• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Allurar rigakafin COVID-19 ba ta rage tsawon kwanakin rayuwa – Binciken DUBAWA

Silas JonathanbySilas Jonathan
June 3, 2021
in Kiwon Lafiya
0
NPHCDA za ta horas da ma’aikatan lafiya 100,000 iya allurar yin rigakafin Korona

Zargi: A cewar wani sakon da ake yadawa a manhajan whatsapp, allurar rigakafin COVID-19 na rage tsawon rai kuma yana hana haihuwa.

Yayin da ake cigaba da yi wa jama’a allurar rigakafin COVID-19 mun ga karuwar ra’ayoyi mabanbanta, wadansun marasa gaskiya kuma masu cike da yaudara, hatta zargin cewa an kirkiro allurar rigakafin ne domin a rage yawar al’ummar duniya.

Ba da dadewa ba wani sako a manhajan whatsapp ya yi zargin cewa allurar rigakafin zai rage tsawon ran duk wanda ya karba. Ga wadanda suke kasa da shekaru 50 na haihuwa, zargin ya ce ana kiyasin za su mutu tsakanin shekaru 5 zuwa 10 daga karbar allurar rigakafin yayinda wadanda ke da shekaru sama da saba’in su kuma kwanan su zai kare cikin shekaru biyu zuwa uku daga sadda suka karbi allurar.

Sakon wanda ya danganta zargin da wata Farfesa Dolores Cahill ya kuma kara da cewa allurar ba ta tsaya nan ba, tana ma da karfin hana haihuwa ko kuma rage karfin namiji.

Ga kadan daga cikin abun da sakon ke fada ….

Ta ce duk wanda ya karbi allurar rigakafin zai mutu cikin shekaru biyar zuwa goma. Duk mai shekaru sama da saba’in, idan har ya sami allurar rigakafin zai gamu da ajalin shi cikin shekaru biyu zuwa uku. Sai dai mafi mahimmanci shi ne mutun zai rasa karfin haihuwa. Ana kiranta farfesa Dolores Cahill. Farfesar bajamushiya ce wadda ta kirkiro wani nau’i na daya daga cikin sinadarin abinci mai suna protein a turance da kuma wata dabara ta amfani da na’aura mai sarrafa kanta. Bacin haka, Cahill kwararriya ce a fanin kimiyyar nazarin halittu. Aikinta ya karkata ne ga gudanar da binciken kan nau’in na protein da yadda za’a iya amfani da shi a yanayin illimin halitta.

Tantancewa

DUBAWA ta fara da tattara bayanai dangane da farfesa Cahill da kuma gudanar da bincike kan zargin.

Wace ce Dolores Cahill?

Kafin 18 ga watan Maris 2021, dokta Dolores Cahill malama ce a jami’ar Dublin wato University College of Dublin ko kuma UCD a takaice. Farfesar ta kuma kasance jagorar jam’iyyar masu kishin kasa ta Irish Freedom Party kafin ta yi murabus ranar 22 ga watan Maris 2021.
Naciyar da ta rika yi tare da yawan zargi mara tushe dangane da COVID-19 a kafafen sadarwa na yanar gizo ya sa wani kwamitin kimiyya na tarayyar Turai ya bukaci da a sauke ta daga matsayinta na koyarwa a makarantar.

To sai dai bincikenmu bai nuna mana wani abin da ya danganta Cahill da sakon da ke yawo a manhajan Whatsapp ba. Amma mun ga kadan daga cikin ire-iren zargin da ta yi a baya.

Zarge-zargen Dr. Cahill

Dr Cahill wadda farfesa ce a fannin Translational Science ko kuma kimiyyar warware matsalolin da suka danganci cututtaka a jami’ar UCD, ta kasance daya daga cikin jagororin adawa da matakin gwamnatoci na sanya takunkumin takaita zurga-zurga da ma amfani da kyallen rufe fuska wato facemask lokacin da ake fama da barkewar cutar COVID-19. Ta ma taba cewa kananan yaran da ke amfani da kyallen rufe fuska na fama da karancin iskar shaka kuma wannan zai rage kaifin kwakwalwarsu.

Haka nan kuma Cahill ta ce matakan takaita zurga-zurga ko kuma ma sanya tazarar da ake yin a mita daya da rabi tsakanin jama’a basu da amfani wajen dakile yaduwar kwayar cutar tunda duk wanda ya kamu da cutar ya warke zai sami garkuwar da za ta kare shi daga sake kamuwa da cutar har abada bayan kwanaki 10 kacal. Daga nan kuma ta ce ana iya samun kariya daga masassarar cutar da ma mutuwa idan aka sha magungunan da suka hada da Vitamin C, (wanda ake samu daga lemu da ‘ya’yan itace da ma wasu ganyayyaki) Vitamin D (wanda ake samu daga kifi, nama, kwai ko kayan ciki da kuma hasken rana) da zinc (wanda ke inganta garkuwar jiki).

Cahill ta kuma nuna adawa da allurar rigakafi inda ta yi zargin ‘yan siyasa da kafafen yada labarai na amfani da COVID-19 su firgita jama’a a wani mataki na yin farfagandar da za ta taimaka musu wajen anshe ‘yancin jama’a domin su yi ciwo dan su tilasta musu karbar allurar rigakafin.

Kasidar da ta wallafa wannan labarin ta tantance zargin na Cahill kuma ta tabbatar cewa duk bayanan karya ne, wadanda ba su da tushe kuma za su yaudari jama’a.

