa Gwamnatin Najeriya ko sisi daga kuɗaɗen da ya kamata ta bayar daga cinikin fetur, domin a raba wa Tarayya, Ƙananan Hukumomi da Jihohi.

Wannan mummunan hukuncin karya doka inji PDP, ya tauye wa ‘yan Najeriya kuɗaɗen da suka kamata a yi masu ayyukan bunƙasa ƙasa.

CBN Ya Zama ‘Yar-rototuwar Da Ke Wa Gwamnatin APC Aman Kuɗi Su Na Lashewa -Gwamnonin PDP

“Shi kuma Babban Bankin Najeriya (CBN) ya zama ‘yar-rototuwar da ke wa gwamnatin APC aman kuɗi su na lashewa a lokacin da su ke so.

“CBN ya zama babu mai sa masa ido ko mai hana bankin duk abin da ya ga damar yi. Domin ta kai har ya na buga kuɗaɗe yadda ya ga dama, ya yi abin da ya ga dama da kuɗaɗen kuma ya kashe duk abin da ya ke son kashewa, ba tare da ana yi masa linzami ba.”

A ƙarshe gwamnonin waɗanda a taron, har da Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP, Aminu Tambuwal na Jihar Sokoto, sun yi kira ga bankunan Najeriya da su taimaka su ceto naira daga karyewar da darajar ta ke yi a dullum wayewar gari.

Faɗuwar Darajar Naira:

Shafin bayyana darajar naira ko faduwar ta a kasuwar ‘yan canji mai suna abokiFX.com ya bayyana a yanzu Dalar Amurka 1 daidai ta ke da Naira 505.

Ƙididdiga daga FMDQ kuwa ta nuna cewa banki ana sayar wasu sayo kaya daga waje da masu zuba jari Naira 411.75 a dala 1.

Tags: AbujaHausaMalejiNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Buhari ya ce zai cika dukkan alƙawurran da ya ɗauka kafin a zaɓe shi

Next Post

Ana ƙoƙarin kafa dokar bai wa matasa kashi 40% bisa 100% na kujerun Majalisa -Sanata Omo-Agege

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
‘Yan sanda sun kama Sanata Omo-Agege

Ana ƙoƙarin kafa dokar bai wa matasa kashi 40% bisa 100% na kujerun Majalisa -Sanata Omo-Agege

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • HAJJI 2023: Hukumar Alhazai ta gindiya sabbin sharuɗɗan adadin kwanakin ziyara Madina
  • HANYAR DAMATURU ZUWA BIU: Yadda matafiya ke cin kwakwa Tsawon shekaru 9 an kasa kammala gyaran titin kilomita 125
  • KARKATAR DA NAIRA MILIYAN 289: EFCC ta gurfanar da wasu jami’an gwamnatin Katsina a kotu
  • DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad
  • SHARI’AR ZABEN SHUGABAN ƘASA: Kotu ta karɓi sakamakon zaɓen jihohi 17 daga hannun Peter Obi domin tantance sahihancin su

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.