Lokacin da ta ke mayar da martani, Hukumar Zartarwar Turai ta ce zargin da Cahill ke yi na iya janyo lahani idan har aka dauki bayananta a matsayin zahiri.

Tsohon wurin aikinta jami’ar UCD ma ta nisanta kanta daga duk kalaman na ta.

DUBAWA ta tuntubi Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) wadda ita ma ta karyata zargin Dr Cahill tunda duk alluran rigakafin COVID-19 da ake amfani da su yanzu, an riga an gwada an kuma tabbatar ba su da lahani ko ma hatsari ga kwayoyin halittar dan adam.

“Ba mu da wata hujjar wannan. Duk alluran rigakafin COVID-19 har da wadanda ake sarrafawa da kwayoyin halitta, na kare rayuwa kuma yana hana kamuwa da cutar COVID-19. Fasahar allurar rigakafin da ake sarrafawa da kwayoyin halitta na mRNA, fasaha ce da aka gwada sosai dan tabbatar da amincinta. Kuma sakamakon gwaje-gwajen da aka yi sun nuna cewa alluran na mRNA na baiwa jiki garkuwar da ke dadewa sosai. An yi shekaru gommai ana binciken fasahar allurar mRNA, hatta a cututtukan da suka hada da Zika da cutar Rabies (wanda ake samu daga cizon dabba kamar kare) da kuma mura. Allurar mRNA ba kwayoyin cuta masu rai ba ne kuma ba su da lahani ga kwayoyin halittar dan adam.” … Bayanin mai magana da yawun WHO

Batun cewa COVID-19 na hana haihuwa ko kuma karfin namiji, shi ma karya ne domin an tattauna yiwuwar haka dangane da kwayar cutar ne ba maganin ba. A rahoton wani binciken da aka yi a 2020 an gano cewa wadanda suka warke daga COVID-19 na iya samun matsalolin da suka danganci rashin sha’awar yin jima’i da kuma rashin haihuwa daga baya. Sai dai rahoton ya kara da cewa hakan ba lallai ba ne, tilas a gudanar da bincike a kuma dauki hotunan alzakarin namiji ne kadai za su iya gano ko cutar ta raunata karfin yin jima’in namiji.

Haka nan kuma rahoton ya bayar da shawarar cewa allurar rigakafi da bin dokokin kariyar da aka gindaya dan kaucewa kamuwa da cutar za su iya kare mutun daga ire-iren illolin.

Ana kuma iya duba rahoton da DUBAWA ta yi kan allurar rigakafin COVID-19 da matsalolin haihuwa a maza da mata. Rahoton ya nuna cewa allurar ba ta da lahani a wannan fannin.

Yayin da ake cigaba da gudanar da binciken kan kwayar cutar, Hukumar CDC da kungiyar likitocin haihuwa da na mata a Amirka sun ce cikin alluran da ake amfani da su yanzu, babu allurar da ke haddasa wannan matsalar.

A Karshe

Zargin da ake dangantawa da Dr. Cahill karya ne. DUBAWA ba ta ga wani wuri takamaimai inda za a ce Cahill ta yi wannan magana ba. Bacin haka binciken WHO da ma sauran cibiyoyin bincike masu nagarta ba su amince da wannan zargin ba. Ko da ma ya kasasnce Dr. Cahill ta fadi haka, sunan da ta yi wajen yada bayanai marasa tushe dangane da COVID-19 zai sanya alamar tambaya kan dacewarta ta yi irin wannan furuci sa’annan bayanan COVID-19 da suka fito daga wurinta su ma tabbas za su kasance marasa aminci.

Tags: AbujaCahilCOVID-19HausakoronaLabaraiLikitociNajeriyaPREMIUM TIMES
Previous Post

Babu hujjar wai Ezekwesili ta ce garkuwar da aka yi da ‘yan matan Chibok makarkashiya ce ta ture gwamnatin shugaba Goodluck Jonathan – Bincike DUBAWA

Next Post

GUMURZUN YAƘI A DAMBOA: Yadda sojojin Najeriya su ka hana dakarun ISWAP shiga Damboa, su ka karshe fiye da 50

Silas Jonathan

Silas Jonathan

Next Post
GUMURZUN YAƘI A DAMBOA: Yadda sojojin Najeriya su ka hana dakarun ISWAP shiga Damboa, su ka karshe fiye da 50

GUMURZUN YAƘI A DAMBOA: Yadda sojojin Najeriya su ka hana dakarun ISWAP shiga Damboa, su ka karshe fiye da 50

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Ba ni kaɗai ne na fidda sunan Ahmed Lawan ya yi takarar shugaban kasa da Tinubu ba, akwai wasu da ke bayan fage – Adamu
  • Yadda bashin da Chana ta hana Najeriya ya kawo cikas a noman shinkafa, da aikin titin jirgin ƙasan Ibadan zuwa Kano
  • SHEKARU 63 BAYAN SAMUN ‘YANCI: ‘Ban so Najeriya ta afka cikin raɗaɗin ƙuncin da ake fama da shi ba’ – Tinubu
  • SHEKARU 63 BAYAN SAMUN ‘YANCI: ‘Za yi wa masu ƙaramin albashi ƙarin Naira 25,000 tsawon watanni 6 a jere
  • SHEKARU 63 BAYAN SAMUN ‘YANCI: Fassarar Jawabin Shugaba Tinubu:

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.